Sashe 28
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ranar ma gaban Abba tamin mgana shima kuma ta kallesa tana fadin"Usman kada fa ka zama uban banza. Wajibinka ne ka shiga rayuwar yarinyar nan in bazata koma ma tsohon mijinta ba,to ka bata dama ta fitar da wani mijin zama haka ba shi da wata Fa'ida"
Abba sai yaji nauyi na har ya kasa mgana ni kuma ganin haka sai na tashi na fita sai da na ficen sannan yace"Inno Fa'iza tayi girman da ta san daidai da akasa sin sa.
Bazawar ce sharia'ta bata damar ta zaba ma kanta mijin aure, bazan mata Dole ba Inno ta sha wahalan rayuwa in ta nuna tana son komawar shikenan muna son hakan ammh in bata so Inno bazan iya mata Dole ba"
Inno ta kasa mgana sai ma kai data jinjina kai tana fadin"Duk da haka dai mace ce tana karkacewa. ka tunasar da ita tare da nuniya"
Sai ya tabbatar mata da cewa in sha Allahu zai yi min mgana da haka suka rabu shi kuma bai min mganar ba. balle Ammi da yasan bata son ma mganar Ishaq sai ya bar abun a ransa ammh har ga Allah mganganun Inno sun sakashi Tunani da Ganin cewa abunda ta fada din gaskiya ne.
Ni ko na tsorata bana so Abba yace na koma domin bazan iya masa musu ba sai dai har a cikin raina bana sha'awan aure a wannan Lokacin. ballatana koma ma wanda ya taimaka wajen fitar da aure da jin dadinsa a raina. shiyasa ko Abba ya kirani nake jin Fargaban mganarsa a kaina ammh har lokaci ya tafi Abba bai ce min komai ba sai nima Hankalina ya kwanta sai dai duk wanda yamin mganar komawa gidan Ishaq cewa nake yi ba shi ba auran ma gabadaya bazan yi ba kasuwancina zan cigaba da yi. sai bakin su ya mutu basu kara mgana ba,Inno kuma da ta lura ina gudunta sai tace min"dai na guduna Fa'iza in dai mganar aure ne nayi shuru bazan kara mgana ba,ki rika zuwa muna Hira kina Debemin kewa"
Sai naji kunya ashe har ta gane ina Gudunta,jin haka yasa sai na saki jikina Tunda itama ta daina Damuna da wata mganar aure
*****
Sati uku da gama warkshop din su Abba ranar tun Safe cikin wani yanayi na tashi gabana haka kurum yake ta fadi ranar litini ne ina azumin Lada,har kuma da su Anum mun yi mgana suna Lafiya ba abunda ya same su sai na rika addu'a ina fatan koma me zai sameni ya zama na alheri. Azumin da nayi ya bani wahala saboda na kwanta ban ci abincin dare ba,sannan ban yi sahur ba kuma ranar na hada Turaren Humra na Laila,aikinta ya jima a Hannuna ban hada mata ba,Girki ma na kasa yi.
Kunin tsamiya kawai na Dama nayi mana yam ball,Dakyar na iya yin wanka na sauka wata doguwar riga ta Roba mai ruwan kasa kunin kawai na sha na kasa cin komai haka kawai nake jin bakina ba Dadi da yanayin gabadaya sai na kwashi yam ball din da Pepe chicken din da tun jiya na yisa yau dumamasa kawai nayi zuwa Shashen Inno,tamin barka da shan ruwa muna taba Hira sama sama.
Ina Shashenta har akayi isha'i sai nayi salla na anan kawai na kwanta saman Dardumanta sai ga Ammi ta shigo ta yi ma Inno sannu da gidana tana kallo na kafin tace"Inno fa'i ta fara barci ne..?
Inno tace"anya..?naganta dai yau duk ba kamar yadda na saba ganinta ba. abinci ma bata wani ci ba.Ke Fa'iza Fa'iza."
Sama sama na jita na mike ina Hamma Naci karo da Ammi da sauri nace"Ammi yaushe kika shigo..?
Ammi tace"Yanzu mana. Daman babanku ne ya yo waya Megidansa Engr din nan Inno shi ya kirasa yace ya shigo kaduna yau kuma yana azumi zai samu abincin shan ruwa ya shigo an juma..?sai nace bari na Duba Fa'iza nagani"
Inno tace"To ke Fa'iza kin ji babban bako ne wajem babanki in zaki iya tashi ki sama masa wani abun"
Daman tuni na mike jin wanda ke tafe Engr fa mai girma ne a wajen Abba da su Ammi duk da yanayin jikina,Ammi ta kalleni tana fadin"Naga kin sha wahalan azunin nan Fa'i in bazaki iya ba bari na saka su Hafsah"
Da sauri nace"laa zan iya fa Ammi. gajiyan azumi ne,kawai zai sakeni in na kwanta"
Sai ta jinjina kai tare muka fita da ita,ina tambayanta me zan dafa masa sai tace nayi mai sauki suna tafe yanzu kila shi da Abba ko kuma shi Abba ya rigasa zuwa.
jin haka yasa sai na bar masa sauran kunin Tsamiyar da na Dama da Ragowar yam ball,akwai nama sai na yi masa Ferfesun naman,sai jallop din shikafa colour da kayan lambu ban ko gama ba Abba ya dawo naji yana fad'ama Ammi a falo Engr na hanya zai kariso yanzu sai nayi hanzarin karisawa na had'a komai zuwa falon Abba yana ta sakamin albarka.
Falon Ammi na koma wajen su Hafsatu suna ta aikin makaranta suna Hira sai na koma na lafe kan kujera muna zaune da yake falon Ammi na ta wajen Haraban parking space ne. sai muka ji karan shigowar mota Nana Khadija,ta mike ta Daga labulen Window ina daga kwancen nima sai da na mike na leka kamar an tadani Tsaye wata bakar BMW,ta shigo cikin parking space din gidan Abba.
An dad'e kafin Abba ya fito daga cikin gida ya bude kofar baya kafa ce ta fara fitowa Fara cikin Takalmi baki rufaffe na fatar Damisa,kafin kansa ya fito gabadaya ni ban ga fuskarsa ba. saboda Abba ya karesa naga dai dogo ne har yafi Abba Tsayi sannan sanye yake da Suit masu ruwan toka.
Baya nayi na koma inda na tashi. ina jin Nana Khadija na fadin"Engr ne fa megidan Abba."
Sunan kawai yau da Nana Khadija ta ambata sai da gabana ya fadi ras!
Abunda bai taba faruwa dani ba. tunda nasan Abba nake jin sunan Engr a bakin su, amnh yau kawai sai naji sunansa ya tafi da Faduwar gaba na.
*Janafty*
*KNKB3010*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Abba sai yaji nauyi na har ya kasa mgana ni kuma ganin haka sai na tashi na fita sai da na ficen sannan yace"Inno Fa'iza tayi girman da ta san daidai da akasa sin sa.
Bazawar ce sharia'ta bata damar ta zaba ma kanta mijin aure, bazan mata Dole ba Inno ta sha wahalan rayuwa in ta nuna tana son komawar shikenan muna son hakan ammh in bata so Inno bazan iya mata Dole ba"
Inno ta kasa mgana sai ma kai data jinjina kai tana fadin"Duk da haka dai mace ce tana karkacewa. ka tunasar da ita tare da nuniya"
Sai ya tabbatar mata da cewa in sha Allahu zai yi min mgana da haka suka rabu shi kuma bai min mganar ba. balle Ammi da yasan bata son ma mganar Ishaq sai ya bar abun a ransa ammh har ga Allah mganganun Inno sun sakashi Tunani da Ganin cewa abunda ta fada din gaskiya ne.
Ni ko na tsorata bana so Abba yace na koma domin bazan iya masa musu ba sai dai har a cikin raina bana sha'awan aure a wannan Lokacin. ballatana koma ma wanda ya taimaka wajen fitar da aure da jin dadinsa a raina. shiyasa ko Abba ya kirani nake jin Fargaban mganarsa a kaina ammh har lokaci ya tafi Abba bai ce min komai ba sai nima Hankalina ya kwanta sai dai duk wanda yamin mganar komawa gidan Ishaq cewa nake yi ba shi ba auran ma gabadaya bazan yi ba kasuwancina zan cigaba da yi. sai bakin su ya mutu basu kara mgana ba,Inno kuma da ta lura ina gudunta sai tace min"dai na guduna Fa'iza in dai mganar aure ne nayi shuru bazan kara mgana ba,ki rika zuwa muna Hira kina Debemin kewa"
Sai naji kunya ashe har ta gane ina Gudunta,jin haka yasa sai na saki jikina Tunda itama ta daina Damuna da wata mganar aure
*****
Sati uku da gama warkshop din su Abba ranar tun Safe cikin wani yanayi na tashi gabana haka kurum yake ta fadi ranar litini ne ina azumin Lada,har kuma da su Anum mun yi mgana suna Lafiya ba abunda ya same su sai na rika addu'a ina fatan koma me zai sameni ya zama na alheri. Azumin da nayi ya bani wahala saboda na kwanta ban ci abincin dare ba,sannan ban yi sahur ba kuma ranar na hada Turaren Humra na Laila,aikinta ya jima a Hannuna ban hada mata ba,Girki ma na kasa yi.
Kunin tsamiya kawai na Dama nayi mana yam ball,Dakyar na iya yin wanka na sauka wata doguwar riga ta Roba mai ruwan kasa kunin kawai na sha na kasa cin komai haka kawai nake jin bakina ba Dadi da yanayin gabadaya sai na kwashi yam ball din da Pepe chicken din da tun jiya na yisa yau dumamasa kawai nayi zuwa Shashen Inno,tamin barka da shan ruwa muna taba Hira sama sama.
Ina Shashenta har akayi isha'i sai nayi salla na anan kawai na kwanta saman Dardumanta sai ga Ammi ta shigo ta yi ma Inno sannu da gidana tana kallo na kafin tace"Inno fa'i ta fara barci ne..?
Inno tace"anya..?naganta dai yau duk ba kamar yadda na saba ganinta ba. abinci ma bata wani ci ba.Ke Fa'iza Fa'iza."
Sama sama na jita na mike ina Hamma Naci karo da Ammi da sauri nace"Ammi yaushe kika shigo..?
Ammi tace"Yanzu mana. Daman babanku ne ya yo waya Megidansa Engr din nan Inno shi ya kirasa yace ya shigo kaduna yau kuma yana azumi zai samu abincin shan ruwa ya shigo an juma..?sai nace bari na Duba Fa'iza nagani"
Inno tace"To ke Fa'iza kin ji babban bako ne wajem babanki in zaki iya tashi ki sama masa wani abun"
Daman tuni na mike jin wanda ke tafe Engr fa mai girma ne a wajen Abba da su Ammi duk da yanayin jikina,Ammi ta kalleni tana fadin"Naga kin sha wahalan azunin nan Fa'i in bazaki iya ba bari na saka su Hafsah"
Da sauri nace"laa zan iya fa Ammi. gajiyan azumi ne,kawai zai sakeni in na kwanta"
Sai ta jinjina kai tare muka fita da ita,ina tambayanta me zan dafa masa sai tace nayi mai sauki suna tafe yanzu kila shi da Abba ko kuma shi Abba ya rigasa zuwa.
jin haka yasa sai na bar masa sauran kunin Tsamiyar da na Dama da Ragowar yam ball,akwai nama sai na yi masa Ferfesun naman,sai jallop din shikafa colour da kayan lambu ban ko gama ba Abba ya dawo naji yana fad'ama Ammi a falo Engr na hanya zai kariso yanzu sai nayi hanzarin karisawa na had'a komai zuwa falon Abba yana ta sakamin albarka.
Falon Ammi na koma wajen su Hafsatu suna ta aikin makaranta suna Hira sai na koma na lafe kan kujera muna zaune da yake falon Ammi na ta wajen Haraban parking space ne. sai muka ji karan shigowar mota Nana Khadija,ta mike ta Daga labulen Window ina daga kwancen nima sai da na mike na leka kamar an tadani Tsaye wata bakar BMW,ta shigo cikin parking space din gidan Abba.
An dad'e kafin Abba ya fito daga cikin gida ya bude kofar baya kafa ce ta fara fitowa Fara cikin Takalmi baki rufaffe na fatar Damisa,kafin kansa ya fito gabadaya ni ban ga fuskarsa ba. saboda Abba ya karesa naga dai dogo ne har yafi Abba Tsayi sannan sanye yake da Suit masu ruwan toka.
Baya nayi na koma inda na tashi. ina jin Nana Khadija na fadin"Engr ne fa megidan Abba."
Sunan kawai yau da Nana Khadija ta ambata sai da gabana ya fadi ras!
Abunda bai taba faruwa dani ba. tunda nasan Abba nake jin sunan Engr a bakin su, amnh yau kawai sai naji sunansa ya tafi da Faduwar gaba na.
*Janafty*
*KNKB3010*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*