Sashe 14
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 11 min read
*Janafty*
*KNKB3005*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
Ba domin halin da ake ciki ba, da abunda zai hana mutanen Falon Darawa da kalaman Abba.
Ammh yadda zukata ba sukuni yasa ba wanda ya bi ta kan mganar ni dai kuka kawai nake faman yi gabad'aya ji nayi zuciyata ta rufe ba sarari ko kad'an shi ko Ishaq sai da Abba ya kara Dakamai Tsawa sannan ya Dago a Firgice yana rawan bakin fadi'n"Don Allah Abba kayi hakuri. kace zakayi min adalci wlh nasan nayi kuskure ammah na dade da yin nadama ita Fa'iza ta sani na nemi afuwarta da amincewar ta bama auran mu wata Dama Abba.."
Abba ya katseshi a Fusace Lokaci Daya yana Fadi:n"ai baka sonta. ko ba haka ba ne..?
Rantsuwa ya kwaso kamar ya yi kuka Cikin rawan murya yace"Da ne Abba ban da yanzu wlh ina son Fa'iza ita ta sani ina Sonta.."
Ina jikin Abba na rika girgiza kai ina Fadin"Bani kake so ba. Bazaka taba sona ba saboda ba'a sauya Fa'iza ba,ni ce dai Fa'iza bakar nan mummuna, mai raunin ji mara gata yar talakawa wacce bata jin Turanci ba ni kake so ba.
So kake na koma saboda ya'yanka da kuma yi maka gadin gida kamar yadda na Saba, tunda daga kai har matanka ba masu zaman gida ba ne kuna fita aiki"
Na karishe fad'a hawayena suna shata shata kamar an Bude Famfo Goggo tace"Kibar kuka haka Fa'iza wannan ai sai hawayen naki ya kare"
Inno tace"Na yaushe kuma?ku barta tayi kukanta na samun salama ne yarinya ta jima cikin kuncin rayuwa ba'a sani ba irin shi ke sa jini ya haye yayi sama kaji an ce mutum ya Fad'i ya mutu,kayi ta mamaki to shi kadai yasan irin bakincikin da ya rika Hadiya shi kadai"
Kalaman Inno suka kara Tunzura Abba ya kara dagama Ishaq murya yana Fadin"Da baki zaka Fad'a ko sai an kawo maka takarda..?
Rawan muryansa ya kara Daukowa Abba ya Dakatar da shi cikin Kaushin murya yace"Kada ka sake kirana da sunan Abba kirani Usman karaye na. Ishaq ni uban Fa'iza ne kad'ai"
Ya karishe fad'a cikin kaushin Murya har ya nuna sa da yatsa Yaya mariya na gefe ta gyad'a kai cikin jin Dadi Ammi ma ranta fes,Daman tasan Baban Nana bashi da wasa.
Cikin kankantar da kai yace"Kayi hakuri Abba ammh bazan iya sakin Fa'iza ba"
Abba ya kallesa a wulankance Baba Ati tayi karaf tace"Tunda har baka sonta ka saketa mana..?fiye da shekara goma kana cutar da yarinyar nan bata taba mgana ba sai yau kayi mata adalci kaima mana"
Inno ta karbe da Fadin"Ahto mganar Sulhu ai batama taso ba. Mganace fa ta Shari'a Atika haba ai ya cutar da ita abun sam ba adalci aciki."
Mita dai suka fara yi nasu na Tsoffi,Goggo dai tama kasa mgana Domin bata da abun cewa mganar gaskiya auren Fa'iza da Ishaq akwai tarin zalunci in akace Fa'iza tayi hakuri matuka an danne mata Hakkinta da shari'a ta bata.
Mama ce tayi karfin Halin matsowa tana Fadin"Alhaji don Allh ku yi hakuri. Ku yi hakuri ku yafe mana gabadayan mu.
In sha Allahu hakan bazai kara faruwa ba,Alhaji a Duba ko domin yaran nan a bama Fa'iza Hakuri tabi mijinta"
Abba ba domin girman shekarun Mama ba,Tuna baya yaso yayi wato ya mulmulamata ashariya,ammh girman shekarunta yasa bai zageta ba. ammh fa sai da ya auno wata mganar cikin bacin rai yana fadin"Su ya'yaan sun ci kaza kazan su. shekarun ki nake dubawa Hajiya shiyasa na raga miki,Shi ai ba duba Darajan ya'yan ba ya Tozartata kema ai baki duba yaran ba sanda kike Cin mutumcinta,sannan ki saka D'anki shima yayi,yaran ai ba son da ranshi suka zo Duniya ba Tunda ba zabinsa ba ne .Bani da damuwa da yara in suma bai kaunar su ya had'o min duk zan iya Hada su da uwar su na rike in sha Allahu bazan gagara ba ammh Wlh tallahi ba mai maida ma Ishaq Fa'iza ko tace zata kuma. ni Usman karaye sai nayi shari'a da d'an ki wajen karban ma Y'ata Hakkinta.
gwara tun muna ganin darajan juna ki sa kashi ya saketa kafin mu yi mara kyau ni da shi"
Ya fad'a yana Huci ransa gabadaya ya gama baci da wannan renin wayau na uwa da D'anta.
Mama ta kasa mgana sai matsar kwallah yau ga ranar nadama bata taba zaton akawai wannan Ranar ba ta dago tana kallon Goggo wacce ta kauda kanta alamun bani da ta cewa sai ta kalli Ishaq kafin tayi mgana yayi saurin ta shi yana cewa"A'a mama kada ma ki rokeni bazan iya sakin Fa'iza ba. Wlh bazan iya ba..!
Fa'iza! Don Allah ki saurareni"
Ya fada yana kokarin Tunkaro ni Abba ya mike ya taresa cikin wani Kallo na gargadi yace"Kada ka fara. Kada kuskura"
Kaina na Tusa cikin gwiwata ina Cigaba da kuka sai ga Ishaq ya Duka gaban Abba ya rike kafafunsa yana Rokonsa Abba ya kwace kafarsa ya matsa gefe yana Fadin"Ka riga ka bata komai da kanka Ishaq. shi kan shi Dr.Laawal din da yazo har gida ya wulakantamin y'a sai naji Dalilinsa ka bani Takardan Fa'iza kaje ka zauna da wacce ka zaba ya'ya ko zan kara maimaita maka in bazaka rikesu ba ka dawo ma da uwar da su, ita zata rike su tunda tasan Darajan su"
Abba ya fad'a yana kauda kai Ammi Daga gefe tace"Shikenan kuwa Baban Nana mgana ta kare masu cewa ayi Hakuri saboda ya'yaa an kashe bakin su"
Ta fada tana kallon Mama tana Hararanta,duk sai ta zama kamar Mujiya acikin mutane,Ina kuka nayi Saurin Tsaigaitar da kukana na Dago ina Fadin"Abba ba ruwan Zainab da Mahaifinta wanda ya ijiyeni ne ya nuna musu matsayina. In da ace ya nuna musu ina da Daraja abunda ya Faru bazai Faru ba,Mganar gaskiya Zainab bata taba kyamatata ba ta rikeni ni da ya'yana tsakani ga Allah kuma ta kaunace ni shiyasa nima na kaunaceta domin Allah,Wlh ba ruwanta nayi zaman amana da ita da Daraja fiye da yadda mijinta ya Darajani taga kimata fiye da yadda wanda ya ijiyeni ya gani, ka kyalesu Abba mahaifin Zainab ba shi da Laifi kwata kwata.
Abba sai faman Huci yake yi Falon ya yi Shuru Ishaq ya Dake yana ma Abba magiya shi kuma yace ya gama mgana ganin Haka yasa ishaq ya mike ya kalleni nima na kallesa da ruwan Hawayena kafin ya gyada,kai yana Fadin"In kina tsammanin zan sake ki ne to gwara ki sake Tunani Fa'iza.."
Aurena dake har Abada babu Saki"
Mama muje.."
Yafada Lokaci daya yana Saurin barin Falon Abba ya bisa da kiran sunansa ammah yaki juyowa Mama ta mike jiki a sanyaye tana Fadin"Kuyi hakuri. Fa'iza Allah ya baki Hakuri"
Daga haka itana tabi bayansa Abba ya kada kai cikkn takaici kafin yace"Wlh ko auren zobe ne sai ka saketa ishaq. mutumin banza da wofi kawai"
Ina kuka Abba ya Durkusa gabana ya Rumgumeni yana Lallashina fad'i yake"Zai sake ki Dolen shi ma,nayi miki wannan alkwarin"
Ki daina kuka Ba raina ki yayi saboda baki yi boko ba..?makaranta ba'a Nageria ba har kasashen waje duk inda kike so nan zan kai ki samu Ilimi Fa'iza"
Nasan karamci da kauna yasa Abba ya ce min haka ammh ni ba shi ba ne Burina shiyasa na Dago ina kallon Abba kafin nace"Aa Abba bani da sha'awan yin karatun Boko. Har kuma yau bana Nadamar rashin jin Turanci da ba na yi ai nasan Allah kuma ina jin yaransa wato Larabci, sannan ni ba Jahila bace Abba ina da ilimin addini nasan Qur'ani nasan hadisai da Hukunce hukunce Tsarki Abba nasan yadda zan gyara Sallata da Ibadata, Abba ka fad'amin akwai wani Ilimi ne bayan ilimin da Manzon Rahma yazo mana da shi..?
Cikin girgiza kai Abba yace"Babu Fa'iza sai dai zamani ne yazo mana da komai. An ce mu nemu Duniya kamar bazamu barta ba sannan mu nemi Lahira kamar bazamu je ba. kuma ana so kowani Mutum ya Had'a Fukafukai guda biyu saboda zaman Duniya da Lahira"
Duk na aminta da mganar Abba kawai Ra'ayin karatun bokon ne bana so shiyasa nace"Abba ni ba ni da ra'ayi ne kwata kwata ku bar ni kawai"
Da Sauri Abba yace"An barki Fa'iza ki Fada'min abunda kike Bukata ni kuma nan duniya in dai bai fi karfina ba zan yi miki shi"
Cikin jin dadi ganin Abba ya bar mganar Karatu nace"Abba ka karb'omin Shaidar sakina wajen Ishaq"
Da Sauri Abba yace"Nayi miki alkwari"
Sai me kuma..?
Kaina na kasa tace"Ina so na bunkasa kasuwancina Abba shiyasa nake neman alfarman ka barni wajen Goggo kada kace zaka tafi dani Kaduna"
Shuru yayi kafin kuma yace"Na amince zan baki jarin da zaki bunkasa kasuwancin ki Fa'iza. sannan zan barki wajen Goggo har sai ranar ke da kanki kika so dawo wa wajen mu da zama"
Ina Sharan hawaye da bayan Hannuna nace"Zan shiga islamiyan matan aure sannan ina so zan koma Hadda. Ina so na Haddace Qur'ani tunda Sauka nayi a baya ba Hadda ba".
Kai tsaye Abba yace"Nawa zai isheki Hidimar karatun naki..?
Sai hawaye ina sharban su ina zuba ma Abba Godiya sai ya Dafa kaina yana Fadin"Bakomai ki daina kuka Daga yau nayi miki alkwarin Farinciki a rayuwarki har Abada kin ji ko..?.
Na gyada mai kai sai ya Sakeni ya mike yana Duba agogon Rado baki dake Hannunsa Lokaci daya yana Fadin"An yi la'asar ma bari muje mu yi sallah mu yi harama Goggon su da mallam ga amanar Fa'iza nan ban amince Ishaq yazo kusa da ita ba ni da kaina zan karbo mata takardan Sakinta"
Goggo tace"ba kwana zaku yi ba..?
Kai Tsaye yace"Inno da Baba Ati suna nan.
Ni da maman Nana da Abdul'ahad kaduna zamu kwana yau in sha Allahu"
Yadda ransa ke bace yasa bama wanda ya basa baki har Inno shi da Mallam suka fita aka bar ni da Ammi nata faman Lallashina da su Inno Yaya mariya na Fadin"Fa'iza fa ta Dade cikin wannan bakincikin, Allah ne ya kawo karshen abun har kuka ga Haka ta faru"
Ni dai ina jinta ban yi mgan ba. Dakyar na daina kuka na koma Daki nayi sallah ina yi ina kuka,kawai ni yanzu abu daya nake so Ishaq ya Sakeni da gaske nake yi nagaji da auransa
Abba kuwa suna Dawowa masallaci sama sama suka yi mgana da yaya Isa kan in ya koma gida ya natsu zasu yi mgana da Ammi kan kayan da za'a zuba a gidan su kansu sun gansa a Zafafe sun sam zaman bai yi Dadi ba Balle daman suna kofar gidan Ishaq ya Fito shi da Mama cikin wani yanayi Yaya isa bai damu ba a Fidi sai da ya Furta ma Yaya Abdul'ahad cewa Baya so Abba ya Daidaita Fa'iza tabi ishaq Lagos da ya nemi sanin Dalilinsa sai ya Fara fadamasa iya abunda ya sani kan zaman Fa'iza da Ishaq Shima nan take yaji ya Tsani Ishaq din haka kamar wani Dabba shiyasa suna zaune ya fito suna kallonsu yana kallonsu suka ki mai mgana shima baya cikin yanayi mai Dadi..
Katsina suka koma Mama tace ita ya barta gidan Binta kamar yaso yaki Saboda yara yasan Zainab bazata iya kula da su ita kadai ba,ammh sai ya Tuna Badariya zata bi Jirgin Jibi da Rana shi ya biya mata ma kudin jirgin sai Direban da suka yi tasha Daga karofi ya sauketa gidan Anty Binta shi kuma ya karisa dashi kano ya samu jirgin karfe 5pm zuwa Lagos bai yi wata wata ba ya siya Ticket suka tashi sai birnin Ikko.
Anty Binta ita kanta ta tsorata da Lamarin da Mama take maida mata abunda ya faru Rike baki tayi kafin tace"Shi ko Ishaq meyasa yayi haka..?gaskiya bai kyauta ba wannan zalunci ne"
Mama ta ja majina kafin tace"Wlh ban sani ba Binta bai taba Fad'amin ba"
Anty Binta tace"Allah ya kyauta ya bari in Abban Fa'iza ya huce yaje har gida ya kara bashi Hakuri ammh Sakin Fa'iza yanzu ai akwai matsala ni kaina Sai daga baya na Fahimci mganar Baba, da yace Fa'iza ce Matar rufin asiri ga Ishaq Mama"
Mama na sharan kwallah tace"Ni zan Fada miki haka ni da na zauna tare da ita.Ta ci damu ta sha Damu da Guminta,tayi mana suturra bata Duba abunda ya faru a baya ba Zainab din daya ke so bazata iya wannan Rayuwar tare da shi ba.."
Anty Binta ta sauke Numfaahi kafin tace"Sai muje har ni mu bama Abban Fa'izan hakuri. ko don yaran nan Mama"
Mama tace"Anya?bana jin zai yarda ya Dauki fushi daga shi har su Goggon bana jin zai iya Sauke gudurin sa"
Anty Binta sai ta kasa mgana saboda Lamarin ya fi karfinta kafin tace"Yanzu ina shi Ishaq din..?
Mama tace"Ya wuce kano jirgi yace min zai hawo ya koma lagos"
Anty Binta tace"Allah ya kaisa lafiya"
Daganan suka cigaba Tattauna Lamarin.
*KNKB3005*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
Ba domin halin da ake ciki ba, da abunda zai hana mutanen Falon Darawa da kalaman Abba.
Ammh yadda zukata ba sukuni yasa ba wanda ya bi ta kan mganar ni dai kuka kawai nake faman yi gabad'aya ji nayi zuciyata ta rufe ba sarari ko kad'an shi ko Ishaq sai da Abba ya kara Dakamai Tsawa sannan ya Dago a Firgice yana rawan bakin fadi'n"Don Allah Abba kayi hakuri. kace zakayi min adalci wlh nasan nayi kuskure ammah na dade da yin nadama ita Fa'iza ta sani na nemi afuwarta da amincewar ta bama auran mu wata Dama Abba.."
Abba ya katseshi a Fusace Lokaci Daya yana Fadi:n"ai baka sonta. ko ba haka ba ne..?
Rantsuwa ya kwaso kamar ya yi kuka Cikin rawan murya yace"Da ne Abba ban da yanzu wlh ina son Fa'iza ita ta sani ina Sonta.."
Ina jikin Abba na rika girgiza kai ina Fadin"Bani kake so ba. Bazaka taba sona ba saboda ba'a sauya Fa'iza ba,ni ce dai Fa'iza bakar nan mummuna, mai raunin ji mara gata yar talakawa wacce bata jin Turanci ba ni kake so ba.
So kake na koma saboda ya'yanka da kuma yi maka gadin gida kamar yadda na Saba, tunda daga kai har matanka ba masu zaman gida ba ne kuna fita aiki"
Na karishe fad'a hawayena suna shata shata kamar an Bude Famfo Goggo tace"Kibar kuka haka Fa'iza wannan ai sai hawayen naki ya kare"
Inno tace"Na yaushe kuma?ku barta tayi kukanta na samun salama ne yarinya ta jima cikin kuncin rayuwa ba'a sani ba irin shi ke sa jini ya haye yayi sama kaji an ce mutum ya Fad'i ya mutu,kayi ta mamaki to shi kadai yasan irin bakincikin da ya rika Hadiya shi kadai"
Kalaman Inno suka kara Tunzura Abba ya kara dagama Ishaq murya yana Fadin"Da baki zaka Fad'a ko sai an kawo maka takarda..?
Rawan muryansa ya kara Daukowa Abba ya Dakatar da shi cikin Kaushin murya yace"Kada ka sake kirana da sunan Abba kirani Usman karaye na. Ishaq ni uban Fa'iza ne kad'ai"
Ya karishe fad'a cikin kaushin Murya har ya nuna sa da yatsa Yaya mariya na gefe ta gyad'a kai cikin jin Dadi Ammi ma ranta fes,Daman tasan Baban Nana bashi da wasa.
Cikin kankantar da kai yace"Kayi hakuri Abba ammh bazan iya sakin Fa'iza ba"
Abba ya kallesa a wulankance Baba Ati tayi karaf tace"Tunda har baka sonta ka saketa mana..?fiye da shekara goma kana cutar da yarinyar nan bata taba mgana ba sai yau kayi mata adalci kaima mana"
Inno ta karbe da Fadin"Ahto mganar Sulhu ai batama taso ba. Mganace fa ta Shari'a Atika haba ai ya cutar da ita abun sam ba adalci aciki."
Mita dai suka fara yi nasu na Tsoffi,Goggo dai tama kasa mgana Domin bata da abun cewa mganar gaskiya auren Fa'iza da Ishaq akwai tarin zalunci in akace Fa'iza tayi hakuri matuka an danne mata Hakkinta da shari'a ta bata.
Mama ce tayi karfin Halin matsowa tana Fadin"Alhaji don Allh ku yi hakuri. Ku yi hakuri ku yafe mana gabadayan mu.
In sha Allahu hakan bazai kara faruwa ba,Alhaji a Duba ko domin yaran nan a bama Fa'iza Hakuri tabi mijinta"
Abba ba domin girman shekarun Mama ba,Tuna baya yaso yayi wato ya mulmulamata ashariya,ammh girman shekarunta yasa bai zageta ba. ammh fa sai da ya auno wata mganar cikin bacin rai yana fadin"Su ya'yaan sun ci kaza kazan su. shekarun ki nake dubawa Hajiya shiyasa na raga miki,Shi ai ba duba Darajan ya'yan ba ya Tozartata kema ai baki duba yaran ba sanda kike Cin mutumcinta,sannan ki saka D'anki shima yayi,yaran ai ba son da ranshi suka zo Duniya ba Tunda ba zabinsa ba ne .Bani da damuwa da yara in suma bai kaunar su ya had'o min duk zan iya Hada su da uwar su na rike in sha Allahu bazan gagara ba ammh Wlh tallahi ba mai maida ma Ishaq Fa'iza ko tace zata kuma. ni Usman karaye sai nayi shari'a da d'an ki wajen karban ma Y'ata Hakkinta.
gwara tun muna ganin darajan juna ki sa kashi ya saketa kafin mu yi mara kyau ni da shi"
Ya fad'a yana Huci ransa gabadaya ya gama baci da wannan renin wayau na uwa da D'anta.
Mama ta kasa mgana sai matsar kwallah yau ga ranar nadama bata taba zaton akawai wannan Ranar ba ta dago tana kallon Goggo wacce ta kauda kanta alamun bani da ta cewa sai ta kalli Ishaq kafin tayi mgana yayi saurin ta shi yana cewa"A'a mama kada ma ki rokeni bazan iya sakin Fa'iza ba. Wlh bazan iya ba..!
Fa'iza! Don Allah ki saurareni"
Ya fada yana kokarin Tunkaro ni Abba ya mike ya taresa cikin wani Kallo na gargadi yace"Kada ka fara. Kada kuskura"
Kaina na Tusa cikin gwiwata ina Cigaba da kuka sai ga Ishaq ya Duka gaban Abba ya rike kafafunsa yana Rokonsa Abba ya kwace kafarsa ya matsa gefe yana Fadin"Ka riga ka bata komai da kanka Ishaq. shi kan shi Dr.Laawal din da yazo har gida ya wulakantamin y'a sai naji Dalilinsa ka bani Takardan Fa'iza kaje ka zauna da wacce ka zaba ya'ya ko zan kara maimaita maka in bazaka rikesu ba ka dawo ma da uwar da su, ita zata rike su tunda tasan Darajan su"
Abba ya fad'a yana kauda kai Ammi Daga gefe tace"Shikenan kuwa Baban Nana mgana ta kare masu cewa ayi Hakuri saboda ya'yaa an kashe bakin su"
Ta fada tana kallon Mama tana Hararanta,duk sai ta zama kamar Mujiya acikin mutane,Ina kuka nayi Saurin Tsaigaitar da kukana na Dago ina Fadin"Abba ba ruwan Zainab da Mahaifinta wanda ya ijiyeni ne ya nuna musu matsayina. In da ace ya nuna musu ina da Daraja abunda ya Faru bazai Faru ba,Mganar gaskiya Zainab bata taba kyamatata ba ta rikeni ni da ya'yana tsakani ga Allah kuma ta kaunace ni shiyasa nima na kaunaceta domin Allah,Wlh ba ruwanta nayi zaman amana da ita da Daraja fiye da yadda mijinta ya Darajani taga kimata fiye da yadda wanda ya ijiyeni ya gani, ka kyalesu Abba mahaifin Zainab ba shi da Laifi kwata kwata.
Abba sai faman Huci yake yi Falon ya yi Shuru Ishaq ya Dake yana ma Abba magiya shi kuma yace ya gama mgana ganin Haka yasa ishaq ya mike ya kalleni nima na kallesa da ruwan Hawayena kafin ya gyada,kai yana Fadin"In kina tsammanin zan sake ki ne to gwara ki sake Tunani Fa'iza.."
Aurena dake har Abada babu Saki"
Mama muje.."
Yafada Lokaci daya yana Saurin barin Falon Abba ya bisa da kiran sunansa ammah yaki juyowa Mama ta mike jiki a sanyaye tana Fadin"Kuyi hakuri. Fa'iza Allah ya baki Hakuri"
Daga haka itana tabi bayansa Abba ya kada kai cikkn takaici kafin yace"Wlh ko auren zobe ne sai ka saketa ishaq. mutumin banza da wofi kawai"
Ina kuka Abba ya Durkusa gabana ya Rumgumeni yana Lallashina fad'i yake"Zai sake ki Dolen shi ma,nayi miki wannan alkwarin"
Ki daina kuka Ba raina ki yayi saboda baki yi boko ba..?makaranta ba'a Nageria ba har kasashen waje duk inda kike so nan zan kai ki samu Ilimi Fa'iza"
Nasan karamci da kauna yasa Abba ya ce min haka ammh ni ba shi ba ne Burina shiyasa na Dago ina kallon Abba kafin nace"Aa Abba bani da sha'awan yin karatun Boko. Har kuma yau bana Nadamar rashin jin Turanci da ba na yi ai nasan Allah kuma ina jin yaransa wato Larabci, sannan ni ba Jahila bace Abba ina da ilimin addini nasan Qur'ani nasan hadisai da Hukunce hukunce Tsarki Abba nasan yadda zan gyara Sallata da Ibadata, Abba ka fad'amin akwai wani Ilimi ne bayan ilimin da Manzon Rahma yazo mana da shi..?
Cikin girgiza kai Abba yace"Babu Fa'iza sai dai zamani ne yazo mana da komai. An ce mu nemu Duniya kamar bazamu barta ba sannan mu nemi Lahira kamar bazamu je ba. kuma ana so kowani Mutum ya Had'a Fukafukai guda biyu saboda zaman Duniya da Lahira"
Duk na aminta da mganar Abba kawai Ra'ayin karatun bokon ne bana so shiyasa nace"Abba ni ba ni da ra'ayi ne kwata kwata ku bar ni kawai"
Da Sauri Abba yace"An barki Fa'iza ki Fada'min abunda kike Bukata ni kuma nan duniya in dai bai fi karfina ba zan yi miki shi"
Cikin jin dadi ganin Abba ya bar mganar Karatu nace"Abba ka karb'omin Shaidar sakina wajen Ishaq"
Da Sauri Abba yace"Nayi miki alkwari"
Sai me kuma..?
Kaina na kasa tace"Ina so na bunkasa kasuwancina Abba shiyasa nake neman alfarman ka barni wajen Goggo kada kace zaka tafi dani Kaduna"
Shuru yayi kafin kuma yace"Na amince zan baki jarin da zaki bunkasa kasuwancin ki Fa'iza. sannan zan barki wajen Goggo har sai ranar ke da kanki kika so dawo wa wajen mu da zama"
Ina Sharan hawaye da bayan Hannuna nace"Zan shiga islamiyan matan aure sannan ina so zan koma Hadda. Ina so na Haddace Qur'ani tunda Sauka nayi a baya ba Hadda ba".
Kai tsaye Abba yace"Nawa zai isheki Hidimar karatun naki..?
Sai hawaye ina sharban su ina zuba ma Abba Godiya sai ya Dafa kaina yana Fadin"Bakomai ki daina kuka Daga yau nayi miki alkwarin Farinciki a rayuwarki har Abada kin ji ko..?.
Na gyada mai kai sai ya Sakeni ya mike yana Duba agogon Rado baki dake Hannunsa Lokaci daya yana Fadin"An yi la'asar ma bari muje mu yi sallah mu yi harama Goggon su da mallam ga amanar Fa'iza nan ban amince Ishaq yazo kusa da ita ba ni da kaina zan karbo mata takardan Sakinta"
Goggo tace"ba kwana zaku yi ba..?
Kai Tsaye yace"Inno da Baba Ati suna nan.
Ni da maman Nana da Abdul'ahad kaduna zamu kwana yau in sha Allahu"
Yadda ransa ke bace yasa bama wanda ya basa baki har Inno shi da Mallam suka fita aka bar ni da Ammi nata faman Lallashina da su Inno Yaya mariya na Fadin"Fa'iza fa ta Dade cikin wannan bakincikin, Allah ne ya kawo karshen abun har kuka ga Haka ta faru"
Ni dai ina jinta ban yi mgan ba. Dakyar na daina kuka na koma Daki nayi sallah ina yi ina kuka,kawai ni yanzu abu daya nake so Ishaq ya Sakeni da gaske nake yi nagaji da auransa
Abba kuwa suna Dawowa masallaci sama sama suka yi mgana da yaya Isa kan in ya koma gida ya natsu zasu yi mgana da Ammi kan kayan da za'a zuba a gidan su kansu sun gansa a Zafafe sun sam zaman bai yi Dadi ba Balle daman suna kofar gidan Ishaq ya Fito shi da Mama cikin wani yanayi Yaya isa bai damu ba a Fidi sai da ya Furta ma Yaya Abdul'ahad cewa Baya so Abba ya Daidaita Fa'iza tabi ishaq Lagos da ya nemi sanin Dalilinsa sai ya Fara fadamasa iya abunda ya sani kan zaman Fa'iza da Ishaq Shima nan take yaji ya Tsani Ishaq din haka kamar wani Dabba shiyasa suna zaune ya fito suna kallonsu yana kallonsu suka ki mai mgana shima baya cikin yanayi mai Dadi..
Katsina suka koma Mama tace ita ya barta gidan Binta kamar yaso yaki Saboda yara yasan Zainab bazata iya kula da su ita kadai ba,ammh sai ya Tuna Badariya zata bi Jirgin Jibi da Rana shi ya biya mata ma kudin jirgin sai Direban da suka yi tasha Daga karofi ya sauketa gidan Anty Binta shi kuma ya karisa dashi kano ya samu jirgin karfe 5pm zuwa Lagos bai yi wata wata ba ya siya Ticket suka tashi sai birnin Ikko.
Anty Binta ita kanta ta tsorata da Lamarin da Mama take maida mata abunda ya faru Rike baki tayi kafin tace"Shi ko Ishaq meyasa yayi haka..?gaskiya bai kyauta ba wannan zalunci ne"
Mama ta ja majina kafin tace"Wlh ban sani ba Binta bai taba Fad'amin ba"
Anty Binta tace"Allah ya kyauta ya bari in Abban Fa'iza ya huce yaje har gida ya kara bashi Hakuri ammh Sakin Fa'iza yanzu ai akwai matsala ni kaina Sai daga baya na Fahimci mganar Baba, da yace Fa'iza ce Matar rufin asiri ga Ishaq Mama"
Mama na sharan kwallah tace"Ni zan Fada miki haka ni da na zauna tare da ita.Ta ci damu ta sha Damu da Guminta,tayi mana suturra bata Duba abunda ya faru a baya ba Zainab din daya ke so bazata iya wannan Rayuwar tare da shi ba.."
Anty Binta ta sauke Numfaahi kafin tace"Sai muje har ni mu bama Abban Fa'izan hakuri. ko don yaran nan Mama"
Mama tace"Anya?bana jin zai yarda ya Dauki fushi daga shi har su Goggon bana jin zai iya Sauke gudurin sa"
Anty Binta sai ta kasa mgana saboda Lamarin ya fi karfinta kafin tace"Yanzu ina shi Ishaq din..?
Mama tace"Ya wuce kano jirgi yace min zai hawo ya koma lagos"
Anty Binta tace"Allah ya kaisa lafiya"
Daganan suka cigaba Tattauna Lamarin.