Sashe 51
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*Janafty*
*KNKB3017*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Dole akwai wasu kayan da za'a bar su a gidana na kaduna,shiyasa Ammi da rakiyar su Nana khadija suka kara komawa suka kai tunda akwai key din gidan a hannun su Ammi.
Kaya kad'an suka ragemin wad'anda zan sassaka in mukaje chan sai turaruka da kayan kwalliya sai kayan gumbar mata na tsimi da Saiwar kazan da na siya wajen Surayya Halin yau,ta kuma yi min alherin turrukan wutan ta masu kyau da kamshi,Sannan har da garin daka na sha madara ko nono.
Gaskiya Surayya ta na da kirki da iya mu'amala sosai na ji dad'in huld'a da ita,kayan ta kuma masu Inganci ne.
Kazan saiwar nan ina fada muku duniya ce.
Tun zuwan nan da Engr ya yi bai sake dawowa ba. aiki ya yi masa yawa yana Edo sai dai mu yi waya ni da shi duk tsaren tsaren ta waya muke yi.
Ranar alhamis ya kama tafiyarmu Abuja tunda yaso mu fara ta chan Benue din ne ammh sai Sweetheart tace tare zamu tafi saboda haka mu fara sauka ta nan sai a wuce gabadaya.
Ni kuma ranar Talata da Safe naje nayi gyaran kai Steaming akayi min tunda ban saka mai ba.
Mai kitson su Ammi tazo ta yarfamin shi 2step kanana masu kyau,Ranar laraba kuma nayi kunshi Baki da Ja,a baya ina Dauka kunshi bai dace dani ba tunda ina baka ammh sai ga shi an yi min kuma ya fito ras har ya fi ma na Bikin Yaya Abdul'ahad kyau da fitowa ko don yanzu na kara haske ne sannan Fatata ta Murje tayi kyau. kamar bani bace Fa'iza nan ba sannan kuma nayi Dilka da Halawa,sai yanzu na kara yarda da mganar Hausawa da sukace in kana da kyau to ka kara da wanka to in baka da kyau in ka kara da wanka sai kayi kyau din.
Engr sai min santi yake yi,yana jadaddamin ayi min zanen kunshi mai kyau in ya gani zai ba da tukwaici,shi a chan Benue zamu hadu tunda shi yana Edo Bazamu had'u da shi a Abuja ba Motoci kuma daga ma'aikan su Abba aka bamu manyan motocin su mai cin mutane sha takwas guda daya,Tare da Direban su shi zai kaimu har Abuja.
Naso naje karofi nayi ma su Goggo sallama ammh ban samu dama ba, sai dai mun yi mgana ta waya kuma nasan Daga baya in nace Engr ya kaini bazai ki kaini ba.
Tun ana gobe tafiyar masu harama suka zo,har da Hajiyan Dala tunda ta kwallafa rai sai tazo,Su hafsatu suna ta bakin rai bazasu samu zuwa ba. Yaya Mariya nayi musu dariya har ga Allah na cire rai da zuwan Anum tunda ban ji Anty Fadila tace min komai ba,Sai dare ta iso Lokacin an gamin min lalli har na cire nayi sallah ashe jirgin yammah suka shigo abun mamaki sai gata da Anum,sai D'iyarta Falaq sa'an Anum din sauran suna gida saboda makaranta.
Sai gani ga Anum baki har kunne muka Rumgume juna tana Dariya tace"Umma.."
Irin cikin mamakin nan nima sai na Dago kanta ina kare ma girmanta kallo yarinya ta kusa ma kereni a Tsawo Cikin Dariyan jin dadin ganinta Tsab cikin kamala na ja kumatunta ina fadin"Anum d'in Umma"
Hannayena ta kama ta kallo sai kuma ta kara kallona kafin tace"Umma kin yi kyau kamar ba ke"
Sai na kara Rumgumota ina jin wani farinciki na ratsani ba wamda ya nemi takura mana muka shige daki ina ta faman tambayanta ya sauran yan'uwanta ina su Mama da Antyn su..?
Tace min duk suna Lafiya Anty ma ta bada sako ta kawomin yana cikin akwatin Anty Fadila Allah Sarki daman tace min zan ga sako,bazan mata da alherinta ba taso zuwa ammh awajen aiki ba'a bata dama ba. har ina mata tsiyan ko megidan ne ya hana cikin Dariya tace"Wlh ya barni maman Amir daga wajen aikin ne. Ai yanzu Honey ya sauya sosai wlh,Karin ma barina da yayi yace in mun had'u na kara roka masa gafaran ki"
Ni ko kai tsaye nace"Bai min komai ba na yafe masa"
To ashe sai da ya kara aiko Anum,Takarda ce karama fara ya bata ta tura cikin sikat dinta rubutun Hausa ne layi biyu yayi aciki.
"Ki yafemin Fa'iza. Daga karshe ina yi miki fatan Alheri da rayuwa mai inganci. fiye da yadda kika samu a zama na tare dake"
"Ishaq sidi karofi"
*KNKB3017*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Dole akwai wasu kayan da za'a bar su a gidana na kaduna,shiyasa Ammi da rakiyar su Nana khadija suka kara komawa suka kai tunda akwai key din gidan a hannun su Ammi.
Kaya kad'an suka ragemin wad'anda zan sassaka in mukaje chan sai turaruka da kayan kwalliya sai kayan gumbar mata na tsimi da Saiwar kazan da na siya wajen Surayya Halin yau,ta kuma yi min alherin turrukan wutan ta masu kyau da kamshi,Sannan har da garin daka na sha madara ko nono.
Gaskiya Surayya ta na da kirki da iya mu'amala sosai na ji dad'in huld'a da ita,kayan ta kuma masu Inganci ne.
Kazan saiwar nan ina fada muku duniya ce.
Tun zuwan nan da Engr ya yi bai sake dawowa ba. aiki ya yi masa yawa yana Edo sai dai mu yi waya ni da shi duk tsaren tsaren ta waya muke yi.
Ranar alhamis ya kama tafiyarmu Abuja tunda yaso mu fara ta chan Benue din ne ammh sai Sweetheart tace tare zamu tafi saboda haka mu fara sauka ta nan sai a wuce gabadaya.
Ni kuma ranar Talata da Safe naje nayi gyaran kai Steaming akayi min tunda ban saka mai ba.
Mai kitson su Ammi tazo ta yarfamin shi 2step kanana masu kyau,Ranar laraba kuma nayi kunshi Baki da Ja,a baya ina Dauka kunshi bai dace dani ba tunda ina baka ammh sai ga shi an yi min kuma ya fito ras har ya fi ma na Bikin Yaya Abdul'ahad kyau da fitowa ko don yanzu na kara haske ne sannan Fatata ta Murje tayi kyau. kamar bani bace Fa'iza nan ba sannan kuma nayi Dilka da Halawa,sai yanzu na kara yarda da mganar Hausawa da sukace in kana da kyau to ka kara da wanka to in baka da kyau in ka kara da wanka sai kayi kyau din.
Engr sai min santi yake yi,yana jadaddamin ayi min zanen kunshi mai kyau in ya gani zai ba da tukwaici,shi a chan Benue zamu hadu tunda shi yana Edo Bazamu had'u da shi a Abuja ba Motoci kuma daga ma'aikan su Abba aka bamu manyan motocin su mai cin mutane sha takwas guda daya,Tare da Direban su shi zai kaimu har Abuja.
Naso naje karofi nayi ma su Goggo sallama ammh ban samu dama ba, sai dai mun yi mgana ta waya kuma nasan Daga baya in nace Engr ya kaini bazai ki kaini ba.
Tun ana gobe tafiyar masu harama suka zo,har da Hajiyan Dala tunda ta kwallafa rai sai tazo,Su hafsatu suna ta bakin rai bazasu samu zuwa ba. Yaya Mariya nayi musu dariya har ga Allah na cire rai da zuwan Anum tunda ban ji Anty Fadila tace min komai ba,Sai dare ta iso Lokacin an gamin min lalli har na cire nayi sallah ashe jirgin yammah suka shigo abun mamaki sai gata da Anum,sai D'iyarta Falaq sa'an Anum din sauran suna gida saboda makaranta.
Sai gani ga Anum baki har kunne muka Rumgume juna tana Dariya tace"Umma.."
Irin cikin mamakin nan nima sai na Dago kanta ina kare ma girmanta kallo yarinya ta kusa ma kereni a Tsawo Cikin Dariyan jin dadin ganinta Tsab cikin kamala na ja kumatunta ina fadin"Anum d'in Umma"
Hannayena ta kama ta kallo sai kuma ta kara kallona kafin tace"Umma kin yi kyau kamar ba ke"
Sai na kara Rumgumota ina jin wani farinciki na ratsani ba wamda ya nemi takura mana muka shige daki ina ta faman tambayanta ya sauran yan'uwanta ina su Mama da Antyn su..?
Tace min duk suna Lafiya Anty ma ta bada sako ta kawomin yana cikin akwatin Anty Fadila Allah Sarki daman tace min zan ga sako,bazan mata da alherinta ba taso zuwa ammh awajen aiki ba'a bata dama ba. har ina mata tsiyan ko megidan ne ya hana cikin Dariya tace"Wlh ya barni maman Amir daga wajen aikin ne. Ai yanzu Honey ya sauya sosai wlh,Karin ma barina da yayi yace in mun had'u na kara roka masa gafaran ki"
Ni ko kai tsaye nace"Bai min komai ba na yafe masa"
To ashe sai da ya kara aiko Anum,Takarda ce karama fara ya bata ta tura cikin sikat dinta rubutun Hausa ne layi biyu yayi aciki.
"Ki yafemin Fa'iza. Daga karshe ina yi miki fatan Alheri da rayuwa mai inganci. fiye da yadda kika samu a zama na tare dake"
"Ishaq sidi karofi"