← Book details Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 92 OF 92

Sashe 92

Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

"Hahaha feefah mai kyau ke dai kawai tunda bazaki fahimci abin da ake so ah ganar dake ba, Bari kawai nayi shiru, duk Ranar da tsautsayi yakai ki zuwa Gidan zaki fahimta gaskiyar Mah'eesha ne."

"Toh Allah ya kaimu Gobe ni kuma zan biku zuwa Gidan domin nah ganewa ido na komai."

Cewar Afeefah daga haka kuma motar ta ɗauki shiru suka ci gaba da tafiya dama ita Deejarh ciwo sama sama da taji mararta tana yi ne yasa ko tsunduma Bakinta cikin firar tasu ba tayi ba.😌

"Dakata ina ga wannan ne, Gidan tsayawa driver na a daidaita ɗin Ya yi a ƙofar gate na wani makeken Gida, sannan suka fito.
Miƙa masa kuɗinsa tayi sannan ta juya tana kallon ɗayar Budurwar wacca suka zo tare tana faɗin.

"Mu shiga ciki ko."

Murmushi tayi sannan ta ce "Muje tohm."

Kwankwasa ƙaramar ƙofar gate ɗin tayi Sannan gate man ya buɗe Suka shiga ciki.

Sai da suka isa dai dai ƙofar palon Gidan sannan budurwar ta kalla ƴar uwan tafiyarta ta tana cewa

"Yanzu Humaira idan muka shiga mai zamuce ne?."

Murmushi Humaira tayi tana bata amsa da cewa

"Kawai zamu ce ne munzo ganin Juwairiya Jabir Bici domin mu tayata jaje, ko kuwa dai ke Jiddarh ba zaki iya faÉ—ar Hakan ba ne?."

Ajiyar zuciya Jiddarh ta sauke tana shirin magana aka buɗe ƙofar palon saboda haka basu tsaya jiran komai bah
suka shiga ciki.

Nuna musu kujera budurwar da ta buɗe ƙofar tayi, sannan bayan sun zauna ta ce

"Wurin Auntie Juwairiya ku ka zo ko?."

Tayi musu tambayar daga inda take miƙe.

Murmushi Jiddarh tayi sannan ta ce "Eh wurinta mukazo fatan dai tana nan?."

Murmushi ita ma budurwar tayi sannan ta ce

"Eh tana nan barima na kira muku ita kawai."

Tayi maganar tana nufar staircases.

Ya ye Niƙab ɗin da ta rufe kyakyawar fuskarta dashi, Jiddarh tayi tana faɗin

"Zufa wallahi sosai."

Dariya Humaira dake latsa wayarta tayi tana faÉ—in

"Ni dama ban san gulmar da ya saka kika wani sanya Niƙab ba sai kace wata ɓarauniya, ba sarauniya ba.🥰

"Kedai kawai Humaira Ba za ki fahimta bane, kawai saboda tsaro na sanya fa badan tsoro ba."

Ta ƙarishe maganar tana kallon kyakyawar budurwar da ta sauko palon da suke zaune ita da wannan budurwar da ta buɗe musu ƙofar.

"Sannun ku fatan kuna lafiya. Ya Hanya."

Budurwar tayi musu maganar a lokacin da take zama a kujerar dake fuskantar nasu. Yayin da ita ma ɗayar da alama ƙanwarta ce ta zauna kusa da ita.

Fuska washe Jiddarh ta amsa da cewa

"Lafiya qalau wallahi,bFatan kema Hakan, sannan kuma ya jiki, ya aka ji da al'amuran?."

Tayi maganar tana ƙarewa Budurwar kallo ta cikin Niƙab ɗin fuskarta, ta fahimci ba wata Babba bace cancan domin iya Lissafinta zasu iya zuwa sa'anni da ita.

"Jiki kam Alhamdulillah, Ina Godiya sosai da nuna kulawar ku a gareni."

Cewar Budurwar cike da fara'a.

"Aunty's please ga abin taɓawa fa, Bismillanku fa."

Budurwar tayi maganar tana musu nuni da saman center table na Palon.

"Mun gode sosai."

Cewar Jiddarh still bata cire Niƙab dake fuskarta ba.

Ƙarisawa Humaira tayi Sannan ta ɗauki Juice a cup daga saman tray dake kan center table ɗin, sannan ta koma ta zauna suna ɗan taɓa fira sama sama kai daga ganin Yanayin da suke kasan ba wani sabo ne a tsakanin su ba.

Knocking ɗin ƙofar palon da suka ji ne. Yasa budurwar da ta buɗewa su jiddarh ƙofar palon.
Nufar ƙofar tana faɗin
"Mudai Gidan nan muna shan baƙi sosai, gashi kuma Mamy bata nan."

Ta ƙari sa maganar a daidai lokacin da ta buɗe ƙofar tana kallon kyawawan Ƴan matan da suke tsai tsai ye bakin ƙofar su Biyar, mace ɗaya ta gane cikin su.

Da sauri ta matsa gefe domin basu Hanya tana faÉ—in

"Lah Auntie Hameeda kece?, barkan ku dai ku shigo Please."

Ƙari sa shiga palon suka yi gaba ɗaya sannan suka zazzauna.

Kallon su Humaira bayi babu shiri ta waro idanu tana faÉ—in
"Kaga wani katari Hameeda Sagir kece dai ko kuwa gizo ne?."

Murmushi Hameeda tayi bayan ta zauna a kujera 2sieter ita da Lailah. Yayin da Afeefah da Mah'eesha da kuma Deejarh suka zauna a 3sieter kusa da Jiddarh wacca har zuwa lokacin bata cire Niƙab dake fuskarta ba.

Da yake palon ƙatone kuma kujeru set Biyu ne, shiyasa ya wadace su duka.

Ta ce

"Ni ce mana Humaira kice dai kuma kunzo ganin Juwairiya Jabir Bici ce, me yasa bakizo da Jiddarh ba ne."

Tayi maganar tana kallon Jiddarh dake zaune da alama bata gane ko wacece zaune ba.

Murmushi Humaira tayi sannan ta nuna ma ta Jiddarh ta ce

"Ga Jiddarh ɗin, anan gulma ne kawai ya sakata rufe fuska da niƙab, hala dai baki gane ta bane?."

Da sauri Hameeda ta kalla Jiddarh tana washe Baki ta ce

"Ikon Allah kunga dai wani katari again wato ga sᴀʀᴀᴜɴɪʏᴀʀ ᴋʏᴀᴜ ta Abuja anan, sannan kuma ga sᴀʀᴀᴜɴɪʏᴀʀ ᴋʏᴀᴜ ta Kano State. kunga wani ikon Allah ko?."

Tayi maganar tana kallon Afeefah sannan tana ci gaba da faÉ—in

"Feefah Mai Kyau gafah Jiddarh SARAUNIYAR KYAU ta nan Kano State."

Sannan ta kalla Jiddarh still murmushi É—auke saman kyakyawar fuskarta take cewa

"Lah Jiddarh kema dai ga Feefah mai kyau SARAUNIYAR KYAU ta madinatul Abuja City anan. saboda Haka What next?."🔥💃🔥

Da Wani irin mugun sauri zuciyarta na mugun luguden bugu, Juwairiya Jabir Bici ta ɗago dara daran idanunta tana kallon su gaba ɗaya.🙄

Yayin da ita ma Afeefah fuska ɗauke da ƙayataccen murmushi ta juya tana kallon budurwar dake zaune wacca Hameeda ta kira da Jiddarh SARAUNIYAR KYAU ta kano State.🥵

Yayin da Lokacin Ya yi daidai da ita ma Jiddarh ta cire wannan niƙab ɗin dake fuskarta, ta juyo tana kallon Kyakyawar Budurwar wacca ita ma Hameedah ta kira ta da ita ce SARAUNIYAR KYAU ta Madinatul Abuja.💥💃💥

💫💫 Ⓦⓗⓐⓣ ⓝⓔⓧⓣ?💫💫

Menene zai faru gaba a tunanin ku?.
Akwai chakwakiyoyi fa a gaba domin bana ce chakwakiya ɗaya ba🔥🔥

Na farko dai
Shin Momy Rafi'at zata rabu da su Afeefah kuwa, ko dai still akwai abin da take shiryawa?😟
Na Biyu
Shin bakwa tunanin kashe Hajarah akayi bawai mutuwa tsakani da Allah tayi ba😓
Na Uku
Shin wanene ko wacece ta shirya sace Haleesat Rashid Rayyan da aka yi, Menene Kalmomin guda shida da aka rubuta a hannun Haleesat Rashid Rayyan suke nufi?😔
Na huÉ—u
Shin Juwairiya Jabir Bici zata haƙura ne da burin ta son Zama SARAUNIYAR KYAU ko kuwa ya ya zata kaya?🤔
Na Biyar
Wai shin ba za ku so sanin Labarin Soyayyar Zaynerb ba?, Wani kalar ƙalu bale ta fuska da ya janyo ma ta shiga shaya shaye?😰
Na shida
Shin ba za ku so sanin Wacece zata zama Miss Nigeria ba wai, Afeefah Mai Kyau ce ko kuwa dai Jiddarh Komai Naga ne?🤑
Na Bakwai
Shin wanene Bardia Wacece Budurwar da yake gani a video?🙄
Na Takwas
Wai shin wanene wannan Official ɗin ne?🤔
Na Tara
Wai Wacece Heart Cheng Jung ce wani kalar alaƙa ce tsakanin ta da Sunainah?🥺
Na Goma
Wai shin Auren Maleek da Husnee zai yiwu kuwa?…..
Wanene Likitan ƙasa da ƙasa da ya taimakawa Maleek a Rasha ne??????????🌀🌀🔥🔥

*You duk amsoshin waÉ—annan tambayoyin suna tafe cikin Takun Tsakiya wato SARAUNIYAR KYAU ba*

*Ke dai kawai ki hanzarta bi*
*With This Details.*

_-_-_-_-_-_
*The Phone Number*
*08081129487*
*The Acct Number*
*8081129487*
*The Bank Name*
*Palmpay Bank*
*The Acct Name*
*Khadeejarth Sabi'u Yahyah*

~Karku bari a baku labari fa🤩~

~*SARAUNIYAR KYAU*~🔥🔥Takun Tsakiya_-_
*Iya kuÉ—in ki iya shagalin ki Hajiya*

ALHAMDULILLAH END OF BOOK 1
______________________________________
DOMIN SAMUN CIGABAN LITTAFIN SARAUNIYAR KYAU BOOK 2, MUTUM ZAI BIYA 500 NE, VIP KUMA 1000, WANDA YA SHIRYA BIYA SAI YA TUNTUƁI NUMBER TA, 08081129487 KADA KU BARI ABAKU LABARI FAH 🔥

👸👸👸👸👸👸
👸👸👸👸👸
👸👸👸👸
👸👸👸
👸👸
👸
W_&_S
The Nainarh Kd💝

*Magana akan Payment sakamakon wasu suna tambaya akan cewar shin zasu iya turo da katin waya?* ☺️ *Eh, zamu karɓa kati ko wani kala Like Zain Or Mtn.*

*Idan Zain ne sai ki turo na 300# ta wannan lambar dake ƙasa👇👇*

Zain
*08081129487*

*Sannan idan Mtn ne zaki turo 300# ne ta wannan lambar dake ƙasa👇👇*

Mtn
*07067953066*

*Sannan kuma idan kuɗi zaki turo 300# sai ki turo ta waɗannan Bayanan dake ƙasa 👇👇*

*Account Number*
*8081129487*
*Account Name*
*Khadeejarth Sabi'u Yahyah*
*Bank Name*
*Palmpay Bank*

*Sannan sai ki turo da Evidence of payment ta wannan lambar, 08081129487,🤗 Via WhatsApp Only*🥰

*Sai naji ku Fan's Khadeejarth Sabi'u Yahyah ce 🤙 (The Nainarh Kd)*

*🔥 SARAUNIYAR KYAU 🔥*
*TAKUN TSAKIYA*

*KAR KI BARI SAI AN BAKI LABARI MADAM*😇
Chapter 92 · 0% Book details