Sashe 64
Sarauniya Kyau Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fitowa tayi daga bedroom É—in kai tsaye bedroom na Yara ta wuce, sai Yanzu kwakwalwar kanta ta fara dawowa kan sai ti tunani take shin ko a wani hali mijinta da Yaranta suka kwana Ooho.ðŸ˜
Buɗe bedroom ɗin tayi ta shiga wayam babu kowa, du ba du be ta fara, amma ba Yara ba Sanadin su, hankali a ɗan tashe ta fito waje tana du ba ko'ina, amma ba Yara ba ubansu har bedroom nasa ta duba ba kowa tuni ta fara da ta sanin rufe ƙofar da tayi.
Da sauri ta nufi staircases ta fara taka wa saboda tsananin tashin hankalin da take ciki yasa da bibbiyu take taka benen saukowa Downstairs tayi, ta fara dubawa amma wayam kamar ance ta mayar da kallon ta a ɓangaren da Dining room, aikuwa ta hangosu Zaune gaba ɗaya Yaran da uban suna Karin kumallo.
Da sauri ta nufi wurin har tana tun tuɓe amma bata damu ba, ta ƙarisa wurin tana haki ta ja kujera ta zauna, aikuwa da ganin ta ƙananan Yaran suka fara miƙo ma ta hannu suna dariya.
Ajiyar zuciya ta sauke tana binsu da murmushi, ɗan satar kallon mijin nata tayi, aikuwa tayi kyakyawar gani fuskar nan a Tamke ya haɗe girar sama da ta ƙasa.
Ajiyar zuciya ta kuma saukewa sannan da kyar ta iya haÉ—iye lomar abincin da takai bakinta kallon ÆŠanta Abdulmaleek Tayi ta ce
"Yane Buddy baka ganni bane naga baka min magana ba?."
Kallon mahaifiyar tashi Yaron ya yi yana ɓa ta fuska sannan cikin qwarancin sa Yace
"Momyn ina fici da ke, jiya kin sha Daddy a fyacin lai cocai cocai, kuma a bedroom naca muka kwaya, nida su Nailah kuma ya yi mana wanka Nainarh sai kuka take yi, wai taya emanki, kuma fa Nailah bata futa ba cabulu ya ciga mata idooo..."
Tunda Yaron ya fara magana Rafi'at ta saki baki tana kallon shi cike da tsananin mamaki ashe haka Yara suke da kula tsaf.
Har sai da yakai aya sannan ta sama zarafin yin magana.
"Am so sorry My Buddy jiya Momyn bata da lafiya shiyasa bata kula daku ba, amma ba zata ƙara ba, kaji?."
Tayi maganar tana kama kunne, a maimakon taga Yaron ya sausauto, a'a sai ma ƙara Tamke fuska ya yi kamar yadda ubansa ya yi sannan yace
"Toh melaca aki gayawa Daddy ba ya siyo miki agani?."
Wannan karon baki sake take kallon sa a zuciyarta kuwa ayyana irin zuciya na wannan ÆŠa nata take yi
"Aikuwa akwai Babban aiki a gaba na."
Ta faÉ—a a hankali sannan ta ce
"Toh ai Daddy yana fushi dani shiyasa..."
"A'ina ki kaga ina fushi dake?, ni bana fushi dake, to akan me zanyi fushi dake, bayan ma ni na kar zomon?."
Taji muryar mijinta Abubakar yana faÉ—in maganar kuma har lokacin bai juyo ya kalleta ba.
Shiru tayi bata bashi amsa ba, sai ma Tamke fuska da tayi, tuno maganar kishiya.
Murmushi ya yi
"Good ke nan dai har yanzu fushi ake da ni ko?."
"A'ina kaji na faÉ—a hakan?."
Yanzu mana shin zaki iya faÉ—a mana Abin da kikayi ke kaÉ—ai a bedroom kuwa?."
Taji ya kuma antayo ma ta tambaya.
Kallon sa tayi har lokacin fuska a tamke sannan ta ce
"Aljanuna ne suka taso."
Kofin shayi mai zafi da yake ƙoƙarin kaiwa baki ne ya kusa suɓucewa daga hannun sa jin abin da take faɗa, da sauri ya a je tea cup ɗin a gefe sannan ya juyo da kyau yana kallon ta kamar yadda ita ma take kallon sa.
"Me kikace aljanu kuma, to me suka ce da suka zo?."
Ya tambaya yana murmushin tura haushi.
Aikuwa ta shaƙa, gyara zama tayi sannan ta ce
"Cewa su kayi karkayi wannan Auren da kake shirin yi idan kuma ba haka ba Tom tabbas za'aji a jiki...."
Dariya Abubakar yake hadda Riƙe ciki wato aljanu, sai da ya yi ma'ishi suma Yaran da basu san me yake wiya dariyar ba, suna taya shi sannan ya dakata yana kallon ta Yace
"To waye kuma zai ji a jiki idan ban fasa Auren ba?."
"Jikin magayi mana."
Ta basa amsa, dariya ya kuma yi wannan karon Ita ma tana tayasa sai kuma abin ya koma musu na nishaÉ—i.
Tun daga Ranar Rafi'at bata ƙara gigin tado maganar kishiya ba, tunda taji shima ya yi shiru anata silly tunanin wata ƙila anfasa Auren ne tunda taji shiru.
______*_____*
Rayuwa ta ci-gaba da tafiya Yayin da a kullum Bikin Abubakar Mai Kyau da Hajarah ƙara matsowa yake Yayin da Amarya take can gidan su ango.
Æangaren Rafi'at kuwa zuwa lokacin ta sadaÆ™ar mijinta Abubakar Abin Æ™aunar ta, Aure zayyi da gaske, musamman ma da taga anata gyara gyare a gidan sai dai kuma har zuwa lokacin bata san wacece matar da zai aura ba.
Kuma bata Fatan ta san koda sunan wannan mace da zai Aura ne, domin kuwa shi kanshi Auren da Auren ƙaddara ta kira shi acewarta in banda shiga shara ba shanu irin na Abubakar yana da mace kamar ta a ajiye a gida ai bata ga abinda zayyi da wata macen ba
\\hmm hmm ni kuwa da nake a gefe nace Rafi'at ke nan ana nuna miki gabas kina Yamma zaki bi in banda abinki to su mazan aka faɗa miki kamar dutse suke indayyi shiru kawai kafin su wance suyi waje dani 🤫//
Haka Rayuwar ta ci gaba da antaye ta ko wani ɓangare shirya shirye ake, harya kasance saura one week a ɗaura Aure zuwa lokacin kuma mutanen France, Lagos, Kano Mai Duguri, Adamawa State, gaba ɗaya sun hallara gida ana shirya shirye dasu gasu Zuwaira ma dasu Jawaheer da Jummai gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo dama sauran dangi antaru ana gudanar da shirya shiryen biki.
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
💦ð‘³ð’‚ð’‡ð’‚ð’›ð’Š ð‘¾ð’“ð’Šð’•ð’•ð’†ð’“'ð’” ð‘¨ð’”ð’”ð’ð’„ð’Šð’‚ð’•ð’Šð’ð’💦🤙
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
Page *71&72*
To abin ma haka yake ta ɓangaren uwar gidan Abubakar Rafi'at da taga abin dai bana wasa bane ita ma sai ta tashi tsaye ta fara shirya shiryen bikin domin kuwa da shawarar mahaifiyar ta Hajiya Zinaru da kuma ƙanwar ta Sailuba tayi amfani na ta kwantar da hankalin ta ta ɗauki komai ba komai ba dadai ira iren su.
Gaba É—aya kayan dake cikin gidan Abubakar sai da ya canza su bai bar komai ba, hatta da kayan bedroom na Rafi'at kala É—aya ya ma ta dana Amarya Harajah.
Ita dai Rafi'at tana daga gefe tana kallon ikon Allah yadda Abubakar yake kashe kuÉ—aÉ—e kamar bai san zafin su ba, to dama taya zai san zafin su abin da akwai ba'asan a dadi ba, an tara masa shi ma ya tarawa kanshi.
Tun ana saura kwana biyu É—aura aure, gaba É—aya dangin ta na nesa da na kusa suka iso aka fara shirin biki Yayin da dangin miji suma suke nasu a can Jigawa State.
Rafi'at ta kwantar da hankalin ta bata tayar da hankalinta ba, ko kuma na mijinta tun daga ranar da yace zai ƙara Aure ta kulle kanta a ɗaki bata kuma Gigin maimaita hakan ba, ko ma ta ɓata Ransa a'a.
Sai ma dagewa da tayi ta danni kanta da zuciyarta ita ma tana bada gudun mawar da ya kamata a wannan Aure. Wanda hakan ba ƙaramin kima ya ƙara ma ta ba a idanun mijinta Abubakar. shi dai bazai yi wannan Aure a domin baya ƙaunar matar sa Rafi'at ba, a'a ai sai da so ake zama wuri ɗaya ballanta ma zaman Aure na har abada.
Yana son ta yadda ya kamata, sai dai har wa Yau da ta kama Jumma'a Ranar É—aura Aure Rafi'at bata san wacece amaryar da mijinta Abubakar zai auro ma ta cikin gida ba, kuma bata damu da ta sani ba, sai ma Sha'anin gaban ta take ba ruwanta tamkar ba ita bace wacca za'ayi wa kishiya.
A tunanin ta Amaryar Ƴar can Jigawa State ce, tunda taga dangin mijin nata suma suna shagalin Bikin a can basuzo nan Abuja an haɗe ba.
"Wata ƙilama Amaryar Ƴar dangi ce suka haɗu dashi shiyasa."
Haka kawai Rafi'at take kawowa cikin tunanin ta sam bata tunanin Amaryar Ƴar wata State ɗin ce ba Jigawa State ba, dalilin ta na wannan tunanin kuwa shi ne tun ana saura kwanaki uku biki mijinta Abubakar ya koma can Jigawa State ana shagalin biki dashi.
Uwar gidan Abubakar Rafi'at da Yamma wuraren ƙarfe biyar na Ranar ɗaura Auren.
Taci kwalliya ta cakare cikin wata Ɗanyar lace golden color ɗinkin Yayi na wancan lokacin, ta cakara ɗaurin sangaya, gaba ɗaya shigar jikinta Ruwan golden color ne, ga wasu arnen Ƴan kunne sarƙa abin hannu komai nata gold, tayi kyau ba'a magana gata dama kyakyawa sai aka ƙara haɗewa, sosai tayi kyau.🥰
Gaba ɗaya ita da ƙawayenta da dangin ta suna zazzaune a ƙayataccen palon gidan suna jiran ƙarisowar Amarya da muqarrabanta, sai faman surutu suke irin na gidan biki, sai dai wannan yasha banban domin kuwa komai cikin nutsuwa irin na cikakkun ƴan boko masu ji dukiya suke yi.🙃
Sai dai kuma me?, wani abin mamaki tun ana jiran ƙarisowar Amarya da muqarrabanta da wuri, har aka kai can cikin dare, amma abu shiru ba Amarya ba dangin ta.
Abu dai kamar wasa har gari ya waye babu alamar dangin Amarya da ita kanta.
Tun Rafi'at tana ɗaukar abin wasa har hankalinta ya fara tashi, ganin har an kwashe kwanaki biyu da biki, amma dangin Amarya ba labarin su, ga kuma mijinta Abubakar shima dai bai dawo ba, gashi a wancan lokacin bama waya kaɗai ba, hatta cibiyar sadarwa ƙaranci yake.
Tsoron ta Allah abu ɗaya take tsoro karfa ace Abubakar ya raba musu gida ne ita da wannan amaryar da ya ƙara ma ta aikuwa da bai kyauta ma ta ba.
A Rana ta uku da ɗaura Aure ne, zuwa lokacin gaba ɗaya dangin ta da ƙawaye sun watse sai dai ƙanwar ta Sailuba ce da kuma wata Yayarta Badi'atu sai kuma wasu dangin ta su uku kacal, suka rage basu tafi gidajen su ba.
Suma dai shirye shiryen tafiya suke zuwa dare.
Buɗe bedroom ɗin tayi ta shiga wayam babu kowa, du ba du be ta fara, amma ba Yara ba Sanadin su, hankali a ɗan tashe ta fito waje tana du ba ko'ina, amma ba Yara ba ubansu har bedroom nasa ta duba ba kowa tuni ta fara da ta sanin rufe ƙofar da tayi.
Da sauri ta nufi staircases ta fara taka wa saboda tsananin tashin hankalin da take ciki yasa da bibbiyu take taka benen saukowa Downstairs tayi, ta fara dubawa amma wayam kamar ance ta mayar da kallon ta a ɓangaren da Dining room, aikuwa ta hangosu Zaune gaba ɗaya Yaran da uban suna Karin kumallo.
Da sauri ta nufi wurin har tana tun tuɓe amma bata damu ba, ta ƙarisa wurin tana haki ta ja kujera ta zauna, aikuwa da ganin ta ƙananan Yaran suka fara miƙo ma ta hannu suna dariya.
Ajiyar zuciya ta sauke tana binsu da murmushi, ɗan satar kallon mijin nata tayi, aikuwa tayi kyakyawar gani fuskar nan a Tamke ya haɗe girar sama da ta ƙasa.
Ajiyar zuciya ta kuma saukewa sannan da kyar ta iya haÉ—iye lomar abincin da takai bakinta kallon ÆŠanta Abdulmaleek Tayi ta ce
"Yane Buddy baka ganni bane naga baka min magana ba?."
Kallon mahaifiyar tashi Yaron ya yi yana ɓa ta fuska sannan cikin qwarancin sa Yace
"Momyn ina fici da ke, jiya kin sha Daddy a fyacin lai cocai cocai, kuma a bedroom naca muka kwaya, nida su Nailah kuma ya yi mana wanka Nainarh sai kuka take yi, wai taya emanki, kuma fa Nailah bata futa ba cabulu ya ciga mata idooo..."
Tunda Yaron ya fara magana Rafi'at ta saki baki tana kallon shi cike da tsananin mamaki ashe haka Yara suke da kula tsaf.
Har sai da yakai aya sannan ta sama zarafin yin magana.
"Am so sorry My Buddy jiya Momyn bata da lafiya shiyasa bata kula daku ba, amma ba zata ƙara ba, kaji?."
Tayi maganar tana kama kunne, a maimakon taga Yaron ya sausauto, a'a sai ma ƙara Tamke fuska ya yi kamar yadda ubansa ya yi sannan yace
"Toh melaca aki gayawa Daddy ba ya siyo miki agani?."
Wannan karon baki sake take kallon sa a zuciyarta kuwa ayyana irin zuciya na wannan ÆŠa nata take yi
"Aikuwa akwai Babban aiki a gaba na."
Ta faÉ—a a hankali sannan ta ce
"Toh ai Daddy yana fushi dani shiyasa..."
"A'ina ki kaga ina fushi dake?, ni bana fushi dake, to akan me zanyi fushi dake, bayan ma ni na kar zomon?."
Taji muryar mijinta Abubakar yana faÉ—in maganar kuma har lokacin bai juyo ya kalleta ba.
Shiru tayi bata bashi amsa ba, sai ma Tamke fuska da tayi, tuno maganar kishiya.
Murmushi ya yi
"Good ke nan dai har yanzu fushi ake da ni ko?."
"A'ina kaji na faÉ—a hakan?."
Yanzu mana shin zaki iya faÉ—a mana Abin da kikayi ke kaÉ—ai a bedroom kuwa?."
Taji ya kuma antayo ma ta tambaya.
Kallon sa tayi har lokacin fuska a tamke sannan ta ce
"Aljanuna ne suka taso."
Kofin shayi mai zafi da yake ƙoƙarin kaiwa baki ne ya kusa suɓucewa daga hannun sa jin abin da take faɗa, da sauri ya a je tea cup ɗin a gefe sannan ya juyo da kyau yana kallon ta kamar yadda ita ma take kallon sa.
"Me kikace aljanu kuma, to me suka ce da suka zo?."
Ya tambaya yana murmushin tura haushi.
Aikuwa ta shaƙa, gyara zama tayi sannan ta ce
"Cewa su kayi karkayi wannan Auren da kake shirin yi idan kuma ba haka ba Tom tabbas za'aji a jiki...."
Dariya Abubakar yake hadda Riƙe ciki wato aljanu, sai da ya yi ma'ishi suma Yaran da basu san me yake wiya dariyar ba, suna taya shi sannan ya dakata yana kallon ta Yace
"To waye kuma zai ji a jiki idan ban fasa Auren ba?."
"Jikin magayi mana."
Ta basa amsa, dariya ya kuma yi wannan karon Ita ma tana tayasa sai kuma abin ya koma musu na nishaÉ—i.
Tun daga Ranar Rafi'at bata ƙara gigin tado maganar kishiya ba, tunda taji shima ya yi shiru anata silly tunanin wata ƙila anfasa Auren ne tunda taji shiru.
______*_____*
Rayuwa ta ci-gaba da tafiya Yayin da a kullum Bikin Abubakar Mai Kyau da Hajarah ƙara matsowa yake Yayin da Amarya take can gidan su ango.
Æangaren Rafi'at kuwa zuwa lokacin ta sadaÆ™ar mijinta Abubakar Abin Æ™aunar ta, Aure zayyi da gaske, musamman ma da taga anata gyara gyare a gidan sai dai kuma har zuwa lokacin bata san wacece matar da zai aura ba.
Kuma bata Fatan ta san koda sunan wannan mace da zai Aura ne, domin kuwa shi kanshi Auren da Auren ƙaddara ta kira shi acewarta in banda shiga shara ba shanu irin na Abubakar yana da mace kamar ta a ajiye a gida ai bata ga abinda zayyi da wata macen ba
\\hmm hmm ni kuwa da nake a gefe nace Rafi'at ke nan ana nuna miki gabas kina Yamma zaki bi in banda abinki to su mazan aka faɗa miki kamar dutse suke indayyi shiru kawai kafin su wance suyi waje dani 🤫//
Haka Rayuwar ta ci gaba da antaye ta ko wani ɓangare shirya shirye ake, harya kasance saura one week a ɗaura Aure zuwa lokacin kuma mutanen France, Lagos, Kano Mai Duguri, Adamawa State, gaba ɗaya sun hallara gida ana shirya shirye dasu gasu Zuwaira ma dasu Jawaheer da Jummai gaba ɗaya Ahalin Alhaji Sameer Lamiɗo dama sauran dangi antaru ana gudanar da shirya shiryen biki.
___*💋 SARAUNIYAR KYAU 💋*_________ƚαƙυɳ Ïαɾƙσ__________________________________________________________💥👑ð‘»ð’‰ð’† ð‘®ð’ð’‚ð’Ž ðð®ðžðžð§ðŸ‘‘💥____________________ð‘©ð’š:ð‘»ð’‰ð’† ð‘µð’‚ð’Šð’ð’‚ð’“ð’‰ ð‘²ð’…____ð‘²ð’‰ð’‚ð’…ð’†ð’†ð’‹ð’‚ð’“ð’•ð’‰. ð‘ºð’‚ð’ƒð’Š'ð’–. ð’€ð’‚ð’‰ð’šð’‚ð’‰ðŸ¤™
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
💦ð‘³ð’‚ð’‡ð’‚ð’›ð’Š ð‘¾ð’“ð’Šð’•ð’•ð’†ð’“'ð’” ð‘¨ð’”ð’”ð’ð’„ð’Šð’‚ð’•ð’Šð’ð’💦🤙
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
Page *71&72*
To abin ma haka yake ta ɓangaren uwar gidan Abubakar Rafi'at da taga abin dai bana wasa bane ita ma sai ta tashi tsaye ta fara shirya shiryen bikin domin kuwa da shawarar mahaifiyar ta Hajiya Zinaru da kuma ƙanwar ta Sailuba tayi amfani na ta kwantar da hankalin ta ta ɗauki komai ba komai ba dadai ira iren su.
Gaba É—aya kayan dake cikin gidan Abubakar sai da ya canza su bai bar komai ba, hatta da kayan bedroom na Rafi'at kala É—aya ya ma ta dana Amarya Harajah.
Ita dai Rafi'at tana daga gefe tana kallon ikon Allah yadda Abubakar yake kashe kuÉ—aÉ—e kamar bai san zafin su ba, to dama taya zai san zafin su abin da akwai ba'asan a dadi ba, an tara masa shi ma ya tarawa kanshi.
Tun ana saura kwana biyu É—aura aure, gaba É—aya dangin ta na nesa da na kusa suka iso aka fara shirin biki Yayin da dangin miji suma suke nasu a can Jigawa State.
Rafi'at ta kwantar da hankalin ta bata tayar da hankalinta ba, ko kuma na mijinta tun daga ranar da yace zai ƙara Aure ta kulle kanta a ɗaki bata kuma Gigin maimaita hakan ba, ko ma ta ɓata Ransa a'a.
Sai ma dagewa da tayi ta danni kanta da zuciyarta ita ma tana bada gudun mawar da ya kamata a wannan Aure. Wanda hakan ba ƙaramin kima ya ƙara ma ta ba a idanun mijinta Abubakar. shi dai bazai yi wannan Aure a domin baya ƙaunar matar sa Rafi'at ba, a'a ai sai da so ake zama wuri ɗaya ballanta ma zaman Aure na har abada.
Yana son ta yadda ya kamata, sai dai har wa Yau da ta kama Jumma'a Ranar É—aura Aure Rafi'at bata san wacece amaryar da mijinta Abubakar zai auro ma ta cikin gida ba, kuma bata damu da ta sani ba, sai ma Sha'anin gaban ta take ba ruwanta tamkar ba ita bace wacca za'ayi wa kishiya.
A tunanin ta Amaryar Ƴar can Jigawa State ce, tunda taga dangin mijin nata suma suna shagalin Bikin a can basuzo nan Abuja an haɗe ba.
"Wata ƙilama Amaryar Ƴar dangi ce suka haɗu dashi shiyasa."
Haka kawai Rafi'at take kawowa cikin tunanin ta sam bata tunanin Amaryar Ƴar wata State ɗin ce ba Jigawa State ba, dalilin ta na wannan tunanin kuwa shi ne tun ana saura kwanaki uku biki mijinta Abubakar ya koma can Jigawa State ana shagalin biki dashi.
Uwar gidan Abubakar Rafi'at da Yamma wuraren ƙarfe biyar na Ranar ɗaura Auren.
Taci kwalliya ta cakare cikin wata Ɗanyar lace golden color ɗinkin Yayi na wancan lokacin, ta cakara ɗaurin sangaya, gaba ɗaya shigar jikinta Ruwan golden color ne, ga wasu arnen Ƴan kunne sarƙa abin hannu komai nata gold, tayi kyau ba'a magana gata dama kyakyawa sai aka ƙara haɗewa, sosai tayi kyau.🥰
Gaba ɗaya ita da ƙawayenta da dangin ta suna zazzaune a ƙayataccen palon gidan suna jiran ƙarisowar Amarya da muqarrabanta, sai faman surutu suke irin na gidan biki, sai dai wannan yasha banban domin kuwa komai cikin nutsuwa irin na cikakkun ƴan boko masu ji dukiya suke yi.🙃
Sai dai kuma me?, wani abin mamaki tun ana jiran ƙarisowar Amarya da muqarrabanta da wuri, har aka kai can cikin dare, amma abu shiru ba Amarya ba dangin ta.
Abu dai kamar wasa har gari ya waye babu alamar dangin Amarya da ita kanta.
Tun Rafi'at tana ɗaukar abin wasa har hankalinta ya fara tashi, ganin har an kwashe kwanaki biyu da biki, amma dangin Amarya ba labarin su, ga kuma mijinta Abubakar shima dai bai dawo ba, gashi a wancan lokacin bama waya kaɗai ba, hatta cibiyar sadarwa ƙaranci yake.
Tsoron ta Allah abu ɗaya take tsoro karfa ace Abubakar ya raba musu gida ne ita da wannan amaryar da ya ƙara ma ta aikuwa da bai kyauta ma ta ba.
A Rana ta uku da ɗaura Aure ne, zuwa lokacin gaba ɗaya dangin ta da ƙawaye sun watse sai dai ƙanwar ta Sailuba ce da kuma wata Yayarta Badi'atu sai kuma wasu dangin ta su uku kacal, suka rage basu tafi gidajen su ba.
Suma dai shirye shiryen tafiya suke zuwa dare.