Sashe 81
Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Da Farko dai Bayan na Bar Gidan nan kai tsaye Airport na wuce nabi jirgin ƙasar Rasha, to koda na isa Rasha Ban tsaya komai ba. Kai tsaye na fara aiki a Babban asibiti dake ƙasar tsawon shekara ɗaya, sannan kuma na fahimci wani abu, cewar shi baturen mutum kwata kwata bashi da alƙawari.
Wato abin dai da ya faru shi ne, ina gabatar da aiki cikin gaskiya a ƙasar cikin Babban asibitin ƙasar, sai wata Rana ɗaya daga cikin manyan likitocin asibitin da yake ba musulmi bane, shiyasa bama wani jituwa dashi, daɗi da kari kuma na fahimci baya da wani hali na KIRKI..."
Katse sa Alhaji Abubakar Ya yi cikin sauri
"Okay ke nan kai É—in wani Halin kirki ne dakai. Yanzu kaine har zaka ce wani bashi da Halin kirki?."
Da sauri Uncle Yusuf ya katse Alhaji Abubakar cikin sanyin murya Yace
"Ina ga da kayi shiru mun gama jin abin da yake so ya faÉ—a mana."
Alhaji Abubakar bai tsaya sauraron maganar da Uncle Yusuf Yake ba, Ya kalla Maleek cikin daka tsawa yace "Yanzu me kake nufi?, kana nufin kace ka dawo Gidan nan ne, to a matsayin wane ke nan?, ni dai nasan bani da wani Yaro na miji duka Yarana mata ne, kuma ina ƙaunar su duka."
Jin abin da mahaifin nasu yake faÉ—a ne yasa gaba É—aya yaran nasa suka É—ago suna kallon sa, cike da tsananin tashin hankali.
Cike da nadama Maleek ya rarrafa kusa da mahaifin nasu ya kamo ƙafafunsa yana basa haƙuri kamar zayyi hauka cike da tsantsan nadama.
Yayin da shi kuma Alhaji Abubakar yake ture shi cikin tsananin fushi yana tuna duka abubuwan da suka faru baya tamkar yaune suke faruwa.
Maleek faÉ—i Yake yi "Please Daddy ka yafe min, wallahi na tuba, bazan kuma ba, domin nayi nadama highly."
Gaba É—aya yaran kuka suke bama kamar Zaynerb da Nailah har wani shiÉ—ewa suke yi saboda tsananin tashin hankali, tsoro suke karfa tarihi ya kuma maimaita kansa.
Ajiyar zuciya Alhaji Abubakar Mai Kyau, ya sauke a karo na babu a dadi yana kallon gaba ɗaya Yaran sa yadda suke kuka, shi uba ne dole yaji babu daɗi da ƙari ƙin yafewa Maleek da Ya yi bawai yana nufin baya ƙaunar sa bane ko kuma wani abun, kawai dai yanaso ya fahimci shin da gaske ya tuba ko kuwa.
Kallon Maleek dake hawaye kamar zararre, Uncle Yusuf Ya yi sannan ya masa umarni da ya koma ya zauna.
Komawa Maleek Ya yi kusa da ƙafafun mahaifin sa ya zauna dan Bala'i.🥵
Kallon gaba ɗaya mutanen palon Uncle Yusuf ya kuma yi sannan ya ƙara mayar da kallon sa, kan Alhaji Abubakar yana masa kallon nutsuwa, daga ƙarshe dai ya sauke idanun sa a kan Maleek.
Kiran sunan Abdulmaleek Ya yi har sau uku, yana amsawa sannan ya ci gaba da cewa.
"Yanzu dai mu a je maganar wurin da kaje gefe, a gaskiya gaba É—aya Ahali ba muji daÉ—in barin Gida da kayi ba, a kan wani dalili wanda bai kai ya kawo ba, sannan kuma yanzu da ka dawo, ka dawo ka ci gaba da Rayuwa da Ahalin ka ne, ko kuwa dai akwai wani nufi a tare dakai?."
Uncle Yusuf Ya yi masa tambayar yana kallon Maleek ɗinda ya yi shiru kansa a ƙasa.
"Please Uncle ayi min haƙuri na duka abin da ya faru baya, sharrin shaiɗan ne sannan kuma na dawo gida ne saboda na ci gaba da Rayuwa cikin Ahalina kamar kowa."
Wani ƙayataccen murmushi Mister Mai Kyau. Ya yi amma fah na iya gefan fuska, domin kuwa idan ba ƙura masa ido kayi ba, to ba zaka fahimci Ya yi murmushin ba, daga yadda fuskar sa take a tsume, wani sanyi yaji cikin zuciyar sa jin abin da Maleek yake faɗa, a fili kuwa kallon Maleek dake kallon sa. Ya yi sannan yana faɗin
"Indai kanaso na manta komai da ya faru a baya, na bari ka dawo ka ci gaba da Rayuwa cikin mu. Tofa sai dai idan ka amince zaka fito da matar Aure. Idan kuma baka da budurwa ka zaɓa cikin Ƴan matan dangi, duk wacca tayi maka."
Duk wannan maganar Alhaji Abubakar ya yima Maleek ne cikin kakkausar murya da kuma bada zaɓi.
Murmushin enjoying da kalaman É—an uwan nasa Uncle Yusuf Ya yi sannan Ya mayar da kallon sa a kan Maleek É—in.
"Ka dai ji da kunnen ka, abin da mahaifin ka ya faɗa, saboda haka yanzu zaɓi ya rage naka."
Shima Uncle Yusuf Ya yi maganar cikin gimtse fuska alamar dai babu wasa cikin maganar.
Haka ma gaba É—aya mutanen palon suka mayar da hankulan su kan sa hadda Momy Rafi'at da tun ganin Yaron nata bata ce komai ba.
Kai harda Afeefah wacca farfaÉ—owarta ke nan taji zancen Uncle Yusuf a sama, sannan kuma babu wanda ya lura ta farfaÉ—o domin kuwa bata nuna alama ba.
Ajiyar zuciya Maleek ya sauke yana tariyo gaba ɗaya girlfriend's da ya taɓayi kaf cikin su, baiga wacca suke tare yanzu ba, gaba ɗaya basa tare domin kuwa tunda daɗewa yabar kalar Rayuwar sa ta baya, shi dai yanzu iya tunanin sa baiga macen da zaice ya taɓa ma ta kallon so ba, ko kuma ya ma ta kallon wani abun ban da ƙawance, ɗagowa Ya yi Yana kallon gaba ɗaya mutanen palon, kamar yadda suma shi Suke kallo.
Murmushi Ya yi kaÉ—an kana ya buÉ—e muryar yadda gaba É—aya zasuji yana faÉ—in
"Husnee ce wacca na zaɓa..." 💞💞
Gaba É—aya palon dariya suka saka ganin yadda Husnee ta É—ago a firgice tana kallon sa hankali tashe.
Uncle Yusuf kuwa babu abin da yake faÉ—i sai
"Masha Allah dama haka ake so, lamari ya yi daÉ—i."
Nan kuma palon ya É—auki hayaniyar murna da jindaÉ—i.
Sai da suka sama nutsuwa gaba É—aya suka yi shiru sannan Uncle Yusuf ya kalla Husnee cikin maganar irin na manya yake tambayar ta
"Husnee Ɗiyata kin amince zaki Aura Yayanki Abdulmaleek kamar yadda shima yace keya zaɓa?."
Kallon jama'ar palon Husnee tayi kamar yadda suma suka zubo ma ta na mujiya suna kallo.😅
Cikin gimtse kyakyawar fuskar ta take faÉ—in
"Uncle Yusuf a bani mintuna biyar zanje yanzun nan nayi shawara na dawo."
Tayi maganar fuska ba rahama, dariya suka saka baki É—aya, sannan Uncle Yusuf yace cikin dariyar shima
"Kinji jeki Ɗiyata ki ɗauki iya a dadin lokacin da kike so domin duka naki ne."🥰
Miƙewa tayi sannan ta zagaya ta bayan kujeru ta wuce kai tsaye bedroom ɗin Lailah, ta wuce tana shiga ta rufe ƙofar harda murza key, sannan ta dawo ta ƙarisa can gaban madubi tana kallon kanta.
Cire mayafin da tayi rolling kanta dashi tayi kana ta daka tsalle tana faÉ—in
"Yes, Yes, sai ni Husnee, wallahi sai ni Husnee, a gaskiya na cire tuta cikin ma ta niÉ—in ma mai sa'a ce cikin masu Nasara, inba hakan ba wannan Diamond boyfriend guda kamar Yaya Maleek Yace Yanaso Ya Aureni.
Haba duk inda aka ji maganar Aure ansan da akwai soyayya, Yasin sai ni Husnee, lallai dawowar Buddy Gida ba kowa Ya yi ma amfani ba sai ni, kai dole ma nayi waƙa, oh toni wata kalar waƙa ma, na iya?..."
Tayi maganar tana zama gefan bed cike da matsanancin nishaÉ—i highly highly,
Murmushi tayi sannan Ta ce "Yeah Wallahi na tuna."💃💃
Buɗe daddaɗar muryar ta Ta yi sannan ta fara Raira waƙa cike da enjoying Mood da take ciki rairawa take yi kamar haka.
"I'm coming home😌 I'm coming home. Tell the world, I'am coming home, 🙂 Let the rain Wash away..☔🌈 All.. the pain of yesterday😥😊 I know my kingdom awaits 💕💕 and... They've forgive my mistake"🤗💠I'm coming home, I'm coming home Tell the world I'am coming home... { home is not a place it's feeling. }."
Murmushi tayi Bayan ta kai haka a waÆ™ar nata sannan ta É—auki mayafinta, wannan karon yafashi tayi saman kafaÉ—arta, sannan ta buÉ—e Æ™ofar ta fito bayan ta kuma gimtse kyakyawar fuskar ta.ðŸ’
Husnee ta kasance ÆŠiyace ta uku wajen Hajiya Jawaheer.
Husnee, kyakyawar matashiyar budurwa ce wankan tarwatsa, doguwa ga hanci, ba zata Haura shekaru ashirin da ɗaya zuwa da biyu ba a duniya, sa'ar su Afeefah ce, ta kammala karatun degree nata anan Babbar University dake Jigawa State ta Karanci fannin Agriculture, Husnee akwai ta da san barkwanci kamar mene, gata akwai kirki da sauƙin kai, sai dai abin da ba'a rasa ba domin kuwa ɗan Adam ajizine. 😸
Komawa tayi ta zauna kusa da su Ƙarama da Mah'eesha saɓanin ɗazun da take kusa da Lailah da kuma Fateemah da Zakiyya.
Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta kalla Uncle Yusuf Ta ce
"Eh Uncle na amince nima."
Tayi maganar tana rufe fuska wai kunya.🤓
Gaba É—aya fuskokin mutanen wurin idan ka kalla zaka fahimci bawai iya farin cikin dake bayyane a fuskar su bane, harda zuciyoyin su ma.
Murmushi Uncle Yusuf Ya yi sannan Yace
"hakan ake so. Yanzu sai a fara tunanin saka rana ko?."
Zuruf Husnee ta ce "Ah ai Uncle ina ga kawai tunda Already na kammala karatu na, a saka nan da one month kawai, kaga Lokacin Ya yi dai dai da lokacin da za'a kuma gasar SARAUNIYAR KYAU matakin ƙasa ko?."
Tayi maganar iya gaskiyar ta kuma har zuciyarta.
Fashewa da dariya gaba É—aya mutanen palon, suka yi cike da nishaÉ—i.
Lailah da bata gani bata tanka ba, ta ce
"Oh oh ikon God sai Look. Wato yanzu ke Husnee ko kunya babu kike wannan zance gaban mu ko?."
Tayi maganar cikin dariya, muryar da basu yi tsammanin jinta bane, suka ji tana faÉ—in
"Oh ke kuma Lailah sarkin surutu zaki ba, My Aunty to be, kunya cikin society ko?."
Cewar Afeefah tana saukowa daga saman doguwar kujerar da aka kwantar da ita.
Murmushi Husnee tayi sannan ta ce "Batta kawai dai dai nake da ita nima ae, ko tayi tunanin zanji kunyar tane?."
Wato abin dai da ya faru shi ne, ina gabatar da aiki cikin gaskiya a ƙasar cikin Babban asibitin ƙasar, sai wata Rana ɗaya daga cikin manyan likitocin asibitin da yake ba musulmi bane, shiyasa bama wani jituwa dashi, daɗi da kari kuma na fahimci baya da wani hali na KIRKI..."
Katse sa Alhaji Abubakar Ya yi cikin sauri
"Okay ke nan kai É—in wani Halin kirki ne dakai. Yanzu kaine har zaka ce wani bashi da Halin kirki?."
Da sauri Uncle Yusuf ya katse Alhaji Abubakar cikin sanyin murya Yace
"Ina ga da kayi shiru mun gama jin abin da yake so ya faÉ—a mana."
Alhaji Abubakar bai tsaya sauraron maganar da Uncle Yusuf Yake ba, Ya kalla Maleek cikin daka tsawa yace "Yanzu me kake nufi?, kana nufin kace ka dawo Gidan nan ne, to a matsayin wane ke nan?, ni dai nasan bani da wani Yaro na miji duka Yarana mata ne, kuma ina ƙaunar su duka."
Jin abin da mahaifin nasu yake faÉ—a ne yasa gaba É—aya yaran nasa suka É—ago suna kallon sa, cike da tsananin tashin hankali.
Cike da nadama Maleek ya rarrafa kusa da mahaifin nasu ya kamo ƙafafunsa yana basa haƙuri kamar zayyi hauka cike da tsantsan nadama.
Yayin da shi kuma Alhaji Abubakar yake ture shi cikin tsananin fushi yana tuna duka abubuwan da suka faru baya tamkar yaune suke faruwa.
Maleek faÉ—i Yake yi "Please Daddy ka yafe min, wallahi na tuba, bazan kuma ba, domin nayi nadama highly."
Gaba É—aya yaran kuka suke bama kamar Zaynerb da Nailah har wani shiÉ—ewa suke yi saboda tsananin tashin hankali, tsoro suke karfa tarihi ya kuma maimaita kansa.
Ajiyar zuciya Alhaji Abubakar Mai Kyau, ya sauke a karo na babu a dadi yana kallon gaba ɗaya Yaran sa yadda suke kuka, shi uba ne dole yaji babu daɗi da ƙari ƙin yafewa Maleek da Ya yi bawai yana nufin baya ƙaunar sa bane ko kuma wani abun, kawai dai yanaso ya fahimci shin da gaske ya tuba ko kuwa.
Kallon Maleek dake hawaye kamar zararre, Uncle Yusuf Ya yi sannan ya masa umarni da ya koma ya zauna.
Komawa Maleek Ya yi kusa da ƙafafun mahaifin sa ya zauna dan Bala'i.🥵
Kallon gaba ɗaya mutanen palon Uncle Yusuf ya kuma yi sannan ya ƙara mayar da kallon sa, kan Alhaji Abubakar yana masa kallon nutsuwa, daga ƙarshe dai ya sauke idanun sa a kan Maleek.
Kiran sunan Abdulmaleek Ya yi har sau uku, yana amsawa sannan ya ci gaba da cewa.
"Yanzu dai mu a je maganar wurin da kaje gefe, a gaskiya gaba É—aya Ahali ba muji daÉ—in barin Gida da kayi ba, a kan wani dalili wanda bai kai ya kawo ba, sannan kuma yanzu da ka dawo, ka dawo ka ci gaba da Rayuwa da Ahalin ka ne, ko kuwa dai akwai wani nufi a tare dakai?."
Uncle Yusuf Ya yi masa tambayar yana kallon Maleek ɗinda ya yi shiru kansa a ƙasa.
"Please Uncle ayi min haƙuri na duka abin da ya faru baya, sharrin shaiɗan ne sannan kuma na dawo gida ne saboda na ci gaba da Rayuwa cikin Ahalina kamar kowa."
Wani ƙayataccen murmushi Mister Mai Kyau. Ya yi amma fah na iya gefan fuska, domin kuwa idan ba ƙura masa ido kayi ba, to ba zaka fahimci Ya yi murmushin ba, daga yadda fuskar sa take a tsume, wani sanyi yaji cikin zuciyar sa jin abin da Maleek yake faɗa, a fili kuwa kallon Maleek dake kallon sa. Ya yi sannan yana faɗin
"Indai kanaso na manta komai da ya faru a baya, na bari ka dawo ka ci gaba da Rayuwa cikin mu. Tofa sai dai idan ka amince zaka fito da matar Aure. Idan kuma baka da budurwa ka zaɓa cikin Ƴan matan dangi, duk wacca tayi maka."
Duk wannan maganar Alhaji Abubakar ya yima Maleek ne cikin kakkausar murya da kuma bada zaɓi.
Murmushin enjoying da kalaman É—an uwan nasa Uncle Yusuf Ya yi sannan Ya mayar da kallon sa a kan Maleek É—in.
"Ka dai ji da kunnen ka, abin da mahaifin ka ya faɗa, saboda haka yanzu zaɓi ya rage naka."
Shima Uncle Yusuf Ya yi maganar cikin gimtse fuska alamar dai babu wasa cikin maganar.
Haka ma gaba É—aya mutanen palon suka mayar da hankulan su kan sa hadda Momy Rafi'at da tun ganin Yaron nata bata ce komai ba.
Kai harda Afeefah wacca farfaÉ—owarta ke nan taji zancen Uncle Yusuf a sama, sannan kuma babu wanda ya lura ta farfaÉ—o domin kuwa bata nuna alama ba.
Ajiyar zuciya Maleek ya sauke yana tariyo gaba ɗaya girlfriend's da ya taɓayi kaf cikin su, baiga wacca suke tare yanzu ba, gaba ɗaya basa tare domin kuwa tunda daɗewa yabar kalar Rayuwar sa ta baya, shi dai yanzu iya tunanin sa baiga macen da zaice ya taɓa ma ta kallon so ba, ko kuma ya ma ta kallon wani abun ban da ƙawance, ɗagowa Ya yi Yana kallon gaba ɗaya mutanen palon, kamar yadda suma shi Suke kallo.
Murmushi Ya yi kaÉ—an kana ya buÉ—e muryar yadda gaba É—aya zasuji yana faÉ—in
"Husnee ce wacca na zaɓa..." 💞💞
Gaba É—aya palon dariya suka saka ganin yadda Husnee ta É—ago a firgice tana kallon sa hankali tashe.
Uncle Yusuf kuwa babu abin da yake faÉ—i sai
"Masha Allah dama haka ake so, lamari ya yi daÉ—i."
Nan kuma palon ya É—auki hayaniyar murna da jindaÉ—i.
Sai da suka sama nutsuwa gaba É—aya suka yi shiru sannan Uncle Yusuf ya kalla Husnee cikin maganar irin na manya yake tambayar ta
"Husnee Ɗiyata kin amince zaki Aura Yayanki Abdulmaleek kamar yadda shima yace keya zaɓa?."
Kallon jama'ar palon Husnee tayi kamar yadda suma suka zubo ma ta na mujiya suna kallo.😅
Cikin gimtse kyakyawar fuskar ta take faÉ—in
"Uncle Yusuf a bani mintuna biyar zanje yanzun nan nayi shawara na dawo."
Tayi maganar fuska ba rahama, dariya suka saka baki É—aya, sannan Uncle Yusuf yace cikin dariyar shima
"Kinji jeki Ɗiyata ki ɗauki iya a dadin lokacin da kike so domin duka naki ne."🥰
Miƙewa tayi sannan ta zagaya ta bayan kujeru ta wuce kai tsaye bedroom ɗin Lailah, ta wuce tana shiga ta rufe ƙofar harda murza key, sannan ta dawo ta ƙarisa can gaban madubi tana kallon kanta.
Cire mayafin da tayi rolling kanta dashi tayi kana ta daka tsalle tana faÉ—in
"Yes, Yes, sai ni Husnee, wallahi sai ni Husnee, a gaskiya na cire tuta cikin ma ta niÉ—in ma mai sa'a ce cikin masu Nasara, inba hakan ba wannan Diamond boyfriend guda kamar Yaya Maleek Yace Yanaso Ya Aureni.
Haba duk inda aka ji maganar Aure ansan da akwai soyayya, Yasin sai ni Husnee, lallai dawowar Buddy Gida ba kowa Ya yi ma amfani ba sai ni, kai dole ma nayi waƙa, oh toni wata kalar waƙa ma, na iya?..."
Tayi maganar tana zama gefan bed cike da matsanancin nishaÉ—i highly highly,
Murmushi tayi sannan Ta ce "Yeah Wallahi na tuna."💃💃
Buɗe daddaɗar muryar ta Ta yi sannan ta fara Raira waƙa cike da enjoying Mood da take ciki rairawa take yi kamar haka.
"I'm coming home😌 I'm coming home. Tell the world, I'am coming home, 🙂 Let the rain Wash away..☔🌈 All.. the pain of yesterday😥😊 I know my kingdom awaits 💕💕 and... They've forgive my mistake"🤗💠I'm coming home, I'm coming home Tell the world I'am coming home... { home is not a place it's feeling. }."
Murmushi tayi Bayan ta kai haka a waÆ™ar nata sannan ta É—auki mayafinta, wannan karon yafashi tayi saman kafaÉ—arta, sannan ta buÉ—e Æ™ofar ta fito bayan ta kuma gimtse kyakyawar fuskar ta.ðŸ’
Husnee ta kasance ÆŠiyace ta uku wajen Hajiya Jawaheer.
Husnee, kyakyawar matashiyar budurwa ce wankan tarwatsa, doguwa ga hanci, ba zata Haura shekaru ashirin da ɗaya zuwa da biyu ba a duniya, sa'ar su Afeefah ce, ta kammala karatun degree nata anan Babbar University dake Jigawa State ta Karanci fannin Agriculture, Husnee akwai ta da san barkwanci kamar mene, gata akwai kirki da sauƙin kai, sai dai abin da ba'a rasa ba domin kuwa ɗan Adam ajizine. 😸
Komawa tayi ta zauna kusa da su Ƙarama da Mah'eesha saɓanin ɗazun da take kusa da Lailah da kuma Fateemah da Zakiyya.
Sai da ta sauke ajiyar zuciya sannan ta kalla Uncle Yusuf Ta ce
"Eh Uncle na amince nima."
Tayi maganar tana rufe fuska wai kunya.🤓
Gaba É—aya fuskokin mutanen wurin idan ka kalla zaka fahimci bawai iya farin cikin dake bayyane a fuskar su bane, harda zuciyoyin su ma.
Murmushi Uncle Yusuf Ya yi sannan Yace
"hakan ake so. Yanzu sai a fara tunanin saka rana ko?."
Zuruf Husnee ta ce "Ah ai Uncle ina ga kawai tunda Already na kammala karatu na, a saka nan da one month kawai, kaga Lokacin Ya yi dai dai da lokacin da za'a kuma gasar SARAUNIYAR KYAU matakin ƙasa ko?."
Tayi maganar iya gaskiyar ta kuma har zuciyarta.
Fashewa da dariya gaba É—aya mutanen palon, suka yi cike da nishaÉ—i.
Lailah da bata gani bata tanka ba, ta ce
"Oh oh ikon God sai Look. Wato yanzu ke Husnee ko kunya babu kike wannan zance gaban mu ko?."
Tayi maganar cikin dariya, muryar da basu yi tsammanin jinta bane, suka ji tana faÉ—in
"Oh ke kuma Lailah sarkin surutu zaki ba, My Aunty to be, kunya cikin society ko?."
Cewar Afeefah tana saukowa daga saman doguwar kujerar da aka kwantar da ita.
Murmushi Husnee tayi sannan ta ce "Batta kawai dai dai nake da ita nima ae, ko tayi tunanin zanji kunyar tane?."