Sashe 51
Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba É—aya amare da angwaye duk suka watse yayin da Yusuf ya yi Borno State da matar shi.
Sameen kuma ya yi Lagos da nashi matar, su kuma Sagir da Suwaiba amarya sai wajen ƙarfe shida na yamma sannan suka bi jirgi izuwa London domin su a can ɗin zasu ƙarishe karatun su.
Gida ya rage daga Abubakar wanda shi sai zuwa gobe zai wuce Abuja, sai kuma sauran jama'ar ciki suma dai su Zuwaira, Jawaheer, Jummai, Sakeenah waÉ—anda sukazo rakiya ga angwaye sai zuwa dare duk suka koma gidajen su cike da kewar Æ´an uwansu.
*AURE KENAN*
*WASH£ GARI*
Shima Abubakar mai kyau ðŸ˜
Yabi jirgin Safe izuwa Babban Birnin Nigeria Abuja City.
Da isarsa Abuja ya ɗaura da harkokinsa daga inda ya tsaya, sam baya ma saka maganar Aure a ranshi, domin kuwa ba shine a gabanshi ba, a halin yanzu Babban abin da ke gabanshi, shine gudanar da Aikin shi cikin nasara da kuma kyautatawa na ƙasa dashi.
_*
Rayuwa ta ci-gaba da tafiya tana lulawa da mutane cikin sauri sauri lokaci ke wucewa.
Har aka kwashe tsawon watanni biyar gaba, cikin lokacin harkoki sun ƙara buɗewa Abubakar Mai Kyau ta ko'ina kuɗaɗe shigowa suke yi gare shi, dama kuma akwai su waɗanda ba'asan a dadi ba ma, sunan Abubakar Mai Kyau ba iyaka family da Abokan shi waɗanda suka saka mishi sunan ya tsaya ba, a'a sunan Abubakar Mai Kyau ya zagaye gaba ɗaya ƙasa, harma da wajen ta.
Abubakar Mai Kyau shi sam yama manta da wata Agreement dake a tsakanin shi dasu Alhaji Yahya akan batun Aure, gaba É—aya yafi mayar da hankalinshi akan gina gobenshi.
Wata Ranar Saturday da ta kasance weekend yana kwance saman 3sieter a dake ƙaton palon shi, yana tunanin yanayin Rayuwa ya yi nisa sosai.
Yaji ƙarar ringtone na wayar shi dake saman center table, cike da kasalar da baisan ta miye ba, ya miƙa hannun shi na dama ya ɗauki wayar, ba tare da ya duba mai kiran ba, domin kuwa idanun shi a rufe suke ruf ya yi picking call din, Sannan ya yi sallama a kasalance.
Bai san lokacin da ya miƙe daga zaune ba, ƴan sauran baccin da yakeji da kasala, gaba ɗaya ya nemesu ya rasa.
Cikin tsananin girmamawa da ladabi yake gaisar da mahaifin shi da ya kira wayar. Tamkar yana a gaban shi, cike da ladabi ya amsa da
"To Abbhee Insha Allah nanda gobe ina hanya."
Yana faÉ—an hakan sukayi sallama ya kashe wayar.
Aje wayar ya yi gefe sannan ya yi tsuru, yana tunanin abin da zaisa mahaifinsa ya mishi irin wannan kiran na gaggawa, Amma duk iya tunanin shi bai hasaso komai ba, dan haka miƙewa ya yi ya koma Bedroom tun a lokacin ya fara shirya shirye domin zuwa gobe ya wuce Jigawa State.
__WASHE GARI
JIGAWA STATE__
Ƙarfe ɗaya na rana tayi mishi a ƙofar gate na gidansu, horn driver ya yi, gate man ya wangale gate sannan slowly jerin motocin suka shiga cikin gidan.
Sai da driver ya daidaita zaman motar a filin ajiye motoci na gidan, sannan Abubakar ya fito jikin shi sanye da suit Ash color, ciki ya shiga yayin da escort É—inshi suka tsaya a waje.
Wurin Hajiya Harirah ya fara zuwa mariƙiyar sa, bayan sun gaisa sannan ya wuce gurin mahaifiyarsa Dr_Raheemah, nanma sai da ya daɗe kana ya wuce Wurin Hajiya Zuwairiya, ita kam sunsha fira sosai, sannan daga ƙarshe ya wuce ɓangaren shi a gidan, domin ya huta kafin lokacin dawowar Alhaji Samir Lamiɗo ya yi.
*_*
Da yamma wuraren ƙarfe biyar Abubakar Mai Kyau yana zaune saman lallausar carpet, ya yi zaman cin tuwo yayin da ya yi tsit ya mayar da gaba ɗaya hankalin shi yana sauraron nasihar da mahaifinshi ke mishi.
Sai yanzu ma da Abbhee ya É—auko mishi wannan maganar sannan ya tuna dalilin kiran da aka mishi zancen dai É—aya ne shine maganar Aure.!
ÆŠan É—agowa ya yi ya saci kallon mahaifinsu jin tambayar da ya yi masa
"Wai ina matar Aure?."
Sai kace matan a rami ake samowa, cikin ƙasa da murya yace "A'a Abbhee har yanzu dai bansamu ba, ina dai lalube cikin duhu ne."
Murmushin manya Alhaji Samir Lamiɗo, ya yi sannan yace "Abubakar kenan to ai ita mace rufe ido kawai ake a lalubo, idan ba haka ba sai dai ka ƙare a tuzuru baka sani ba."
Ƴar dariyar da bayyi shirin yi ba ne ta kufce masa kana ya amsa da faɗar "Abbhee da gaske nake, ko budurwa ban taɓa yi ba."🙃
AL_HAJI SAMEER yace "Kenan dai kana nufin kace ka amince ni na zaɓa maka wacca ta cancanta, da kai ko?."
Cike da ladabi Abubakar ya amsa da "To shikenan Abbhee na amince, Allah ya zaɓa mana abin da yafi alkhairi a garemu."
Cike da alfahari Alhaji Samir LamiÉ—o, yake kallon yaron nashi kana ya amsa mishi da "Ameen.!"
To daga nan dai maganar tasu ta tsaya, dama ita ce mussababin haÉ—uwar tasu a ranar zuwa bayan isha'i Abubakar ya bar Jigawa State ya dawo Abuja City, ya ci gaba da harkokin sa, cike da nasara, maganar Aure da mace kuma ya Aje a gefe É—aya, domin kuwa shi a nashi ra'ayin har yanzu bai ga macen da ta masa ba, duk da dai akwai su kala kala da masu bibiyanshi, amma ko kallon kirki basu isheshi ba, abin da ya saka a gaba shine dai gina gobenshi a farko.
A yi maganar koma miye daga baya a cewar shi...
Ranar ta kasance Litini a gajiye ya dawo daga company dan haka bayan ya yi wanka ya huta, palo ya sauko ya zauna saman 3sieter yana karanta wani £nglish Book 'Nigerian Poverty.'
Wayar shi dake ajiye gefe ce, tayi ƙara alamar shigowar saƙo, ɗaukar wayar ya yi yana dubawa, saƙo ne daga Abbhee abin da ke cikin saƙon.
Da farko dai pictures ne guda biyu na wata kyakyawar matashiyar budurwa, É—aya tana sanye cikin shigar Likitoci ta É—aura Lab coat a saman kayan jikinta, babu hijabi a jikinta, sai wani Farin scarf da tayi rolling kanta dashi, tana murmushi.
Na biyun kuma tana a É—akin kula da yara ne, cikin Asibitin da alama likitar yara ce, shima dai tana murmushi akayi hoton, sannan shima ba hijabi a jikinta, sai mayafi da tayi rolling dashi.
Kyakyawa ce Ajin farko, dan kuwa ta mallaki dukkan wani abu da ya kamata ace mace wacca ta amsa sunanta mace tana da shi, kuma da alama zatayi fara'a da kirki tunda gashi duka murmushi take lokacin da aka ɗauka pictures ɗin...😘
Murmushi ya yi yana shafa sumar kanshi mai tarin yawa, bawai yana murmushin kyawunta bane, a'a yana murmushin Abbhee ne, wato harda pictures dan karma daga baya yace "Ba ya yi, to wai yaushe ne Abbhee yasan ra'ayin sa, nason Auran mace Likita?.
Murmushi ya kuma yi sannan ya ɗauko wayar ya fara karanta rubutun dake a ƙasan pictures ɗin..
"Sunanta Rafi'atu Rafiq Rayyan.
Ta kammala karatun likitanci fanin pediatrics.
Yanzu ta kasance cikakkiyar likitar Yara sannan🩺.
Shekarun ta Ashirin da biyu, ita da Ahalinta suna zaune anan garin Abuja.
Mahaifin ta Alhaji Rafiq Rayyan, ya kasance Amini ne a gareni🤼.
Ga address na gidansu daga ƙasa 💒.
Zuwa gobe nakeso kaje ku haɗu da ita, bayan kun haɗun, idan kun dai dai ta, sai ayi tunanin shafa fahita. Domin kuwa ta mi ƙe za'ayi.
Ba batun wani saka rana da waye waye.
Ga Number ɗin ta, shima daga ƙasa.
Da Fatan zaɓinnawa zayyi maka. Ya ka Abubakar🤗
SaÆ™o daga Mahaifin ka mai Æ™aunar farin cikin ƳaÆ´an shi, a kullumðŸ’.
Good lookðŸ™."
Ya karanta wannan saƙo yafi a ƙirga, ba abin da yakeyi sai murmushi, wato dai iyaye iyaye ne, babu kamar su a kaf faɗin duniya, wanda ya kyautata musu ya huta.
To Allah yasa mu rabu da namu iyayen lafiya Ameen.ðŸ™
WASHE GARI
Bayan ya dawo daga company, kamar yadda Abbhee ya buƙata shiryawa ya yi cikin shigar hausawa wanda ba ƙaramin kyau ya yi ba, sannan ya ɗauki mota shi kaɗai, ba tare da securities ba, ya nufa Address ɗin da ya gani, a saƙon.
Isar sa gidan keda wuya gate man ya wangale masa gate da alama ansan da zuwan sa.
Shigar da motar shi ya yi ciki sai da ya daidaita zaman motar a filin ajiye motoci na gidan, sannan ya fito yana ƙarewa ƙaton gidan kallo.
Gidan Babba ne sosai, mai ɓangarori uku, ga ma'aikata sai faman zirga zirga sukeyi.
Tunani yake shin ya lalubo wannan saƙon da Abbhee ya turo masa ne, don ya duba lambarta ya kira ta, ko kuwa ya tsaya jiran tsammani?.
Yana nan tsaye jin gine da mota, bai san abinyi ba, sai ga wasu kyawawan yara maza biyu mace ɗaya su uku waɗanda ba zasu wuce shekaru biyu a duniya ba, da alama Triple ne, ga wata kyakyawar budurwa tana binsu a baya yayin da su kuma suke faman gudu sunƙi bari ta kama su.
Hango mutum suka yi jikin mota, aikuwa ba tare da sun tsaya duba ko waye ba gaba ɗaya suka Ɗafalfale shi, suna dariya, bayan sun ƙarisa wurin.
Tsugunawa ya yi yana musu wasa shima domin kuwa akwai shi da son yara sosai.
Qarisowa wurin budurwar da ke binsu a baya tayi tana sauke haki, ta kira sunan É—aya daga cikin yaran.
"Kai.! Aleem ƙariso wurina, kunga baƙone wannan, kar ku ɓata masa kaya ko.?"
Tayi maganar tana marairaice wa Yaran yayin da su kuma suketa faman ɓuya a wayanshi, suna ƙara ɗafal fale shi, suna dariya, ɗaya daga cikin yaran macen ta ce cikin gwarancinta
"Lah lah siz jaki jekemu e, idan ukazo urin ki."
Ita ma yarinyar ta bata amsa tana kuma É—afalfale shi.
Ganin Yaran ba zuwa zasuyi ba, yasa budurwar ta kalla baƙon dake tsaye gabanta, yana ta wasa da yaran abin shi gunin burgewa, cikin faɗuwar gaba mara dalili ta ce
"Barka dai Mister Mai Kyau, dan Allah ka shigo daga ciki, Auntie Rafi'at É—in tana ciki fa."
Tayi maganar tana yunƙurin kamo Yarinyar amma ta kasa.
Murmushi Abubakar Mai Kyau ya yi sannan Yace
"Barta kawai, ba zuwa wurin ki zatayi ba, tunda tayi sabon Yaya a yau."
Sameen kuma ya yi Lagos da nashi matar, su kuma Sagir da Suwaiba amarya sai wajen ƙarfe shida na yamma sannan suka bi jirgi izuwa London domin su a can ɗin zasu ƙarishe karatun su.
Gida ya rage daga Abubakar wanda shi sai zuwa gobe zai wuce Abuja, sai kuma sauran jama'ar ciki suma dai su Zuwaira, Jawaheer, Jummai, Sakeenah waÉ—anda sukazo rakiya ga angwaye sai zuwa dare duk suka koma gidajen su cike da kewar Æ´an uwansu.
*AURE KENAN*
*WASH£ GARI*
Shima Abubakar mai kyau ðŸ˜
Yabi jirgin Safe izuwa Babban Birnin Nigeria Abuja City.
Da isarsa Abuja ya ɗaura da harkokinsa daga inda ya tsaya, sam baya ma saka maganar Aure a ranshi, domin kuwa ba shine a gabanshi ba, a halin yanzu Babban abin da ke gabanshi, shine gudanar da Aikin shi cikin nasara da kuma kyautatawa na ƙasa dashi.
_*
Rayuwa ta ci-gaba da tafiya tana lulawa da mutane cikin sauri sauri lokaci ke wucewa.
Har aka kwashe tsawon watanni biyar gaba, cikin lokacin harkoki sun ƙara buɗewa Abubakar Mai Kyau ta ko'ina kuɗaɗe shigowa suke yi gare shi, dama kuma akwai su waɗanda ba'asan a dadi ba ma, sunan Abubakar Mai Kyau ba iyaka family da Abokan shi waɗanda suka saka mishi sunan ya tsaya ba, a'a sunan Abubakar Mai Kyau ya zagaye gaba ɗaya ƙasa, harma da wajen ta.
Abubakar Mai Kyau shi sam yama manta da wata Agreement dake a tsakanin shi dasu Alhaji Yahya akan batun Aure, gaba É—aya yafi mayar da hankalinshi akan gina gobenshi.
Wata Ranar Saturday da ta kasance weekend yana kwance saman 3sieter a dake ƙaton palon shi, yana tunanin yanayin Rayuwa ya yi nisa sosai.
Yaji ƙarar ringtone na wayar shi dake saman center table, cike da kasalar da baisan ta miye ba, ya miƙa hannun shi na dama ya ɗauki wayar, ba tare da ya duba mai kiran ba, domin kuwa idanun shi a rufe suke ruf ya yi picking call din, Sannan ya yi sallama a kasalance.
Bai san lokacin da ya miƙe daga zaune ba, ƴan sauran baccin da yakeji da kasala, gaba ɗaya ya nemesu ya rasa.
Cikin tsananin girmamawa da ladabi yake gaisar da mahaifin shi da ya kira wayar. Tamkar yana a gaban shi, cike da ladabi ya amsa da
"To Abbhee Insha Allah nanda gobe ina hanya."
Yana faÉ—an hakan sukayi sallama ya kashe wayar.
Aje wayar ya yi gefe sannan ya yi tsuru, yana tunanin abin da zaisa mahaifinsa ya mishi irin wannan kiran na gaggawa, Amma duk iya tunanin shi bai hasaso komai ba, dan haka miƙewa ya yi ya koma Bedroom tun a lokacin ya fara shirya shirye domin zuwa gobe ya wuce Jigawa State.
__WASHE GARI
JIGAWA STATE__
Ƙarfe ɗaya na rana tayi mishi a ƙofar gate na gidansu, horn driver ya yi, gate man ya wangale gate sannan slowly jerin motocin suka shiga cikin gidan.
Sai da driver ya daidaita zaman motar a filin ajiye motoci na gidan, sannan Abubakar ya fito jikin shi sanye da suit Ash color, ciki ya shiga yayin da escort É—inshi suka tsaya a waje.
Wurin Hajiya Harirah ya fara zuwa mariƙiyar sa, bayan sun gaisa sannan ya wuce gurin mahaifiyarsa Dr_Raheemah, nanma sai da ya daɗe kana ya wuce Wurin Hajiya Zuwairiya, ita kam sunsha fira sosai, sannan daga ƙarshe ya wuce ɓangaren shi a gidan, domin ya huta kafin lokacin dawowar Alhaji Samir Lamiɗo ya yi.
*_*
Da yamma wuraren ƙarfe biyar Abubakar Mai Kyau yana zaune saman lallausar carpet, ya yi zaman cin tuwo yayin da ya yi tsit ya mayar da gaba ɗaya hankalin shi yana sauraron nasihar da mahaifinshi ke mishi.
Sai yanzu ma da Abbhee ya É—auko mishi wannan maganar sannan ya tuna dalilin kiran da aka mishi zancen dai É—aya ne shine maganar Aure.!
ÆŠan É—agowa ya yi ya saci kallon mahaifinsu jin tambayar da ya yi masa
"Wai ina matar Aure?."
Sai kace matan a rami ake samowa, cikin ƙasa da murya yace "A'a Abbhee har yanzu dai bansamu ba, ina dai lalube cikin duhu ne."
Murmushin manya Alhaji Samir Lamiɗo, ya yi sannan yace "Abubakar kenan to ai ita mace rufe ido kawai ake a lalubo, idan ba haka ba sai dai ka ƙare a tuzuru baka sani ba."
Ƴar dariyar da bayyi shirin yi ba ne ta kufce masa kana ya amsa da faɗar "Abbhee da gaske nake, ko budurwa ban taɓa yi ba."🙃
AL_HAJI SAMEER yace "Kenan dai kana nufin kace ka amince ni na zaɓa maka wacca ta cancanta, da kai ko?."
Cike da ladabi Abubakar ya amsa da "To shikenan Abbhee na amince, Allah ya zaɓa mana abin da yafi alkhairi a garemu."
Cike da alfahari Alhaji Samir LamiÉ—o, yake kallon yaron nashi kana ya amsa mishi da "Ameen.!"
To daga nan dai maganar tasu ta tsaya, dama ita ce mussababin haÉ—uwar tasu a ranar zuwa bayan isha'i Abubakar ya bar Jigawa State ya dawo Abuja City, ya ci gaba da harkokin sa, cike da nasara, maganar Aure da mace kuma ya Aje a gefe É—aya, domin kuwa shi a nashi ra'ayin har yanzu bai ga macen da ta masa ba, duk da dai akwai su kala kala da masu bibiyanshi, amma ko kallon kirki basu isheshi ba, abin da ya saka a gaba shine dai gina gobenshi a farko.
A yi maganar koma miye daga baya a cewar shi...
Ranar ta kasance Litini a gajiye ya dawo daga company dan haka bayan ya yi wanka ya huta, palo ya sauko ya zauna saman 3sieter yana karanta wani £nglish Book 'Nigerian Poverty.'
Wayar shi dake ajiye gefe ce, tayi ƙara alamar shigowar saƙo, ɗaukar wayar ya yi yana dubawa, saƙo ne daga Abbhee abin da ke cikin saƙon.
Da farko dai pictures ne guda biyu na wata kyakyawar matashiyar budurwa, É—aya tana sanye cikin shigar Likitoci ta É—aura Lab coat a saman kayan jikinta, babu hijabi a jikinta, sai wani Farin scarf da tayi rolling kanta dashi, tana murmushi.
Na biyun kuma tana a É—akin kula da yara ne, cikin Asibitin da alama likitar yara ce, shima dai tana murmushi akayi hoton, sannan shima ba hijabi a jikinta, sai mayafi da tayi rolling dashi.
Kyakyawa ce Ajin farko, dan kuwa ta mallaki dukkan wani abu da ya kamata ace mace wacca ta amsa sunanta mace tana da shi, kuma da alama zatayi fara'a da kirki tunda gashi duka murmushi take lokacin da aka ɗauka pictures ɗin...😘
Murmushi ya yi yana shafa sumar kanshi mai tarin yawa, bawai yana murmushin kyawunta bane, a'a yana murmushin Abbhee ne, wato harda pictures dan karma daga baya yace "Ba ya yi, to wai yaushe ne Abbhee yasan ra'ayin sa, nason Auran mace Likita?.
Murmushi ya kuma yi sannan ya ɗauko wayar ya fara karanta rubutun dake a ƙasan pictures ɗin..
"Sunanta Rafi'atu Rafiq Rayyan.
Ta kammala karatun likitanci fanin pediatrics.
Yanzu ta kasance cikakkiyar likitar Yara sannan🩺.
Shekarun ta Ashirin da biyu, ita da Ahalinta suna zaune anan garin Abuja.
Mahaifin ta Alhaji Rafiq Rayyan, ya kasance Amini ne a gareni🤼.
Ga address na gidansu daga ƙasa 💒.
Zuwa gobe nakeso kaje ku haɗu da ita, bayan kun haɗun, idan kun dai dai ta, sai ayi tunanin shafa fahita. Domin kuwa ta mi ƙe za'ayi.
Ba batun wani saka rana da waye waye.
Ga Number ɗin ta, shima daga ƙasa.
Da Fatan zaɓinnawa zayyi maka. Ya ka Abubakar🤗
SaÆ™o daga Mahaifin ka mai Æ™aunar farin cikin ƳaÆ´an shi, a kullumðŸ’.
Good lookðŸ™."
Ya karanta wannan saƙo yafi a ƙirga, ba abin da yakeyi sai murmushi, wato dai iyaye iyaye ne, babu kamar su a kaf faɗin duniya, wanda ya kyautata musu ya huta.
To Allah yasa mu rabu da namu iyayen lafiya Ameen.ðŸ™
WASHE GARI
Bayan ya dawo daga company, kamar yadda Abbhee ya buƙata shiryawa ya yi cikin shigar hausawa wanda ba ƙaramin kyau ya yi ba, sannan ya ɗauki mota shi kaɗai, ba tare da securities ba, ya nufa Address ɗin da ya gani, a saƙon.
Isar sa gidan keda wuya gate man ya wangale masa gate da alama ansan da zuwan sa.
Shigar da motar shi ya yi ciki sai da ya daidaita zaman motar a filin ajiye motoci na gidan, sannan ya fito yana ƙarewa ƙaton gidan kallo.
Gidan Babba ne sosai, mai ɓangarori uku, ga ma'aikata sai faman zirga zirga sukeyi.
Tunani yake shin ya lalubo wannan saƙon da Abbhee ya turo masa ne, don ya duba lambarta ya kira ta, ko kuwa ya tsaya jiran tsammani?.
Yana nan tsaye jin gine da mota, bai san abinyi ba, sai ga wasu kyawawan yara maza biyu mace ɗaya su uku waɗanda ba zasu wuce shekaru biyu a duniya ba, da alama Triple ne, ga wata kyakyawar budurwa tana binsu a baya yayin da su kuma suke faman gudu sunƙi bari ta kama su.
Hango mutum suka yi jikin mota, aikuwa ba tare da sun tsaya duba ko waye ba gaba ɗaya suka Ɗafalfale shi, suna dariya, bayan sun ƙarisa wurin.
Tsugunawa ya yi yana musu wasa shima domin kuwa akwai shi da son yara sosai.
Qarisowa wurin budurwar da ke binsu a baya tayi tana sauke haki, ta kira sunan É—aya daga cikin yaran.
"Kai.! Aleem ƙariso wurina, kunga baƙone wannan, kar ku ɓata masa kaya ko.?"
Tayi maganar tana marairaice wa Yaran yayin da su kuma suketa faman ɓuya a wayanshi, suna ƙara ɗafal fale shi, suna dariya, ɗaya daga cikin yaran macen ta ce cikin gwarancinta
"Lah lah siz jaki jekemu e, idan ukazo urin ki."
Ita ma yarinyar ta bata amsa tana kuma É—afalfale shi.
Ganin Yaran ba zuwa zasuyi ba, yasa budurwar ta kalla baƙon dake tsaye gabanta, yana ta wasa da yaran abin shi gunin burgewa, cikin faɗuwar gaba mara dalili ta ce
"Barka dai Mister Mai Kyau, dan Allah ka shigo daga ciki, Auntie Rafi'at É—in tana ciki fa."
Tayi maganar tana yunƙurin kamo Yarinyar amma ta kasa.
Murmushi Abubakar Mai Kyau ya yi sannan Yace
"Barta kawai, ba zuwa wurin ki zatayi ba, tunda tayi sabon Yaya a yau."