← Book details Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 71

Sashe 22

Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 3 min read

*Janafty*

*KNKB3008*

*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*

*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*

*BAYAN SHEKARA D'AYA DA WATTANI*

*KAROFI*

Ko daga tsakar gidan Goggo in ka shigo Dariyata zaka fara jiyowa. saboda yadda nake faman kyalkyata Dariyan ba kakkautawa har ina Dukawa rike ciki na jin ya fara kullewa.
Goggo ce ta dago labule ta Leko Dakin Lokaci daya tana Fadin"Ke kuma ke da wa kike ta Dariya haka har waje fa ana jiyoki"?
Ina Dariya ido na har ya tara kwallah na Dago ina fadin"Goggo ni da Badariya da Anum ne. ina Dariyan sun je ziyara karnukan sun biyo su uwa da y'a sun ware kafa suna gudu"
Na fad'a har ina kara Dukawa ga waya rike a gefen Kunnena na Hagu karamin Tsaki Goggo taja ta sakarmin Labule tana fadin"Shine abun dariya..?Allah ya shirya ki Fa'i"
Ina jinta ammh na kasa daina Dariyan da nake yi ina jin Anum na fadin"Umma bafa abun dariya ba ne Anty Badariya har fad'uwa tayi ta gurje Gwiwa"
Ina so na bar Dariyan na kasa cikin Dariyan nace"Garin ya kika bar uwar taki a baya..?
Cikin sauri tace"Umma ni ban san ta fadi ba ina ta gudu ban juyo ba sai da na kawo kofar gida"
Dariyan na cigaba da yi domin ta kasa tsayawa,Badariya ta karbe wayar cikin muryan Tausayi tace"Kai Anty Fa'iza ina fada miki duk na kurje kafa kina Dariyan mugunta..?
Ina Danne bakina nace"Waya aike ki..?ai sai da mijinki ya hanaki nima kuma da kika fad'amin sai da nace karki je"
Kamar tayi kuka tace"Wlh don Allah naje mata barka ko Anum?
Bansan me Anum tace mata ba ganin yadda take mgana kiris tayi kuka yasa  na danne dariyata ina Fadin"Hakane ammh dai da kin ji mganarmu da haka bata faru ba,ba sani nayi ba ammh nasan da gangan ta saka a sakar muku karnukan nan"
Badariya na ta jinjina kai kafin tace"Tayi ma kanta Anty Fa'iza ni dai Allah yaga niyyata"
Jin haka yasa nace"Allah ya baki lada
Sannu .Anum ta Dafa miki ruwan zafi ki gasa kafar in taki sai kuje ko Chemist a duba miki.
Da haka muka yi sallama ina cin dariyata a raina.
Chapter 22 · 0% Book details