Sashe 79
Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Na gaji da wannan shashashar ɗabi'ar taka, sai kace dabba wannan menene?, yanzu shima companyn baka barshi ba, sai da kasan yadda kayi ka durƙusar da companyn Bayan abubuwan da ka aikata a baya, kai yanzu ko kunya bakaji Sanadin ka mutane har Biyu sun mutu, kai baka tunanin yadda daraja da kimar Ahalin ka zai kasance ko, sai dai shashanci da rayuwar dabbobi daka sanya a gaba, kai ko tunanin gina Future naka bakayi?. To dama tayaya stupid kamar ka, zai damu da gina ci gaban sa. Bayan kuma ka shigo cikin ƙanƙanin ka mata ka rasa abin da zaka kowa musu sai wannan shashancin wasan dara.."
Gaba ɗaya Alhaji Abubakar Yana maganar ne, cikin tsananin ɓacin rai kalar wanda bai taɓa shiga ciki ba, bayama tauna maganganun da yake faɗi, kawai faɗa yake yi ba tare da tunanin abin da zai faru gaba ba.
Aikuwa shima Maleek cikin zafin zuciya ya miƙe tsaye Yana fuskan tar mahaifin nasu cikin huci da ɗaga murya....Yake Faɗin....
*Kamar yadda na faɗa muku Book 2 is paid, duba da yanzu nake rubuta labarin bawai na kammala bane. Kuɗin ya kasance 500 ne kacal, 👌 Sai dai Akwai Discount ga mutane da suka fara biya daga Yau zuwa nan da Rana ita yau, zasu sama Discount har Naira 200, a maimakon su biya 500, toh 300 kawai zasu bada, amma fa Kamar yadda na faɗa ga mutane da suka fara biya a wannan satin, sati ɗaya ne Discount ɗin, yana wuce Sati ɗaya sai dai ki biya Ɗari Biyar (500).😇 Ga waɗanda suka shirya Payment Now, zaku biya ta wannan details ɗin ne.....*
*The Phone Number*
*08081129487*
*The Acct Number*
*8081129487*
*The Bank Name*
*Palmpay Bank*
*The Acct Name*
*Khadeejarth Sabi'u Yahyah*
*Saiku turo evidence of payment ta wannan lamba (08081129487), sai na jiku mutane na.*🥳
~Karku bari a baku labari fa🤩~
~*SARAUNIYAR KYAU*~🔥🔥Takun Tsakiya_-_
*Iya kuÉ—in ki iya shagalin ki Hajiya*
______
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ_
Writer
Khadeejarth Sabi'u Yahyah /+2348081129487/
Page *97&98*
"Daddy.!
Daddy!!
Daddy!!!
Ka tsaya a'iya matsayinka na mahaifi a gareni, kar kayi yunƙurin shiga abin da bai shafe ka ba, domin kuwa wannan Rayuwa Ta ce dan haka ka barni nayi ta yadda naga dama, kuma da kake maganar sanadina mutane biyu suka rasa rayukansu, kai wani kalar mutum ne, da baisan tsautsayi ba. Sanadin tsautsayi komai ya faru, kullum cikin dana sani nake na zama na gynaecologist a matsayina na cikakken likitan mata wanda na kwashe tsawon shekaru ina karatu na kasa taimakon ta na kasa taimakon IKRAM, a kullum da ko yaushe cikin tuna kalamanta na ƙarshe a gareni nake, a lokacin faɗi take."
''Dr. Ka taimaka ka cece rayuwata a gurin surgery nan ina tsoro na mutu Burina bai cika ba, please Dr. Save my life please pleased Dr. I'm beg you.''
''Kullum irin wannan maganar nata su suke min kuwa cikin kunne cikin dare su hanani bacci, da rana kuma su hana ni sukuni duka sanadin tsautsayi da kuma ƙaddara komai ya faru..."
Tunda Maleek ya fara magana babu abin da Alhaji Abubakar. Yake yi sai faman gyaɗa kai Maleek ɗin har yakai ƙarshen maganganun nasa sannan Yace.
"It's okay Wato ma haka zancen yake, wato dai har rogonka tayi ka ceci Rayuwar ta, amma saboda kaiɗin cikakken idiot ne, sai dai babu komai daga yau kaɗauka cewa ni Alhaji Abubakar Sameer Lamiɗo bani ba kai, ka ɗauka cewa baka taɓa mahaifi ba a
Duniya..."🥵
Katse sa Maleek Ya yi cikin tafi Raf-Raf sannan yana faÉ—in
"Wow, Amazing, please Mister Mai Kyau, da gaske kake, oh Lord so nice, it's amazingly fa. Yaudai wannan Ranar da nake jira tazo, bani babu wannan tsangwama da takurawa yanzu zanyi Rayuwata Normalcy irin na cikakkun mutane, oh my pride..."
Habba nan aka fara cacar baki tsakanin Alhaji Abubakar Mai Kyau da ÆŠan nasa Maleek kowa cikin mugun zafin rai dana zuciya yake furta duk wani abu da yazo bakinsa.
Gaba É—aya Yaran in banda kuka babu abin da suke yi ganin wannan tashin Hankalin da yake faruwa cikin gidan su.
Afeefah kuwa wacca kwata kwata ta tsana hashin hankali ko ya ya yake jikinta har wani rawa yake yi, na tashin hankali, Yayin da ita kuwa Momy Rafi'at baza'a iya faɗin ga irin yanayin halin da take ciki ba, amma dai kana kallon ta kasan ta fita hayyacinta. Yayin da ita kuma Zaynerb ta ƙarisa da gudu ta riƙe ƙafar mahaifin nasu tana basa haƙuri jin irin zafafan kalmomin da suke fitowa daga bakin sa.
Da ƙarfin gaske Maleek ya buga hannun sa saman glass center table dake tsakiyar palon, aikuwa nan jini ya fara tsatata kamar ambuɗe famfo bai damu da jinin dake zuba a hannun sa ba, saboda tsananin fusatar da yake ciki ya nufa staircases wanda kai tsaye zai sadashi da part nasa, ya fara taka steps cikin sauri sauri in twin's.
Gaba ɗaya suka bisa da kallon mamaki. Yayin da Alhaji Abubakar ya koma saman sofa ya zauna daɓasd, gaba ɗaya jikin su ya yi mugun sanyi an rasa mai magana.
*After some minutes*
Sai ga shi yana saukowa daga saman benen janye da akwati harya ƙarisa saukowa ko tsayawa bai yi ba, ya nufa ƙofar palon zai fita.🤕
Aikuwa da gudu ƙanin nasa su duka harda Momy Rafi'at suka bisa suna kiran sunan sa.
A guje Nainarh ta ƙarisa wurin sa ta riƙo akwatin hannun sa sannan cikin kuka take faɗin
"Buddy, ka taimaka karka tafi, please karabu da wannan unwarranted and unwanted tunanin, please Buddy na roƙeka karka tafi, ka duba Halin da Daddyn da Momyn dama mu ƙannin ka gaba ɗaya zamu shiga idan ka tafi pleased..."
Ganin Ya yi shiru baice komai bane yasa su duka suka ƙarisa wurin suka yi kamar yadda ita ma Nainarh tayi cikin kuka suke basa haƙuri, hadda Momy Rafi'at a kan karya tafi.
Abin dai babu daɗin faɗa gunin ban Tausayi gaba ɗaya suke _-_Lamarin it's heart touch obaaaaa_-_🔥
Kallon mahaifiyar su Maleek Ya yi sannan Yace
"Momy ki dena kuka kinji, ki dena zubar da hawayenki a kan wannan ƙaramin tashin hankalin, ba dai gida bane, to zan barmasa gidan sa."
Cikin kuka xixi ta katse shi da cewa "Haba Buddy ka taimaka ka tsaya, indai kana so Momy ta dena zubar da Hawayen ta..."
HaÉ—uwa suka yi gaba É—aya suna basa haÆ™uri, sai dai duk da irin haÆ™urin da Suke basa, haka ya tsallake suna ji suna gani yasa Æ™afa yabar gidan ko waywayensu bayyi ba, wayyo Allah.ðŸ˜
Gaba ɗaya ranar cikin ɓaƙin ciki da wani kalar yanayi gunin ban tausayi suka wuni, jigum jigum a palon kaf cikin su babu wanda ya iya tashi tun tafiyar Maleek har yanzu da aka kwashe kusan awanni biyu da tafiyar sa.
Tun ɗazu wayar tarho dake tsakiyar palon take ƙara, sai dai saboda yanayin da suke ciki, an rasa wanda zai je domin ɗauka.
Lailah da ƙarar wayar ya isheta ta miƙe cike da masifa ta nufa wayar ta kara a kunne cike da Bala'i ta buɗe baki zata yi magana.
Kawai sai gani suka yi wayar tarhon dake hannunta ta faɗi ƙasa. Yayin da ita kuma ta zube ƙasan kamar wacca ta fita hayyacinta.
Da gudu gaba ɗaya suka mimmiƙe sukai kanta suna tambayar ta abin da aka faɗa ma ta, ganin yadda take faman Hawaye.
A hankali ta buɗe bakinta cikin sarƙaƙƙiyar murya irin na wanda tasha kuka ta ƙoshi Ta ce
"Hajiya Zuwairiya ce Allah ya yi ma ta Rasuwa, shi ne aka kira aka faÉ—a yanzu."
Cak gaba ɗaya suka tsaya tamkar waɗanda wutan lantarki taja, saboda tsananin kiɗima da tashin hankalin da maganar ya ƙara musu akan wanda suke ciki.
Qarar faÉ—in mutum da suka ji a ta bayan su ne, yasa gaba É—aya suka juya harda Alhaji Abubakar wanda ba'a gane yanayin da yake ciki ba.
Afeefah ce kwance ta faɗi a sume ashe ciwon ta ne ya tashi.🤧
*Tashin sense*
A taƙaicen taƙai tawa dai faɗi ko rubuta irin tashin hankalin da gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo suka shiga, bazai yiwu ba, saboda yanayin ba daɗi ko kaɗan, domin kuwa Afeefah ciwon tane ya tashi kuma yazo da matsala highly.
Domin kuwa sai da ta kwashe tsawon watanni huɗu a hospital na ƙasar Hindi tana jinya, kamar ba za ta Rayuwa ba, domin har an cire rai da ita.
Sannan aka samu ta dawo normal nata Sannan kuma Rayuwa ta ci gaba da tafiya babu daɗi domin kuwa duk irin neman da aka yiwa Maleek ƙasa, ƙasa ba'a ganshi ba, haka suka haƙura aka ci gaba da gunadanar da Rayuwar.
____*_💅
Nainarh Abubakar Mai Kyau.
Nainarh, ta kasance kyakyawar mace ce ita, son kowa ƙin mara sa'a, domin kuwa kyakyawa ce sosai, ita ɗin ta kasance mace ce mara haƙuri gashi bata ɗaukar raini ko kaɗan gata akwai son girma kamar me, gata tanada wani hali na riƙe abu arai ko ya ya yake, sai dai kuma duk da rashin mutuncinta tanason Ƴan uwanta sosai kamar yadda suma suke ƙaunar ta.
Yayin da ita kuma Biyuninta Nailah Abubakar Mai Kyau.
Nailah, ta kasance mace mai yawan sanyin hali da kuma maida abu ba abu ba, sannan kuma ita ma ɗin kyakyawar mace ce mai ji da ƙuruciya ga kyau da Naira.
Nailah ta kasance mace mai matuƙar tsoron tsiya, domin kuwa ko kyanwa tsoranta take yi, kamar mutuwar ta sannan ita ma ɗin macecce mai matuƙar ƙaunar Ƴan uwanta da Ahalinta.
Gaba ɗaya Alhaji Abubakar Yana maganar ne, cikin tsananin ɓacin rai kalar wanda bai taɓa shiga ciki ba, bayama tauna maganganun da yake faɗi, kawai faɗa yake yi ba tare da tunanin abin da zai faru gaba ba.
Aikuwa shima Maleek cikin zafin zuciya ya miƙe tsaye Yana fuskan tar mahaifin nasu cikin huci da ɗaga murya....Yake Faɗin....
*Kamar yadda na faɗa muku Book 2 is paid, duba da yanzu nake rubuta labarin bawai na kammala bane. Kuɗin ya kasance 500 ne kacal, 👌 Sai dai Akwai Discount ga mutane da suka fara biya daga Yau zuwa nan da Rana ita yau, zasu sama Discount har Naira 200, a maimakon su biya 500, toh 300 kawai zasu bada, amma fa Kamar yadda na faɗa ga mutane da suka fara biya a wannan satin, sati ɗaya ne Discount ɗin, yana wuce Sati ɗaya sai dai ki biya Ɗari Biyar (500).😇 Ga waɗanda suka shirya Payment Now, zaku biya ta wannan details ɗin ne.....*
*The Phone Number*
*08081129487*
*The Acct Number*
*8081129487*
*The Bank Name*
*Palmpay Bank*
*The Acct Name*
*Khadeejarth Sabi'u Yahyah*
*Saiku turo evidence of payment ta wannan lamba (08081129487), sai na jiku mutane na.*🥳
~Karku bari a baku labari fa🤩~
~*SARAUNIYAR KYAU*~🔥🔥Takun Tsakiya_-_
*Iya kuÉ—in ki iya shagalin ki Hajiya*
______
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ_
Writer
Khadeejarth Sabi'u Yahyah /+2348081129487/
Page *97&98*
"Daddy.!
Daddy!!
Daddy!!!
Ka tsaya a'iya matsayinka na mahaifi a gareni, kar kayi yunƙurin shiga abin da bai shafe ka ba, domin kuwa wannan Rayuwa Ta ce dan haka ka barni nayi ta yadda naga dama, kuma da kake maganar sanadina mutane biyu suka rasa rayukansu, kai wani kalar mutum ne, da baisan tsautsayi ba. Sanadin tsautsayi komai ya faru, kullum cikin dana sani nake na zama na gynaecologist a matsayina na cikakken likitan mata wanda na kwashe tsawon shekaru ina karatu na kasa taimakon ta na kasa taimakon IKRAM, a kullum da ko yaushe cikin tuna kalamanta na ƙarshe a gareni nake, a lokacin faɗi take."
''Dr. Ka taimaka ka cece rayuwata a gurin surgery nan ina tsoro na mutu Burina bai cika ba, please Dr. Save my life please pleased Dr. I'm beg you.''
''Kullum irin wannan maganar nata su suke min kuwa cikin kunne cikin dare su hanani bacci, da rana kuma su hana ni sukuni duka sanadin tsautsayi da kuma ƙaddara komai ya faru..."
Tunda Maleek ya fara magana babu abin da Alhaji Abubakar. Yake yi sai faman gyaɗa kai Maleek ɗin har yakai ƙarshen maganganun nasa sannan Yace.
"It's okay Wato ma haka zancen yake, wato dai har rogonka tayi ka ceci Rayuwar ta, amma saboda kaiɗin cikakken idiot ne, sai dai babu komai daga yau kaɗauka cewa ni Alhaji Abubakar Sameer Lamiɗo bani ba kai, ka ɗauka cewa baka taɓa mahaifi ba a
Duniya..."🥵
Katse sa Maleek Ya yi cikin tafi Raf-Raf sannan yana faÉ—in
"Wow, Amazing, please Mister Mai Kyau, da gaske kake, oh Lord so nice, it's amazingly fa. Yaudai wannan Ranar da nake jira tazo, bani babu wannan tsangwama da takurawa yanzu zanyi Rayuwata Normalcy irin na cikakkun mutane, oh my pride..."
Habba nan aka fara cacar baki tsakanin Alhaji Abubakar Mai Kyau da ÆŠan nasa Maleek kowa cikin mugun zafin rai dana zuciya yake furta duk wani abu da yazo bakinsa.
Gaba É—aya Yaran in banda kuka babu abin da suke yi ganin wannan tashin Hankalin da yake faruwa cikin gidan su.
Afeefah kuwa wacca kwata kwata ta tsana hashin hankali ko ya ya yake jikinta har wani rawa yake yi, na tashin hankali, Yayin da ita kuwa Momy Rafi'at baza'a iya faɗin ga irin yanayin halin da take ciki ba, amma dai kana kallon ta kasan ta fita hayyacinta. Yayin da ita kuma Zaynerb ta ƙarisa da gudu ta riƙe ƙafar mahaifin nasu tana basa haƙuri jin irin zafafan kalmomin da suke fitowa daga bakin sa.
Da ƙarfin gaske Maleek ya buga hannun sa saman glass center table dake tsakiyar palon, aikuwa nan jini ya fara tsatata kamar ambuɗe famfo bai damu da jinin dake zuba a hannun sa ba, saboda tsananin fusatar da yake ciki ya nufa staircases wanda kai tsaye zai sadashi da part nasa, ya fara taka steps cikin sauri sauri in twin's.
Gaba ɗaya suka bisa da kallon mamaki. Yayin da Alhaji Abubakar ya koma saman sofa ya zauna daɓasd, gaba ɗaya jikin su ya yi mugun sanyi an rasa mai magana.
*After some minutes*
Sai ga shi yana saukowa daga saman benen janye da akwati harya ƙarisa saukowa ko tsayawa bai yi ba, ya nufa ƙofar palon zai fita.🤕
Aikuwa da gudu ƙanin nasa su duka harda Momy Rafi'at suka bisa suna kiran sunan sa.
A guje Nainarh ta ƙarisa wurin sa ta riƙo akwatin hannun sa sannan cikin kuka take faɗin
"Buddy, ka taimaka karka tafi, please karabu da wannan unwarranted and unwanted tunanin, please Buddy na roƙeka karka tafi, ka duba Halin da Daddyn da Momyn dama mu ƙannin ka gaba ɗaya zamu shiga idan ka tafi pleased..."
Ganin Ya yi shiru baice komai bane yasa su duka suka ƙarisa wurin suka yi kamar yadda ita ma Nainarh tayi cikin kuka suke basa haƙuri, hadda Momy Rafi'at a kan karya tafi.
Abin dai babu daɗin faɗa gunin ban Tausayi gaba ɗaya suke _-_Lamarin it's heart touch obaaaaa_-_🔥
Kallon mahaifiyar su Maleek Ya yi sannan Yace
"Momy ki dena kuka kinji, ki dena zubar da hawayenki a kan wannan ƙaramin tashin hankalin, ba dai gida bane, to zan barmasa gidan sa."
Cikin kuka xixi ta katse shi da cewa "Haba Buddy ka taimaka ka tsaya, indai kana so Momy ta dena zubar da Hawayen ta..."
HaÉ—uwa suka yi gaba É—aya suna basa haÆ™uri, sai dai duk da irin haÆ™urin da Suke basa, haka ya tsallake suna ji suna gani yasa Æ™afa yabar gidan ko waywayensu bayyi ba, wayyo Allah.ðŸ˜
Gaba ɗaya ranar cikin ɓaƙin ciki da wani kalar yanayi gunin ban tausayi suka wuni, jigum jigum a palon kaf cikin su babu wanda ya iya tashi tun tafiyar Maleek har yanzu da aka kwashe kusan awanni biyu da tafiyar sa.
Tun ɗazu wayar tarho dake tsakiyar palon take ƙara, sai dai saboda yanayin da suke ciki, an rasa wanda zai je domin ɗauka.
Lailah da ƙarar wayar ya isheta ta miƙe cike da masifa ta nufa wayar ta kara a kunne cike da Bala'i ta buɗe baki zata yi magana.
Kawai sai gani suka yi wayar tarhon dake hannunta ta faɗi ƙasa. Yayin da ita kuma ta zube ƙasan kamar wacca ta fita hayyacinta.
Da gudu gaba ɗaya suka mimmiƙe sukai kanta suna tambayar ta abin da aka faɗa ma ta, ganin yadda take faman Hawaye.
A hankali ta buɗe bakinta cikin sarƙaƙƙiyar murya irin na wanda tasha kuka ta ƙoshi Ta ce
"Hajiya Zuwairiya ce Allah ya yi ma ta Rasuwa, shi ne aka kira aka faÉ—a yanzu."
Cak gaba ɗaya suka tsaya tamkar waɗanda wutan lantarki taja, saboda tsananin kiɗima da tashin hankalin da maganar ya ƙara musu akan wanda suke ciki.
Qarar faÉ—in mutum da suka ji a ta bayan su ne, yasa gaba É—aya suka juya harda Alhaji Abubakar wanda ba'a gane yanayin da yake ciki ba.
Afeefah ce kwance ta faɗi a sume ashe ciwon ta ne ya tashi.🤧
*Tashin sense*
A taƙaicen taƙai tawa dai faɗi ko rubuta irin tashin hankalin da gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo suka shiga, bazai yiwu ba, saboda yanayin ba daɗi ko kaɗan, domin kuwa Afeefah ciwon tane ya tashi kuma yazo da matsala highly.
Domin kuwa sai da ta kwashe tsawon watanni huɗu a hospital na ƙasar Hindi tana jinya, kamar ba za ta Rayuwa ba, domin har an cire rai da ita.
Sannan aka samu ta dawo normal nata Sannan kuma Rayuwa ta ci gaba da tafiya babu daɗi domin kuwa duk irin neman da aka yiwa Maleek ƙasa, ƙasa ba'a ganshi ba, haka suka haƙura aka ci gaba da gunadanar da Rayuwar.
____*_💅
Nainarh Abubakar Mai Kyau.
Nainarh, ta kasance kyakyawar mace ce ita, son kowa ƙin mara sa'a, domin kuwa kyakyawa ce sosai, ita ɗin ta kasance mace ce mara haƙuri gashi bata ɗaukar raini ko kaɗan gata akwai son girma kamar me, gata tanada wani hali na riƙe abu arai ko ya ya yake, sai dai kuma duk da rashin mutuncinta tanason Ƴan uwanta sosai kamar yadda suma suke ƙaunar ta.
Yayin da ita kuma Biyuninta Nailah Abubakar Mai Kyau.
Nailah, ta kasance mace mai yawan sanyin hali da kuma maida abu ba abu ba, sannan kuma ita ma ɗin kyakyawar mace ce mai ji da ƙuruciya ga kyau da Naira.
Nailah ta kasance mace mai matuƙar tsoron tsiya, domin kuwa ko kyanwa tsoranta take yi, kamar mutuwar ta sannan ita ma ɗin macecce mai matuƙar ƙaunar Ƴan uwanta da Ahalinta.