Sashe 25
Ba Sonta Nake Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A nan asibiti kuwa Gwaggo Aisha kasa zaune ta kasa tsaye sai jujjuya ido take wai me yake shirin faruwa ne, bata gama da wancan ba kuma ace ga wani ya bullo? Ita abinda yafi d'aga mata hankali shine ita 'yan matan ta basa samun masu kud'i sai ni, shi wannan kam bayan mai kud'in ne kuma gashi balarabe.
"Wallahi ba zata tsabu ba wai bindiga a ruwa wannan karan sai ta raba ni da komai na jin dad'in rayuwa ko da duk abinda ta mallaka zasu kare ba zata tab'a zuba ido Bintu da 'yar ta su kasance fiye da ita da yaran ta ba.
Kaman wacce aka tsikare ta da allura muka ga zuruf ta mike fuuu tayi waje kaman wata kububuwa,da ido kowa ya bi ta dan tunda su Zafar suka fita babu wanda yayi magana cikin d'akin kowa da kalan tunanin da yake a cikin zuciyar shi.
Tashin hankali da Gwaggo Aisha ta tarar a waje yasa taji kaman ta kurma ihu dan bakinciki, akan idon ta Zafar ya yiwa Baba kyautan makudan kud'ad'e suka shiga mota su dashi kad'ai ta kalla ta san cewa kud'in sa ya wuce duka tunanin ta.
Ganin Baban mu ya hangame baki ya kasa dawowa hayyacin sa tunda yaga ruwan kud'i ya kara tunzura ta, ta taho a fusace ta cikin d'aga murya tace "kai Mallam meye haka?" sai a sannan yaja doguwar ajiyan zuciya ya juyo ya kalle ta,ba tare da yace mata ci kanki ba ya kwashi kud'add'en sa yayi gaba abin shi.
Sosai Gwaggo Aisha ta shak'a wato ya mai da ita mahaukaciya ko? Zasu gani zata nuna musu ainihin true colors d'in ta zasu san da ita suke zancen, sai matsayin ta na da ya dawo ta cigaba da mulkan gidan baki d'aya.
Bayan fitan Gwaggo Aisha Inna abu da Hajara suka mike sukayi mana sallama tare da yi min Allah kara sauki suka fita, cikin sauri Inna tabi bayan su dan basu kud'in mota d'akin ya kasance daga ni sai Maryam da Maa da ta juya mana baya ta kwanta da alamu dai tayi bacci.
"Ni fa na kasa yarda Yaya na zai min haka, saboda yana matukar so na Maryam wallahi yana so na" na karasa ina fashewa da sabon kuka.
Gyad'a kai kawai Maryam ta iya yi min tana share hawaye itama saboda ta shiga duhu sosai a yanda muke matukar son junan mu ace ya juya min baya lokaci d'aya, tabbas babban al'amari ne zai iya raba mu , addu'an ta Allah ya daidaita tsakanin mu.
"Kiyi hakuri Zareefa ko wani tsanani yana tare da sauki, mu cigaba da addu'a insha Allah komai zai daidaita" ban iya bata amsa ba sai kuka da nake ina jin zuciya ta na min wani irin suya.
"Hmmm ni ban san su Ya Sadiq me ya kawo su nan ba abin ya daure min kai" cikin sauri na d'ago da kaina ina duban ta dama tambayoyin dake cin raina kenan su waye su, kuma menene dalilin zuwan su har asibiti duba ni ba dan ni dai ban san su ba.
"Ai na zata wajan ki suka zo " na fad'a da dashassiyar murya ta.
Girgiza kai ta shiga yi kana tace " ko d'aya, na shirya ina shirin zuwa duba ki kiran Ya Sadiq ya shigo bayan na d'aga mun gaisa yake tambaya ta labarin ki shine fa nace mishi nima yanzu zan zo duba ki anyi admitting d'in ki a Kanem Hospital, sai naji yace suma gasu nan zuwa in sun iso zai kira waya ta in shigo da su. Ni dai da toh na bi shi ina mamakin ya akayi ya samu number ta".
Ido kawai na zuba mata ina sauraron ta itama tace haka toh ni kuma in ce me kenan.
"D'ayan kuma shine Zafar Baban shi multi millionaire ne maybe ma zaki san shi sunan shi....."
Saurin katse ta nayi nace" bana bukatan ji koma shi d'an wanene wannan damuwar shi ce nima ki bar ni inji da nawa damuwar".
Shigowan Inna yasa muka bar zancen ta cigaba da bani baki, cikin dabara ta zubo min pepper soup na kayan cikin rago da ta kawo min naci ba laifi da yake tana ta Jana da hiran Yaya na sai gashi na d'an ware muna hira.
Sai kusan azahar sannan Maryam tayi mana sallama ta tafi, a takaice sai da nayi kwana 2 a asibiti sannan aka sallame mu.
Cikin kwanaki 3 nan da nayi a asibiti kullum ido na yana kan hanya wai ko zanga Yaya na yazo duba ni yace min wasa yake amma shiru kuma kullum cikin gwada layi shi nake amma ko sau d'aya bai tab'a shiga ba.
Cikin kwanaki 3 nan da mukayi a asibiti abubuwa da yawa sun faru cikin su kuwa yanda Zafar ya bi ya shiga jikin Baban mu yayi amfani da son abin duniya na Baban mu ya saye shi tsaf har yayi mishi alkawarin bani da wani miji a duniya sai shi, hakan kuwa ba karamin dad'i yayi mishi ba dan ya san yanzu bashi da matsala ta ko Ina .
Da yamma muka dawo gida nan da nan gidan ya cika da makota da basu samu daman zuwa asibiti duba ni ba suka shigo suna min ya jiki, har mutanen suka watse Gwaggo Aisha bata shigo ba dama rabon ta da asibitin tun ranan da suka je duba ni dukkan su daga nan bamu kara ganin ta ba sai Inna Asabe ce mai zuwa ita da Hajara, Jameela kam tunda aka kwa tar dani bamu ga keyar ta ba balle kuma yanzu kila ma bata gidan ta fita wannan gantalin nata.
Zafar da Sadiq sai da suka kusan samun tsab'ani a kaina wai lalle sai Sadiq yazo ya same ni ya min bayanin auren shi kuma yace ba da shi ba wannan dan wallahi in ya kuskura ya turo shi wajena ce mishi zaiyi sona yake kaman rayuwar shi shiyasa ya turo shi in taimaka inji tausayin shi in aure shi.
Wannan magana da Sadiq yayi ba karamin tunzura Zafar yayi ba wai kaman shi za'a ce wai k'aramar yarinya mara class mara kyau wacce yake ganin in ba dan takurar Abban shi ba ko a mai wanke-wanke gidan shi ba zai d'auke ni ba balle ace wai sona yake Allah ya kiyaye.
Cikin fushi yaja motan shi yayi hanyan gidan mu dan dole ayi ta ta kare saboda yau ne deadline da Abban shi ya bashi, shi kuma Sadiq yayi hakane dan yaje da kan shi saboda gaba yake jiye mishi amma shi sam baya gani.
Ina zaune kan sallaya dana idar da sallah isha'i nayi zuru ina tunanin ta yaya zan iya rayuwa ba tare da Yaya na ba, shine komai nawa na taso da soyayyar sa cikin jinin jikina duk wata rayuwa da shi na tsara yanzu rana tsaka ace ya rabu dani, to ya zanyi da rayuwata?
Muryan kani na Ibrahim naji yana cewa Inna ta daya tarar a waje wai ana sallama da Zareefa.
Ban tsaya jin me Inna tace mishi ba na fita da sauri kaman zan had'a da gudu, a zuciya ta ina haba na sani mana shima ba zai iya rayuwa babu ni ba na san dama wasa yake min.
Murmushin dana fito da shi a fuska tace ta b'ace bat ganin wanda ban tab'a zato ba tsaye a kofar gidan mu.
[1/26, 7:08 AM] Golden Pen Writer's Assoc: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*19 & 20*
Ina fitowa na ga ya ajiye motan sa a inda ya saba ajiyewa yana sanye da kaftani na farar shadda ya d'aura waya a kunne yana magana, farinciki naji kamar ya kashe ni Yayana ya dawo gare ni wayyoo ni.
Da gudu na ƙarasa ta bayan shi saboda farinciki ya rufe min ido nayi abinda ban tab'a yi ba wato ina zuwa banyi wata-wata ba na rungume shi ta baya ina sauke tagwayen ajiyan zuciya cikin muryan kuka na fara magana ;
" Yaya naaaaa ni na san ba zaka iya ba dole zaka dawo gare ni i know u truly love me idon ka kad'ai nake kallo in gane hakan"". Cak ya tsaya ya kasa juyowa kuma ya daina wayan mun kusan minti 1 a haka ya juyo tare da banbare ni a jikin shi ya watsar a gefe yace;
"Yuck how disgusting baki da hankali ne daga gani na zaki wani zo kiyi huging na haka ko ance miki irin samarin nan naki ne marasa kan gado?" Yanayi yana watsa min wani kallon kaskanci, muryan da naji kad'ai yasa gaba na fad'uwa dan wannan dai ba muryan Yaya na bane amma kuma na san mai muryan sai dai a sani na da tunani na babu abinda zai kawo shi gidan mu.
"Wallahi ba zata tsabu ba wai bindiga a ruwa wannan karan sai ta raba ni da komai na jin dad'in rayuwa ko da duk abinda ta mallaka zasu kare ba zata tab'a zuba ido Bintu da 'yar ta su kasance fiye da ita da yaran ta ba.
Kaman wacce aka tsikare ta da allura muka ga zuruf ta mike fuuu tayi waje kaman wata kububuwa,da ido kowa ya bi ta dan tunda su Zafar suka fita babu wanda yayi magana cikin d'akin kowa da kalan tunanin da yake a cikin zuciyar shi.
Tashin hankali da Gwaggo Aisha ta tarar a waje yasa taji kaman ta kurma ihu dan bakinciki, akan idon ta Zafar ya yiwa Baba kyautan makudan kud'ad'e suka shiga mota su dashi kad'ai ta kalla ta san cewa kud'in sa ya wuce duka tunanin ta.
Ganin Baban mu ya hangame baki ya kasa dawowa hayyacin sa tunda yaga ruwan kud'i ya kara tunzura ta, ta taho a fusace ta cikin d'aga murya tace "kai Mallam meye haka?" sai a sannan yaja doguwar ajiyan zuciya ya juyo ya kalle ta,ba tare da yace mata ci kanki ba ya kwashi kud'add'en sa yayi gaba abin shi.
Sosai Gwaggo Aisha ta shak'a wato ya mai da ita mahaukaciya ko? Zasu gani zata nuna musu ainihin true colors d'in ta zasu san da ita suke zancen, sai matsayin ta na da ya dawo ta cigaba da mulkan gidan baki d'aya.
Bayan fitan Gwaggo Aisha Inna abu da Hajara suka mike sukayi mana sallama tare da yi min Allah kara sauki suka fita, cikin sauri Inna tabi bayan su dan basu kud'in mota d'akin ya kasance daga ni sai Maryam da Maa da ta juya mana baya ta kwanta da alamu dai tayi bacci.
"Ni fa na kasa yarda Yaya na zai min haka, saboda yana matukar so na Maryam wallahi yana so na" na karasa ina fashewa da sabon kuka.
Gyad'a kai kawai Maryam ta iya yi min tana share hawaye itama saboda ta shiga duhu sosai a yanda muke matukar son junan mu ace ya juya min baya lokaci d'aya, tabbas babban al'amari ne zai iya raba mu , addu'an ta Allah ya daidaita tsakanin mu.
"Kiyi hakuri Zareefa ko wani tsanani yana tare da sauki, mu cigaba da addu'a insha Allah komai zai daidaita" ban iya bata amsa ba sai kuka da nake ina jin zuciya ta na min wani irin suya.
"Hmmm ni ban san su Ya Sadiq me ya kawo su nan ba abin ya daure min kai" cikin sauri na d'ago da kaina ina duban ta dama tambayoyin dake cin raina kenan su waye su, kuma menene dalilin zuwan su har asibiti duba ni ba dan ni dai ban san su ba.
"Ai na zata wajan ki suka zo " na fad'a da dashassiyar murya ta.
Girgiza kai ta shiga yi kana tace " ko d'aya, na shirya ina shirin zuwa duba ki kiran Ya Sadiq ya shigo bayan na d'aga mun gaisa yake tambaya ta labarin ki shine fa nace mishi nima yanzu zan zo duba ki anyi admitting d'in ki a Kanem Hospital, sai naji yace suma gasu nan zuwa in sun iso zai kira waya ta in shigo da su. Ni dai da toh na bi shi ina mamakin ya akayi ya samu number ta".
Ido kawai na zuba mata ina sauraron ta itama tace haka toh ni kuma in ce me kenan.
"D'ayan kuma shine Zafar Baban shi multi millionaire ne maybe ma zaki san shi sunan shi....."
Saurin katse ta nayi nace" bana bukatan ji koma shi d'an wanene wannan damuwar shi ce nima ki bar ni inji da nawa damuwar".
Shigowan Inna yasa muka bar zancen ta cigaba da bani baki, cikin dabara ta zubo min pepper soup na kayan cikin rago da ta kawo min naci ba laifi da yake tana ta Jana da hiran Yaya na sai gashi na d'an ware muna hira.
Sai kusan azahar sannan Maryam tayi mana sallama ta tafi, a takaice sai da nayi kwana 2 a asibiti sannan aka sallame mu.
Cikin kwanaki 3 nan da nayi a asibiti kullum ido na yana kan hanya wai ko zanga Yaya na yazo duba ni yace min wasa yake amma shiru kuma kullum cikin gwada layi shi nake amma ko sau d'aya bai tab'a shiga ba.
Cikin kwanaki 3 nan da mukayi a asibiti abubuwa da yawa sun faru cikin su kuwa yanda Zafar ya bi ya shiga jikin Baban mu yayi amfani da son abin duniya na Baban mu ya saye shi tsaf har yayi mishi alkawarin bani da wani miji a duniya sai shi, hakan kuwa ba karamin dad'i yayi mishi ba dan ya san yanzu bashi da matsala ta ko Ina .
Da yamma muka dawo gida nan da nan gidan ya cika da makota da basu samu daman zuwa asibiti duba ni ba suka shigo suna min ya jiki, har mutanen suka watse Gwaggo Aisha bata shigo ba dama rabon ta da asibitin tun ranan da suka je duba ni dukkan su daga nan bamu kara ganin ta ba sai Inna Asabe ce mai zuwa ita da Hajara, Jameela kam tunda aka kwa tar dani bamu ga keyar ta ba balle kuma yanzu kila ma bata gidan ta fita wannan gantalin nata.
Zafar da Sadiq sai da suka kusan samun tsab'ani a kaina wai lalle sai Sadiq yazo ya same ni ya min bayanin auren shi kuma yace ba da shi ba wannan dan wallahi in ya kuskura ya turo shi wajena ce mishi zaiyi sona yake kaman rayuwar shi shiyasa ya turo shi in taimaka inji tausayin shi in aure shi.
Wannan magana da Sadiq yayi ba karamin tunzura Zafar yayi ba wai kaman shi za'a ce wai k'aramar yarinya mara class mara kyau wacce yake ganin in ba dan takurar Abban shi ba ko a mai wanke-wanke gidan shi ba zai d'auke ni ba balle ace wai sona yake Allah ya kiyaye.
Cikin fushi yaja motan shi yayi hanyan gidan mu dan dole ayi ta ta kare saboda yau ne deadline da Abban shi ya bashi, shi kuma Sadiq yayi hakane dan yaje da kan shi saboda gaba yake jiye mishi amma shi sam baya gani.
Ina zaune kan sallaya dana idar da sallah isha'i nayi zuru ina tunanin ta yaya zan iya rayuwa ba tare da Yaya na ba, shine komai nawa na taso da soyayyar sa cikin jinin jikina duk wata rayuwa da shi na tsara yanzu rana tsaka ace ya rabu dani, to ya zanyi da rayuwata?
Muryan kani na Ibrahim naji yana cewa Inna ta daya tarar a waje wai ana sallama da Zareefa.
Ban tsaya jin me Inna tace mishi ba na fita da sauri kaman zan had'a da gudu, a zuciya ta ina haba na sani mana shima ba zai iya rayuwa babu ni ba na san dama wasa yake min.
Murmushin dana fito da shi a fuska tace ta b'ace bat ganin wanda ban tab'a zato ba tsaye a kofar gidan mu.
[1/26, 7:08 AM] Golden Pen Writer's Assoc: 🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹
🦚
*BA SONTA NAkE BA*
🦚
🦚🌹
🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹
🦚🌹🦚🌹🦚🌹🦚🌹
_A story about love and sacrifice._
_Written by_ *UMMEE YUSUF*
_(Maman Yusuf)_
_*From The Fantastic Writer of*_
```FARHAT```
```KAMACE```
```UKUBAR KISHIYATA```
```UMMU~SALMA```
```UWANI```
*_And now_*
*_BA SONTA NAKE BA_*
✠*✠G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾* âœâœ
https://www.facebook.com/Golden-Pen-Writers-Association-102095951667849/
*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶'s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*
*w̶̶є w̶̶r̶̶Ãt̶̶є αs̶̶s̶̶Ãd̶̶Ãσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єÃv̶̶є n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶Ãc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶Ãv̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✠*,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ Ãt̶̶ w̶̶Ãl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αÃn̶̶.*
*Yadda Annabi, Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata A gareshi, Yake Kirga Tasbihinsa.*
Daga Abdullahi bn Amr, Allah ya yarda da shi, yace; Na ga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, yana kirga tasbihi da (yatsun) hannun damansa.
*INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?*
*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*
Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samu, ta wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook zaka/zaki iya samun cigaba ko kuma ki samu duk littafin da kike buƙata namu daga farko.
Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu mai yawa.
*Bismillahir Rahmanir Raheem*
*19 & 20*
Ina fitowa na ga ya ajiye motan sa a inda ya saba ajiyewa yana sanye da kaftani na farar shadda ya d'aura waya a kunne yana magana, farinciki naji kamar ya kashe ni Yayana ya dawo gare ni wayyoo ni.
Da gudu na ƙarasa ta bayan shi saboda farinciki ya rufe min ido nayi abinda ban tab'a yi ba wato ina zuwa banyi wata-wata ba na rungume shi ta baya ina sauke tagwayen ajiyan zuciya cikin muryan kuka na fara magana ;
" Yaya naaaaa ni na san ba zaka iya ba dole zaka dawo gare ni i know u truly love me idon ka kad'ai nake kallo in gane hakan"". Cak ya tsaya ya kasa juyowa kuma ya daina wayan mun kusan minti 1 a haka ya juyo tare da banbare ni a jikin shi ya watsar a gefe yace;
"Yuck how disgusting baki da hankali ne daga gani na zaki wani zo kiyi huging na haka ko ance miki irin samarin nan naki ne marasa kan gado?" Yanayi yana watsa min wani kallon kaskanci, muryan da naji kad'ai yasa gaba na fad'uwa dan wannan dai ba muryan Yaya na bane amma kuma na san mai muryan sai dai a sani na da tunani na babu abinda zai kawo shi gidan mu.