Sashe 47
Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannan Afeefah ta ce "A barshi haka ana jiransu a waje, ɗaukar scarf ɗinta mai adon stones tayi ta yafa, ita ma Lailah ta ɗauki nata golden color ta yafa a gefan kafaɗarta, sannan suka nufi ƙofa a tare zasu fita.
Kallon Deejarh Afeefah tayi tana faɗin "A haka ne zaki fita da gashi a waje kai ba hula. kamar wata 🤥?."
Dariya Deejarh tayi tana mai bawa Afeefah amsa da
"Balarabiyar India mana, nafa saka Ribbons har guda uku na tufke, ae shikenan sun isa."
"To dan kin saka Ribbons kin tufke sai akace ki fita a haka, ko bakisan akwai maza ba a palon?."
Wannan dai dariyar ta ƙauyanci Deejarh ta kumayi ta ce
"To ai naga ni yarinya ce, ba dole sai na saka mayafi ba."
''Ta ina kike yarinya bayan kin fara Breast haka ki ji ki fa."
Lailah tayima Deejarh tambayar iya gaskiyar ta.
Cike da kunya Deejarh ta rufe ido wai kunya, kana ta ce
"Auntie Lailah mana,! bakyajin kunya wai?,"
Lailah ta ce
"Kunyar mai zanji ko zakice baki fara bane, kujimin yarinya kam da wani pretending."
Qara rufe fuska Deejarh tayi ta ce 'Kai Auntie Lailah Allah kina bani kunya da yawa fa "
Dariyar mugunta Lailah tayi "Ashe dai kinada kunyar."
Dawowa wurin Afeefah tayi hanunta riƙe da hular bat sky maroon, miƙawa Deejarh tayi tana faɗin
"Oya saka mu tafi."
Amsar hular Deejarh tayi ta saka, Lailah ta kuma gyara ma ta gashinta da ya sauko har gadon bayanta sannan suka fita a tare.
Tun kafin su ƙarisa palon ƙamshinsu ya isa hancunan mutanen da ke zazzaune a palon.
Habba ae nan kallo ya koma sama wai shaho ya É—au giwa.ðŸ¤
Gaba É—aya mutanen palon suka juyo suna kallon su fuskar ko wannensu su cike da fara'a da walwala, wata daga cikin Æ´an matan ce tayi magana
"Amazing kunga *SARAUNIYAR KYAU* ta iso tana baza ƙamshi."
Gaba ɗayansu su ukun suka sama wuri a 3sieter suka zazzauna nan suka shiga gaisawa da mutanen palon cike da farin ciki suke amsawa amma yawancinsu idonsu yana akan Deejarh wacca take zaune kusada Afeefah tayi tsumu da ita kamar tsumma a randa 🤓
Afeefah ta lura da irin kallon neman ƙarin bayanin da mutanen n palon sukeyiwa Deejarh, amma ta sha re suka ci gaba da fira yayinda Deejarh take buga game na *Streetchaser* da wayar Afeefah.
Suna zaune sai ga mazan sun shishshigo dama can suna part É—in Daddyn ne gaba É—aya suma suka sama wuri suka zazzauna dayake palon Babba ne sosai kuma kujeru set biyu ne, yasa duk ya ishesu suka zazzauna nan suka shiga sabon gaisha gaishe yayinda Deejarh take buga game É—inta hankali kwance tunda ta gaishesu suka amsa.
Wata ce daga cikin ƴan matan ta gaza haƙuri ta kalla Haleesat tana tambayarta
"Wai Leesat a'ina kuka samo wannan Beautiful Baby É—in, Æ´ar Kyakkyawa da ita?."
Tayi tambayar tana nuna Deejarh sai kuma hankulan gaba É—aya mutanen palon ya dawo kan Haleesat É—in suna jira suji mai za ta ce, ganin ta kasa magana ne sai dai ta kalla Deejarh ta kalla mutanen palon.
Yasa M.m.k gyaran murya sannan yace "ÆŠiyata ce sunanta Khadeejah."
Kallon Afeefah yayi yana murmushi yace "Shalele yima É—iyata Khadeejah bayanin kowa da kowa."
Cike da taikaci Momy Rafi'at take jefawa Daddyn hararar ƙasan ido, tana jan qwafa wato dai Hajarah ta mutu ga Ƴarta ta gaji sarauta ko, yanzu fisabilillah gata zaune a palon, amma ya tsallaketa yace ma wannan yarinyar mai kamada uwarta wani wai shalele yima ta bayanin kowa da kowa, ta kwaikwayi muryar Daddyn a zuciyarta cike da haushi qwafa ta kuma ja sannan ta mayar da kallonta kan Afeefah kamar yadda duka sauran jama'ar palon suke kallonta.
Murmushi Afeefah tayi Sannan ta kalla Deejarh ta ce "Dama ba kinaso kisansu ba ko?."
Dariya Deejarh tayi ta ce "E, mana Balarabiyar India,"
Afeefah tayi dariya sannan ta ce "Yauwa to yanzunnan zakisan kowa da kowa Insha Allah."
Tayi maganar tana kuma kallon jama'ar palon.
Sannan ta nuna wata kyakyawar mata ta ce "Sunanta Mamy Zuwaira tana aure a Jigawa State yaranta huÉ—u maza biyu, mata biyu ga matan anan ta nunasu, Zakiyya da kuma Fateemah, mazan kuma Zaid da Yusuf, amma basu zo ba.
GyaÉ—a kai kawai Deejarh take alamar tana ganewa sannan ta kalla matar da aka kira da Mamy Zuwaira ta ce "Sannu Mamyn mu."
Hajiya Zuwaira tana murmushi ta ce
"Yauwa sannu Khadijatu."
Kallon Zakiyya da Fateemah ta kumayi ta ce "Barkanku dai yayyina."
Suma suna murmushi suka amsa ma ta da
"Yauwa kema barkanki."
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* âœï¸
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana É—amfare da bin Æ™a'idar Adabin Hausa.}``` âœï¸
____________(✪)______________
https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*SARAUNIYAR KYAU* 💓
_(The Glam Queen)_ 👑
```Takun Farko```
Story & Written By:
*_The Nainarh KD_*
_In dedication to my dear Classmate Science G.S.S.S BELE ROAD._
*THE ONGOING BOOK'S*
1. *SONKI NE ƘADDARA TA*
MALLAKAR
FATIMA ABDULLAHI
_Batool Kamba_
2. *ZAN JIRA KA*
MALLAKAR
A'ISHA ALƘALI
_Mrs Aysib_
Page *45&46*
.
Afeefah ta ci gaba ta nuna wata matar dake hakimce saman kujera ta ce "Sunanta Mamy Jawaheer ita ma tana aure a Jigawa State ne, yaranta uku maza biyu mace É—aya, sannan ta nuna wasu kyawawan matasan samari da suke zaune kusada Daddy tana faÉ—in "Gasu nan da Yaya Omar da kuma Yaya Umer, sai ta nuna wata matashiyar budurwa dake zaune gefan Zaynerb ta ce "Sai wannan sunanta Husnee."
Deejarh ta gane budurwar ita ce wacca suka haÉ—u da zata shiga Bedroom na Afeefah É—azu, dan haka cikin sakin murmushi ta musu sannu duka suma suka amsa.
Ci gaba da magana Afeefah tayi Bayanta nuna wata matar
"Sunanta Mamy Jummai ita ma dai aure take a Jigawa State, yaranta uku duka mata ga ɗaya anan wacca taci sunan Mamy Jawaheer muna kiranta da 'Ƙarama' sauran biyun kuma suna karatu a Abroad.
Sai kuma Mamy Sakina tana aure a mai Duguri amma ita bata sama damar zuwa ba, gadai wakilanta wato yaranta su biyu Yaya Salim da kuma Saleemarh."
Suma suka gaisa da Deejarh cikin sakin fuska abunka da Æ´an boko wayayyu.
"Sai kuma Uncle Yusuf."
Ta nuna wani magidanci da yake zaune kusada da Daddyn sannan ta nuna wata mata da yara biyu mata ta ce "Ga matarshi Auntie Yusra da yaranshi Yasira da Yasmin, akwai Yaya Yasir amma shi baizo ba yana ƙasar Australia yana karatu, suna zaune a Adamawa State ne."
Suma suka gaisa da Deejarh tana washe baki.
Afeefah ta ɗanyi shiru sai can ta ce "Akwai Uncle Saminu yana zaune a Lagos da iyalansa, amma suma basu sama damar zuwa ba, sai kuma Uncle Yunus yana zaune a ƙasar France shida iyalansa."
"Sai wannan da kike gani Mamy Suwaiba matar Uncle Sagir ce."
kana ta nuna wasu kyawawan Æ´an mata biyu da wani saurayi tana faÉ—in
"Yaranta ne Haseeya da Mah'eesha sai Yayah mahfuz."
Ajiyar zuciya Deejarh ta sauke tana kallonsu su duka a zuciyarta tana mai faÉ—ar "Lallai ma, wato su kowa yanada twin's ne a familynsu?, babu inda basu ko'ina suna nan."
Ta kalla Afeefah ta ce "Lah Balarabiyar India.! Baki faÉ—amin garin da suke ba, dukansu."
Afeefah ta bata amsa da "Ki cin ka mana."
ÆŠan shiru Deejarh tayi tana kallonsu kana ta ce
"Ina ganin Kano ne ko?."
Afeefah ta amsa ma ta da "E, haka ne."
Da sauri Deejarh ta ce "To wai ina Ammah ne, naga basu zo da ita ba?."
Wannan karon Zaynerb ce ta ce "Kedai Deejarh rabu da Amman nan rigima take ji taƙi zuwa, wai sai dai mu muje can fa."
Nainarh ta karɓe da faɗin "Ai ni nayi fushi da ita, tunda taƙi zuwa a taya Afeefah murna da ita."
Nailah ma ta ce "Mu ai sai muje can mu sa me ta, idan mun tashi tafiya gida ko?."
Deejarh ta kalla Afeefah ta na faÉ—in "Balarabiyar India kema zakije na bi ki?."
Kafin Afeefah tayi magana wata daga cikin Æ´an matan wacce Afeefah ta kira da suna 'Husnee' ta ce
"Ni fa ina da tambaya?."
Kallonta sukayi Haleesat na cewa "Muna jin ki, go ahead."
Husnee ta ce "Wai meyasa naji wannan yarinyar..." ta nuna Deejarh. "Tana kiran Afeefah da Balarabiyar India ne?."
Lailah ta bata amsa da "Muma hakan muke ce ma ta ai wasu lokutan."
Wannan karon Umer ne yayi tambaya da faÉ—in "To saboda me kenan?."
Deejarh ta amsa "Saboda ita kyakyawa ce."
Yasira ta ce "To amma ae naga babu Larabawa a Indai ko?."
Yasmin ce taba Yasirar amsa da "Kika sani ko akwai su, kece baki sani ba?."
"Ni dai nasan ba wasu Larabawa a ƙasar India, dama dai Qatar ta ce ko kuma Sudan ko Egypt da dai sauransu dai, dana yarda."
Cewar ƙarama. Ɗiyar Mamy Jummai.
Deejarth ta ce "Ai saboda babu Larabawa a India ne, yasa nake ce ma ta Balarabiyar India fa."
"Because of what?."
Haseeya ta tambaya
Deejarh ta ce "Saboda duka Indiyawan tafisu kyau."
Dariya aka saka Mahfouz yana faÉ—in "Ni dai banga laifinta ba, ai gaskiya ta faÉ—a, domin Afeefah kyakyawa ce, ni ma daga yau Balarabiyar India zan dinga kiranta dashi gaskiya."
Nan ma aka kuma saka dariya Mamy Zuwaira ta ce
"Nima dai hakan."
Fateemah da Zakiyya suka haÉ—a baki wajen faÉ—ar
"Muma haka gaskiya."
Nanfa kowa ya shiga faɗin shima haka, daga haka dai aka dasa sabuwar fira a tsakanin familyn cike da farin ciki da fahimtar junan su, suke firan nasu gunin burgewa abin nasu.😎
Can suna cikin fira sai ga Elina da Ummi ma'aikatan gidan masu girka lunch suka ƙariso wurin sanye cikin kayan ma'aikata, sun ɗaura apron blue a saman kayan jikin su, wurin Momy Rafi'at Elina ta ƙarisa cike da ladabi ta ce
"Madam the lunch is ready, shin a jeresu a Dining Room ne, ko kuma a kawo nan?."
Tayi maganar cikin harshen turanci, tana jira a bata amsa, É—an murmushi Momy Rafi'at tayi sannan ta amsa da
"Ah inaga a kawo nan kawai domin za'a fi enjoying da kyau."
Cike da ladabi Elina ta amsa ma ta, sannan ta juya ita kuma Ummi ta shimfaÉ—a lodojin cin abinci daga can gefe a wuri biyu ma'ana da wurin maza dana mata mabanbanta.
Kallon Deejarh Afeefah tayi tana faɗin "A haka ne zaki fita da gashi a waje kai ba hula. kamar wata 🤥?."
Dariya Deejarh tayi tana mai bawa Afeefah amsa da
"Balarabiyar India mana, nafa saka Ribbons har guda uku na tufke, ae shikenan sun isa."
"To dan kin saka Ribbons kin tufke sai akace ki fita a haka, ko bakisan akwai maza ba a palon?."
Wannan dai dariyar ta ƙauyanci Deejarh ta kumayi ta ce
"To ai naga ni yarinya ce, ba dole sai na saka mayafi ba."
''Ta ina kike yarinya bayan kin fara Breast haka ki ji ki fa."
Lailah tayima Deejarh tambayar iya gaskiyar ta.
Cike da kunya Deejarh ta rufe ido wai kunya, kana ta ce
"Auntie Lailah mana,! bakyajin kunya wai?,"
Lailah ta ce
"Kunyar mai zanji ko zakice baki fara bane, kujimin yarinya kam da wani pretending."
Qara rufe fuska Deejarh tayi ta ce 'Kai Auntie Lailah Allah kina bani kunya da yawa fa "
Dariyar mugunta Lailah tayi "Ashe dai kinada kunyar."
Dawowa wurin Afeefah tayi hanunta riƙe da hular bat sky maroon, miƙawa Deejarh tayi tana faɗin
"Oya saka mu tafi."
Amsar hular Deejarh tayi ta saka, Lailah ta kuma gyara ma ta gashinta da ya sauko har gadon bayanta sannan suka fita a tare.
Tun kafin su ƙarisa palon ƙamshinsu ya isa hancunan mutanen da ke zazzaune a palon.
Habba ae nan kallo ya koma sama wai shaho ya É—au giwa.ðŸ¤
Gaba É—aya mutanen palon suka juyo suna kallon su fuskar ko wannensu su cike da fara'a da walwala, wata daga cikin Æ´an matan ce tayi magana
"Amazing kunga *SARAUNIYAR KYAU* ta iso tana baza ƙamshi."
Gaba ɗayansu su ukun suka sama wuri a 3sieter suka zazzauna nan suka shiga gaisawa da mutanen palon cike da farin ciki suke amsawa amma yawancinsu idonsu yana akan Deejarh wacca take zaune kusada Afeefah tayi tsumu da ita kamar tsumma a randa 🤓
Afeefah ta lura da irin kallon neman ƙarin bayanin da mutanen n palon sukeyiwa Deejarh, amma ta sha re suka ci gaba da fira yayinda Deejarh take buga game na *Streetchaser* da wayar Afeefah.
Suna zaune sai ga mazan sun shishshigo dama can suna part É—in Daddyn ne gaba É—aya suma suka sama wuri suka zazzauna dayake palon Babba ne sosai kuma kujeru set biyu ne, yasa duk ya ishesu suka zazzauna nan suka shiga sabon gaisha gaishe yayinda Deejarh take buga game É—inta hankali kwance tunda ta gaishesu suka amsa.
Wata ce daga cikin ƴan matan ta gaza haƙuri ta kalla Haleesat tana tambayarta
"Wai Leesat a'ina kuka samo wannan Beautiful Baby É—in, Æ´ar Kyakkyawa da ita?."
Tayi tambayar tana nuna Deejarh sai kuma hankulan gaba É—aya mutanen palon ya dawo kan Haleesat É—in suna jira suji mai za ta ce, ganin ta kasa magana ne sai dai ta kalla Deejarh ta kalla mutanen palon.
Yasa M.m.k gyaran murya sannan yace "ÆŠiyata ce sunanta Khadeejah."
Kallon Afeefah yayi yana murmushi yace "Shalele yima É—iyata Khadeejah bayanin kowa da kowa."
Cike da taikaci Momy Rafi'at take jefawa Daddyn hararar ƙasan ido, tana jan qwafa wato dai Hajarah ta mutu ga Ƴarta ta gaji sarauta ko, yanzu fisabilillah gata zaune a palon, amma ya tsallaketa yace ma wannan yarinyar mai kamada uwarta wani wai shalele yima ta bayanin kowa da kowa, ta kwaikwayi muryar Daddyn a zuciyarta cike da haushi qwafa ta kuma ja sannan ta mayar da kallonta kan Afeefah kamar yadda duka sauran jama'ar palon suke kallonta.
Murmushi Afeefah tayi Sannan ta kalla Deejarh ta ce "Dama ba kinaso kisansu ba ko?."
Dariya Deejarh tayi ta ce "E, mana Balarabiyar India,"
Afeefah tayi dariya sannan ta ce "Yauwa to yanzunnan zakisan kowa da kowa Insha Allah."
Tayi maganar tana kuma kallon jama'ar palon.
Sannan ta nuna wata kyakyawar mata ta ce "Sunanta Mamy Zuwaira tana aure a Jigawa State yaranta huÉ—u maza biyu, mata biyu ga matan anan ta nunasu, Zakiyya da kuma Fateemah, mazan kuma Zaid da Yusuf, amma basu zo ba.
GyaÉ—a kai kawai Deejarh take alamar tana ganewa sannan ta kalla matar da aka kira da Mamy Zuwaira ta ce "Sannu Mamyn mu."
Hajiya Zuwaira tana murmushi ta ce
"Yauwa sannu Khadijatu."
Kallon Zakiyya da Fateemah ta kumayi ta ce "Barkanku dai yayyina."
Suma suna murmushi suka amsa ma ta da
"Yauwa kema barkanki."
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* âœï¸
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana É—amfare da bin Æ™a'idar Adabin Hausa.}``` âœï¸
____________(✪)______________
https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*SARAUNIYAR KYAU* 💓
_(The Glam Queen)_ 👑
```Takun Farko```
Story & Written By:
*_The Nainarh KD_*
_In dedication to my dear Classmate Science G.S.S.S BELE ROAD._
*THE ONGOING BOOK'S*
1. *SONKI NE ƘADDARA TA*
MALLAKAR
FATIMA ABDULLAHI
_Batool Kamba_
2. *ZAN JIRA KA*
MALLAKAR
A'ISHA ALƘALI
_Mrs Aysib_
Page *45&46*
.
Afeefah ta ci gaba ta nuna wata matar dake hakimce saman kujera ta ce "Sunanta Mamy Jawaheer ita ma tana aure a Jigawa State ne, yaranta uku maza biyu mace É—aya, sannan ta nuna wasu kyawawan matasan samari da suke zaune kusada Daddy tana faÉ—in "Gasu nan da Yaya Omar da kuma Yaya Umer, sai ta nuna wata matashiyar budurwa dake zaune gefan Zaynerb ta ce "Sai wannan sunanta Husnee."
Deejarh ta gane budurwar ita ce wacca suka haÉ—u da zata shiga Bedroom na Afeefah É—azu, dan haka cikin sakin murmushi ta musu sannu duka suma suka amsa.
Ci gaba da magana Afeefah tayi Bayanta nuna wata matar
"Sunanta Mamy Jummai ita ma dai aure take a Jigawa State, yaranta uku duka mata ga ɗaya anan wacca taci sunan Mamy Jawaheer muna kiranta da 'Ƙarama' sauran biyun kuma suna karatu a Abroad.
Sai kuma Mamy Sakina tana aure a mai Duguri amma ita bata sama damar zuwa ba, gadai wakilanta wato yaranta su biyu Yaya Salim da kuma Saleemarh."
Suma suka gaisa da Deejarh cikin sakin fuska abunka da Æ´an boko wayayyu.
"Sai kuma Uncle Yusuf."
Ta nuna wani magidanci da yake zaune kusada da Daddyn sannan ta nuna wata mata da yara biyu mata ta ce "Ga matarshi Auntie Yusra da yaranshi Yasira da Yasmin, akwai Yaya Yasir amma shi baizo ba yana ƙasar Australia yana karatu, suna zaune a Adamawa State ne."
Suma suka gaisa da Deejarh tana washe baki.
Afeefah ta ɗanyi shiru sai can ta ce "Akwai Uncle Saminu yana zaune a Lagos da iyalansa, amma suma basu sama damar zuwa ba, sai kuma Uncle Yunus yana zaune a ƙasar France shida iyalansa."
"Sai wannan da kike gani Mamy Suwaiba matar Uncle Sagir ce."
kana ta nuna wasu kyawawan Æ´an mata biyu da wani saurayi tana faÉ—in
"Yaranta ne Haseeya da Mah'eesha sai Yayah mahfuz."
Ajiyar zuciya Deejarh ta sauke tana kallonsu su duka a zuciyarta tana mai faÉ—ar "Lallai ma, wato su kowa yanada twin's ne a familynsu?, babu inda basu ko'ina suna nan."
Ta kalla Afeefah ta ce "Lah Balarabiyar India.! Baki faÉ—amin garin da suke ba, dukansu."
Afeefah ta bata amsa da "Ki cin ka mana."
ÆŠan shiru Deejarh tayi tana kallonsu kana ta ce
"Ina ganin Kano ne ko?."
Afeefah ta amsa ma ta da "E, haka ne."
Da sauri Deejarh ta ce "To wai ina Ammah ne, naga basu zo da ita ba?."
Wannan karon Zaynerb ce ta ce "Kedai Deejarh rabu da Amman nan rigima take ji taƙi zuwa, wai sai dai mu muje can fa."
Nainarh ta karɓe da faɗin "Ai ni nayi fushi da ita, tunda taƙi zuwa a taya Afeefah murna da ita."
Nailah ma ta ce "Mu ai sai muje can mu sa me ta, idan mun tashi tafiya gida ko?."
Deejarh ta kalla Afeefah ta na faÉ—in "Balarabiyar India kema zakije na bi ki?."
Kafin Afeefah tayi magana wata daga cikin Æ´an matan wacce Afeefah ta kira da suna 'Husnee' ta ce
"Ni fa ina da tambaya?."
Kallonta sukayi Haleesat na cewa "Muna jin ki, go ahead."
Husnee ta ce "Wai meyasa naji wannan yarinyar..." ta nuna Deejarh. "Tana kiran Afeefah da Balarabiyar India ne?."
Lailah ta bata amsa da "Muma hakan muke ce ma ta ai wasu lokutan."
Wannan karon Umer ne yayi tambaya da faÉ—in "To saboda me kenan?."
Deejarh ta amsa "Saboda ita kyakyawa ce."
Yasira ta ce "To amma ae naga babu Larabawa a Indai ko?."
Yasmin ce taba Yasirar amsa da "Kika sani ko akwai su, kece baki sani ba?."
"Ni dai nasan ba wasu Larabawa a ƙasar India, dama dai Qatar ta ce ko kuma Sudan ko Egypt da dai sauransu dai, dana yarda."
Cewar ƙarama. Ɗiyar Mamy Jummai.
Deejarth ta ce "Ai saboda babu Larabawa a India ne, yasa nake ce ma ta Balarabiyar India fa."
"Because of what?."
Haseeya ta tambaya
Deejarh ta ce "Saboda duka Indiyawan tafisu kyau."
Dariya aka saka Mahfouz yana faÉ—in "Ni dai banga laifinta ba, ai gaskiya ta faÉ—a, domin Afeefah kyakyawa ce, ni ma daga yau Balarabiyar India zan dinga kiranta dashi gaskiya."
Nan ma aka kuma saka dariya Mamy Zuwaira ta ce
"Nima dai hakan."
Fateemah da Zakiyya suka haÉ—a baki wajen faÉ—ar
"Muma haka gaskiya."
Nanfa kowa ya shiga faɗin shima haka, daga haka dai aka dasa sabuwar fira a tsakanin familyn cike da farin ciki da fahimtar junan su, suke firan nasu gunin burgewa abin nasu.😎
Can suna cikin fira sai ga Elina da Ummi ma'aikatan gidan masu girka lunch suka ƙariso wurin sanye cikin kayan ma'aikata, sun ɗaura apron blue a saman kayan jikin su, wurin Momy Rafi'at Elina ta ƙarisa cike da ladabi ta ce
"Madam the lunch is ready, shin a jeresu a Dining Room ne, ko kuma a kawo nan?."
Tayi maganar cikin harshen turanci, tana jira a bata amsa, É—an murmushi Momy Rafi'at tayi sannan ta amsa da
"Ah inaga a kawo nan kawai domin za'a fi enjoying da kyau."
Cike da ladabi Elina ta amsa ma ta, sannan ta juya ita kuma Ummi ta shimfaÉ—a lodojin cin abinci daga can gefe a wuri biyu ma'ana da wurin maza dana mata mabanbanta.