Sashe 69
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Jamal jirgin yammah ya sake bi zuwa kano,ya yi ta godiya karramansa da Engr ya yi har yace ma ya kawo C.V Dinsa tunda acikin Hiran su ya fadamasa Software Engering ya karanta,Zuwan yaran yasa walwalata ya karu ranar dai tare da su Engr ya barni na kwana Amir ne kadai ya kwana shi kadai da Musty ammh har Ahmad a dakina suka kwana Engr mutum ne mai kawaici da kauda kai ya kyaleni naci Lokacina ni da ya'yana ba Takura ba shiga Hakki.
Ni da kaina da na gano zakewata sai na rage rawan kafa shima cikin su yake shigewa ayi ta wasa har da Chinness yake biyo musu suna yi shi da su Ahmad Amir kuma in kaga suna mgana kace Amir wani babba ne,Ballatana Anum iyayin karanbana fadi kuma ba'a tambayeta.
Yadda muka saba tun a baya zuwan su ma haka muke yi karatu tare da cin abinci tare,Sannan Anum na zage mata da koya mata girke girke zamani Tunda chan bayi suke ba ita kanta Zainab din tana neman mai koyamata.
Mun fiffita yawo da su na kaisu gidan su Papa suka yi musu ma kwana uku,Maa ke son yara kamar kada su dawo,sannan mun je parks da su Engr ya kaimu suka yi wasa suka sha Hotuna,yaso ya koma ammh yace sai ya maida su har Lagos yadda gobe za'a ji dadin barin su Sati uku daman akace su yi saboda makaranta.
Naso su kara Engr yace a'a gwara su koma akan Lokaci,Farhan da Fadil na kai su gidan kakkanin su ni da Engr muka je sai ga Dr.Laawal kamar ya kwantamin Hajiya Halima daman ban taba samun matsala da ita ba. naga kanwar Zainab zuzu ta dawo daga kasar waje ita kanta da ta ganni tayi mamaki sai ga shi itace da sakin jiki muna mgana har tana karban lambar wayata nan na barsu suka kwana Biyu Zuzu ta kirani tace suna ta kiran yan'uwan su, sun ki zama ita ta dawo da su,To ranar ma bana jin dadi kasala ga zazzabi ga dacin abinci ga shi mun Tsara tare zamu maida su lagos.
Ciwo fa rigis ya kwantar dani Tsaraban yaran ma su Kafaya Engr ya bamawa suka je suka yi musu shopping ni kuma ya kwasheni muka je asibiti gwajin Farko aka gani ina da Shigar ciki wata uku,Murna gurin Engr kamar zai shid'e nasha Rumguma tun a gaban likita tun kuma muna asibitin ya labartama su paapa ina da ciki suma kamar shi haka suke ta murnan.
Dole Saboda Laulayi wajen Maa na koma shi kuma yaje ya kai yaran aranar suna da sati uku da kwana Hudu ne,achan ya kwana da Safe ya Biyo Jirgi zuwa Edo suna da Meeting dalilinsa da yasa ma bai dawo Abuja ba sai dai waya fa akai akai muke yi ko su Abba shi ya fasa mganar cikin a wajensu ni kunya ma nake ji in naga yadda ake rawan jiki a kaina Motsi kadan Maa tace menene..!
Motsi kadan granny tace ina lafiya..?
Haka su kafaya ashe haka ake renon ciki ni na saba nawa cikin har nayi sa na haifesa ba wanda yasan zafina sai ga shi na zo inda kamar a lasheni tun kafin abun cikin ya fito duniya.
Bansan ya akayi ba kowa sai da yaji Labarin cikin na ba Dangina ba ga nasa Danginsa ba.
kunya nake ji wlh gani nayi mu ba yara ba miye na yamad'di.
Zainab ma tace Badariya ta fad'amata ta kirani tana min tsiya ina Dariya.
Ranar da Ishaq yaji ina da ciki sannan ga yara sun dawo da labaran mu ni da Engr sai kishinsa ya kasa boyuwa har ya bayyana ma zainab tunda kamar fada ba gaira ba dalili ya rufeta.
Sai da Mama ta shiga mganar tace ya rika addu'a Allah ya yaye masa jarabawa ce da sakamako
Oho ni bansan yana yi ba ina nan cikin jin dadi da kwanciyar Hankali.
Sai da cikina ya yi wata biyar na bi Engr zuwa Edo muka shimfid'a wata Sabuwar rayuwa komai kuma na shirin haihuwa tun muna Edo muka gama shi chan na fara awo na kafin cikina ya kai wata Takwas na koma Abuja yace anan zan haihu kusa da iyayensa.
Na sauka lafiya haihuwar asibiti ce Ammh ban jima ba na haifi ya' mace mai kama da Engr har gashin idon su tun a ranar ya yi mata Huduba da Hafsat zamu rika kiranta Tamadina sunan mahaifiyata nayi kuka nayi Dariya na karan da Engr ya yi min,Abba ma ya taka rawan gani Tunda sunan yar'uwansa ne,an yi suna na gani na fad'a na masu kuma da shi duka Ahalina sun zo har da Zainab da Mama da yara,Anty Binta da Ahalimta tare da Halisa da komai da ya Daidaita,Badariya ma tazo da jegonta tunda itama ta haifi diyarta mace taci sunan Hajiyar Yusuf itama suna zaune lafiya tunda sun daina shiga harkanta.
Hajiyar Dala ma da ya'yanta sun min kara sun zo,na shiga na fita sannan na samu kyattuka Papa mota ya bani Kirar Honda karama mai kyau na mata Maa kuma ta siyamin Zinare mai Tsada Dangin su ma na Benue kuwa naga karan yarbawa zannuwa ashebe babu abunda basu taramin ba,ba ni kadai ba hatta dangina da abun arziki aka salleme su kowacce da Turmi da kudi a hannunta.
Sai bayan suna ne Goggo karofi tazo ta zauma dani har nayi arba'in Allah Sarki goggo na,Ita ce uwa ta tun Tamadina na raye har kuma gobe ita ce. itama haka Direba ya maidata gida da kayan arziki daga gareni da mijina da Danginsa, na zama Topic of Diccussion a family din mu kowa sai dai kaji yana Fadin Faa'iza haka Faa'iza kaza.
Bayan tafiyar Goggo na cigaba da renon Tamadina a gida bayan Engr ya bani Direba ya kaini garuruwan yan'uwana na yi musu barkan arba'in sannan na sauka a kaduna agidan mu nan na kwana Biyu sai da Engr yazo muka koma Edo tare da shi da D'iyarmu.
*BAYAN SHEKARA BIYAR..*
Ni da kaina da na gano zakewata sai na rage rawan kafa shima cikin su yake shigewa ayi ta wasa har da Chinness yake biyo musu suna yi shi da su Ahmad Amir kuma in kaga suna mgana kace Amir wani babba ne,Ballatana Anum iyayin karanbana fadi kuma ba'a tambayeta.
Yadda muka saba tun a baya zuwan su ma haka muke yi karatu tare da cin abinci tare,Sannan Anum na zage mata da koya mata girke girke zamani Tunda chan bayi suke ba ita kanta Zainab din tana neman mai koyamata.
Mun fiffita yawo da su na kaisu gidan su Papa suka yi musu ma kwana uku,Maa ke son yara kamar kada su dawo,sannan mun je parks da su Engr ya kaimu suka yi wasa suka sha Hotuna,yaso ya koma ammh yace sai ya maida su har Lagos yadda gobe za'a ji dadin barin su Sati uku daman akace su yi saboda makaranta.
Naso su kara Engr yace a'a gwara su koma akan Lokaci,Farhan da Fadil na kai su gidan kakkanin su ni da Engr muka je sai ga Dr.Laawal kamar ya kwantamin Hajiya Halima daman ban taba samun matsala da ita ba. naga kanwar Zainab zuzu ta dawo daga kasar waje ita kanta da ta ganni tayi mamaki sai ga shi itace da sakin jiki muna mgana har tana karban lambar wayata nan na barsu suka kwana Biyu Zuzu ta kirani tace suna ta kiran yan'uwan su, sun ki zama ita ta dawo da su,To ranar ma bana jin dadi kasala ga zazzabi ga dacin abinci ga shi mun Tsara tare zamu maida su lagos.
Ciwo fa rigis ya kwantar dani Tsaraban yaran ma su Kafaya Engr ya bamawa suka je suka yi musu shopping ni kuma ya kwasheni muka je asibiti gwajin Farko aka gani ina da Shigar ciki wata uku,Murna gurin Engr kamar zai shid'e nasha Rumguma tun a gaban likita tun kuma muna asibitin ya labartama su paapa ina da ciki suma kamar shi haka suke ta murnan.
Dole Saboda Laulayi wajen Maa na koma shi kuma yaje ya kai yaran aranar suna da sati uku da kwana Hudu ne,achan ya kwana da Safe ya Biyo Jirgi zuwa Edo suna da Meeting dalilinsa da yasa ma bai dawo Abuja ba sai dai waya fa akai akai muke yi ko su Abba shi ya fasa mganar cikin a wajensu ni kunya ma nake ji in naga yadda ake rawan jiki a kaina Motsi kadan Maa tace menene..!
Motsi kadan granny tace ina lafiya..?
Haka su kafaya ashe haka ake renon ciki ni na saba nawa cikin har nayi sa na haifesa ba wanda yasan zafina sai ga shi na zo inda kamar a lasheni tun kafin abun cikin ya fito duniya.
Bansan ya akayi ba kowa sai da yaji Labarin cikin na ba Dangina ba ga nasa Danginsa ba.
kunya nake ji wlh gani nayi mu ba yara ba miye na yamad'di.
Zainab ma tace Badariya ta fad'amata ta kirani tana min tsiya ina Dariya.
Ranar da Ishaq yaji ina da ciki sannan ga yara sun dawo da labaran mu ni da Engr sai kishinsa ya kasa boyuwa har ya bayyana ma zainab tunda kamar fada ba gaira ba dalili ya rufeta.
Sai da Mama ta shiga mganar tace ya rika addu'a Allah ya yaye masa jarabawa ce da sakamako
Oho ni bansan yana yi ba ina nan cikin jin dadi da kwanciyar Hankali.
Sai da cikina ya yi wata biyar na bi Engr zuwa Edo muka shimfid'a wata Sabuwar rayuwa komai kuma na shirin haihuwa tun muna Edo muka gama shi chan na fara awo na kafin cikina ya kai wata Takwas na koma Abuja yace anan zan haihu kusa da iyayensa.
Na sauka lafiya haihuwar asibiti ce Ammh ban jima ba na haifi ya' mace mai kama da Engr har gashin idon su tun a ranar ya yi mata Huduba da Hafsat zamu rika kiranta Tamadina sunan mahaifiyata nayi kuka nayi Dariya na karan da Engr ya yi min,Abba ma ya taka rawan gani Tunda sunan yar'uwansa ne,an yi suna na gani na fad'a na masu kuma da shi duka Ahalina sun zo har da Zainab da Mama da yara,Anty Binta da Ahalimta tare da Halisa da komai da ya Daidaita,Badariya ma tazo da jegonta tunda itama ta haifi diyarta mace taci sunan Hajiyar Yusuf itama suna zaune lafiya tunda sun daina shiga harkanta.
Hajiyar Dala ma da ya'yanta sun min kara sun zo,na shiga na fita sannan na samu kyattuka Papa mota ya bani Kirar Honda karama mai kyau na mata Maa kuma ta siyamin Zinare mai Tsada Dangin su ma na Benue kuwa naga karan yarbawa zannuwa ashebe babu abunda basu taramin ba,ba ni kadai ba hatta dangina da abun arziki aka salleme su kowacce da Turmi da kudi a hannunta.
Sai bayan suna ne Goggo karofi tazo ta zauma dani har nayi arba'in Allah Sarki goggo na,Ita ce uwa ta tun Tamadina na raye har kuma gobe ita ce. itama haka Direba ya maidata gida da kayan arziki daga gareni da mijina da Danginsa, na zama Topic of Diccussion a family din mu kowa sai dai kaji yana Fadin Faa'iza haka Faa'iza kaza.
Bayan tafiyar Goggo na cigaba da renon Tamadina a gida bayan Engr ya bani Direba ya kaini garuruwan yan'uwana na yi musu barkan arba'in sannan na sauka a kaduna agidan mu nan na kwana Biyu sai da Engr yazo muka koma Edo tare da shi da D'iyarmu.
*BAYAN SHEKARA BIYAR..*