Sashe 32
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*Janafty*
*KNKB3011*
*Goron Tula*
*Ingantaccen maganine dake saukarda niimar mace sannan dadin dadawa fruit ne ga dadi abaki zakine dashi chakwai sannan bashi da wata illa yadda kikasan fruit haka yake*
*yana da matukar kyau da tasiri ga ma aurata daga mace harna mijin Kuma munada Syrup nasa da akataceshi sannan aka hada da ingantattun magunguna dasuke temakawa ma aurata kwarai don inganta lafiyarsu dakuma maganin matsalarsu ta auratayya yana saukar da niima sosai yana karawa mace dadi fiye dazatanku sai kingwada zak ibada labari insha Allah*
*Sannan akwai zumar kiba*
*Duk macen dake son ta murmure tayi kyau taciko tatada komad'a sosai shaf dinta yafito sosai da sosai to tasha wannan zumar insha Allah zaki gode min*
*Zumar gyara nono*
*Zasu yi kyau suciko ammanfa bawai su tsaya ba😄 zadai suciko suyi kyau sosai insha Allah*
*Zumar hips*
*Indai kinsha zumar nan to hips dinki zai bude zasu yi kyau suciko sosai zaki godemin nina fadamiki insha Allah*
*Note magungunan mu ingantattune basu da side effects kokad'an anyisu da ingantattun*
*magunguna sosai*
*Location Gombe munaturawa ko ina 08030861857*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
ABBA.."
yaji muryan Engr ya kira sunansa cikin taushin murya. ya riga ya yi nisa cikin Tunaninsa yana juyowa yaci karo da Engr gurfane a gabansa ya sadda kai kamar me neman gafara cikin mamaki yace"Engr..!"
Kallonsa yayi kafin ya yi mgana ya cigaba da fadin"Haba ranka ya Dad'e.."
"ABDULBASIT.."
Eh ka kirani da sunana Abdulbasit Abba ni ai surukin ka ne,nema nake a wajen ka y'arka zaka auramin fa"
Yafad'a har yana sosa kai alamun kunya Abba baisan sanda kyattacen mirmishi ya kubce masa ba.
Duk da bai san Engr tun yana matashinsa ba. ammh yasan shi Lokaci mai tsawo shine zai iya ba da Labari da shedar nagartan sa.
Yana kallonsa zuciyarsa na bud'ewa da wani farinciki yana kuma fatan Fa'iza ta karbi tayin Engr.
Mganarsa ne ta katsesa cikin gyara zama yana fadin"Nagode Abba na yi maka alkawarin in sha Allahu bazaka yi nadaman bani amanar Faa'izaa ba.."
Zan rike maka ita amana bisa gaskiya da aldalci"
Abba ya murmusa kafin yace"Na fad'a maka tun farko bani da Hurumin yi ma Fa'iza zabi duk da ina matsayin Uba gareta, bazawara ce Shari'a ta bata Damar yi ma kanta wani zabin a karo na biyu"
Ya fad'a yana dan dakatawa yana nazarin fuskar Engr da tayi wani haske da Haiba,wanda yaga ya karu na yau kada'i.
Maimakon yaga sarewa a tare da shi sai yaga Jarumta da Kwarin gwiwa daman ya sani Engr ba shi da Tsoro ko Fargaba. ko karaya kan abunda ya saka ma gaba.
Cikin irin Taushin lazafinsa yace"Ai nima ban ce ka yi mata Dole a kaina ba. Ina son Fa'iza kuma zan nemi soyayyarta ina fatan ta bani Dama har takai mu ga aure, in kuma hakan bai Faru ba ni musulmi ne na yarda da Allah zan rumgumi kaddara a madadin Allah ne bai yi ba."
Yana mgana Abba najin yana kara Burgesa ko daman yasan shi mutum ne mai hankali da Takwalli yana ma Fa'iza fatan samun Engr a matsayin abokin Rayuwa.
Mikewa Abba ya yi yana Fadin"Shikenan bari naje na saka Maman Nana tayi mata mgana."
Da sauri Engr yace"Allah ya saka da alheri Abba"
Abba ya kara kallonsa yaga ya ma gyara zama ne cikin gyaran murya yace"Ammh nake ga da kaje ka shirya ka dawo ko..?lokacin itama an fad'a mata ta shirya..?
Kai tsaye yace"kirawota kawai kaji ni da zamu gina auran gaskiya ina ruwan mu da wani kyale kyale..?
Ya fad'a yana kara tankwashe kafa sai kawai Abba ya girgiza kai ya fice Daga Falon shashen Ammi ya shiga su Hafsah na Falon suna kallo kowacce da Hijabinta alamun bayan sun idar da sallah ne suka fito gabadayan su suka Duka suka gaishe shi ya amsa yana tambayan su yau ba makaranta ne sukace sai 9am zasu tafi.
Bedroom din Ammi ya shiga tana zaune tana duba wasu kayanta da aka karbo wajen dinki,Abba ya shigo daman tana ta zencen zucci na zuwan Engr sai ta mike ta tare shi tana Fadin"Baban Nana lafiya..?ina Engr din..?Abba ya riko hannunta zuwa bakin gado suka zauna yadda taga ya yi ne sai da gabanta ya fadi daman Ammi akwai rudewa cikin Rudanin ta Dafe kirji tace"Ba dai wani abun ne ya faru wajen aikin naku ba Baban ko Nana..?
Mirmishi ya yi kafin yaace"Kwantar da Hankalinki abun alheri ne zan ce ya faru"
Ammi ta sauke ajiyar zuciya kafin tace"Har na samu salama me ke faruwa ne..?ya tafi ne..?
Abba yace"yana nan..Ina Fa'iza..?
Ta tashi.?
Ammi cikin mamaki tace"Eh yanzu ta bar nan tazo mun gaisa ka sakani a duhu meke faruwa ne Baban Nana. ?
Ganin ta fara rud'ewanta ne yasa ya rike hannayenta yana Fadin''Ki natsu mana..Bafa wani abu ba ne Engr ne jiya da yaga Fa'iza.."
"Eh sai yace Fa'izan ta masa me..?
Ammi ta katseshi cikin Firgici har acikin Idanuwanta.
Yanayinta yasa sai da ya yi Dariya kafin yace"Ba abunda yace ta yi masa sai abu d'aya"
Ammi taji wani ras! fad'a da masu gwammati da yarbawa ai bala'i ne Cikin Kara rudewa tace"Mun shiga uku me yace ta yi masa..?
Abba na kanne Dariyan sa yace"To laifin D'iyarki daya da ta sace mai zuciya"
Kyam Ammi ta tsaya da kifta idanuwan da take yi tana auna mganarsa kafin kwakwalwarta ta hasaso mata zencen Abba ai sai ta ware ido kafin tace"Wai kana nufin Yana son Fa'i?
Sai Abba ya jinjina kai yana Fadin"Haka yace"
Nan ya shiga bata Labarin abunda ya faru Tsakaninsa da Engr a falo yanzu ai Ammi bata jira komai ba ta kwace hannunta cikin na Abba ta mike ta rike Hanci ta Rangada kyakyawan guda,Sai da Abba ya saki baki yana kallonta kafin yace"Aziza me ye haka kuma..?
Juyi tayi a gabansa kafin tace"Bar ni nayi gud'a babban gwaska fa Irin Engr yaga d'iyata yana so..ah ban ga ta zama ba kai Allahu akbar,wani Hanin ga Allah baiwa ne sannan KANA NAKA Allah ya riga ya gama nasa Baban Nana kaji Rabo ko..?
Take fad'a bakinta kamar ya tsage tsaki yaja yana kokarin yi mata bayanin yadda suka yi taki Tsayawa ta Fahimta tunda taji Engr na Falo yana Jiran Fa'iza ta fice tana Fadin"Bari naje na sakata ta kimtsa taje ta same sa"
Yana kiranta ammh bata dawo ba sai dai Fadi take yi"Ina zuwa Baban Nana"
Kai kawai ya Dafe a fili ya furta"Yaushe Aziza zata girma ne..?
Bai ga ranar ba, tunda takai ga jika bata Sauya ba,kila sai cuta mai Tsanani da ba'a fata shi kanshi a hakan yake tsananin kaunarta mace ce tagari son kowani namiji mai kima.
Ammi na shewa ta fito falon su Hafsah ganin yanayin ta yasa Nana Khadija tace"Ammi hala Abba ya biya miki Umra ne..?
Ammi na Dariya tace"A'a Abban ku ai ya gama kaini Umara yanzu fanni na Surukai ne. in da rai da rabo bana ai dani za'a keta Hazon hajji ya'yan nan haihuwa mai Dadi"
Take fada tana Dariya sun san Halinta yasa suka saka Dariya Hafsatu na fadin"Ammi mijin Anty Fadila ko Anty Fatima ne zai biya miki..?
Ta wuce tana fadin"Kash kuna da gajen hakuri ku jira mana Lokaci ya gaya muku"
Murnan da take yi ya isa yasa su san wani abu na faruwa. Abba kuma kin fitowa ya yi saboda ya bama Fa'iza daman sakewa kada ya koma ya takura musu yana suruki guda duk da yar kunya Tsakaninsa da Engr ammh ya Lura daga yau da Safe ya sauya mai matsayi da suna daga baban Nana engr ya koma Abba,baban Fa'iza.
*****
*KNKB3011*
*Goron Tula*
*Ingantaccen maganine dake saukarda niimar mace sannan dadin dadawa fruit ne ga dadi abaki zakine dashi chakwai sannan bashi da wata illa yadda kikasan fruit haka yake*
*yana da matukar kyau da tasiri ga ma aurata daga mace harna mijin Kuma munada Syrup nasa da akataceshi sannan aka hada da ingantattun magunguna dasuke temakawa ma aurata kwarai don inganta lafiyarsu dakuma maganin matsalarsu ta auratayya yana saukar da niima sosai yana karawa mace dadi fiye dazatanku sai kingwada zak ibada labari insha Allah*
*Sannan akwai zumar kiba*
*Duk macen dake son ta murmure tayi kyau taciko tatada komad'a sosai shaf dinta yafito sosai da sosai to tasha wannan zumar insha Allah zaki gode min*
*Zumar gyara nono*
*Zasu yi kyau suciko ammanfa bawai su tsaya ba😄 zadai suciko suyi kyau sosai insha Allah*
*Zumar hips*
*Indai kinsha zumar nan to hips dinki zai bude zasu yi kyau suciko sosai zaki godemin nina fadamiki insha Allah*
*Note magungunan mu ingantattune basu da side effects kokad'an anyisu da ingantattun*
*magunguna sosai*
*Location Gombe munaturawa ko ina 08030861857*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
ABBA.."
yaji muryan Engr ya kira sunansa cikin taushin murya. ya riga ya yi nisa cikin Tunaninsa yana juyowa yaci karo da Engr gurfane a gabansa ya sadda kai kamar me neman gafara cikin mamaki yace"Engr..!"
Kallonsa yayi kafin ya yi mgana ya cigaba da fadin"Haba ranka ya Dad'e.."
"ABDULBASIT.."
Eh ka kirani da sunana Abdulbasit Abba ni ai surukin ka ne,nema nake a wajen ka y'arka zaka auramin fa"
Yafad'a har yana sosa kai alamun kunya Abba baisan sanda kyattacen mirmishi ya kubce masa ba.
Duk da bai san Engr tun yana matashinsa ba. ammh yasan shi Lokaci mai tsawo shine zai iya ba da Labari da shedar nagartan sa.
Yana kallonsa zuciyarsa na bud'ewa da wani farinciki yana kuma fatan Fa'iza ta karbi tayin Engr.
Mganarsa ne ta katsesa cikin gyara zama yana fadin"Nagode Abba na yi maka alkawarin in sha Allahu bazaka yi nadaman bani amanar Faa'izaa ba.."
Zan rike maka ita amana bisa gaskiya da aldalci"
Abba ya murmusa kafin yace"Na fad'a maka tun farko bani da Hurumin yi ma Fa'iza zabi duk da ina matsayin Uba gareta, bazawara ce Shari'a ta bata Damar yi ma kanta wani zabin a karo na biyu"
Ya fad'a yana dan dakatawa yana nazarin fuskar Engr da tayi wani haske da Haiba,wanda yaga ya karu na yau kada'i.
Maimakon yaga sarewa a tare da shi sai yaga Jarumta da Kwarin gwiwa daman ya sani Engr ba shi da Tsoro ko Fargaba. ko karaya kan abunda ya saka ma gaba.
Cikin irin Taushin lazafinsa yace"Ai nima ban ce ka yi mata Dole a kaina ba. Ina son Fa'iza kuma zan nemi soyayyarta ina fatan ta bani Dama har takai mu ga aure, in kuma hakan bai Faru ba ni musulmi ne na yarda da Allah zan rumgumi kaddara a madadin Allah ne bai yi ba."
Yana mgana Abba najin yana kara Burgesa ko daman yasan shi mutum ne mai hankali da Takwalli yana ma Fa'iza fatan samun Engr a matsayin abokin Rayuwa.
Mikewa Abba ya yi yana Fadin"Shikenan bari naje na saka Maman Nana tayi mata mgana."
Da sauri Engr yace"Allah ya saka da alheri Abba"
Abba ya kara kallonsa yaga ya ma gyara zama ne cikin gyaran murya yace"Ammh nake ga da kaje ka shirya ka dawo ko..?lokacin itama an fad'a mata ta shirya..?
Kai tsaye yace"kirawota kawai kaji ni da zamu gina auran gaskiya ina ruwan mu da wani kyale kyale..?
Ya fad'a yana kara tankwashe kafa sai kawai Abba ya girgiza kai ya fice Daga Falon shashen Ammi ya shiga su Hafsah na Falon suna kallo kowacce da Hijabinta alamun bayan sun idar da sallah ne suka fito gabadayan su suka Duka suka gaishe shi ya amsa yana tambayan su yau ba makaranta ne sukace sai 9am zasu tafi.
Bedroom din Ammi ya shiga tana zaune tana duba wasu kayanta da aka karbo wajen dinki,Abba ya shigo daman tana ta zencen zucci na zuwan Engr sai ta mike ta tare shi tana Fadin"Baban Nana lafiya..?ina Engr din..?Abba ya riko hannunta zuwa bakin gado suka zauna yadda taga ya yi ne sai da gabanta ya fadi daman Ammi akwai rudewa cikin Rudanin ta Dafe kirji tace"Ba dai wani abun ne ya faru wajen aikin naku ba Baban ko Nana..?
Mirmishi ya yi kafin yaace"Kwantar da Hankalinki abun alheri ne zan ce ya faru"
Ammi ta sauke ajiyar zuciya kafin tace"Har na samu salama me ke faruwa ne..?ya tafi ne..?
Abba yace"yana nan..Ina Fa'iza..?
Ta tashi.?
Ammi cikin mamaki tace"Eh yanzu ta bar nan tazo mun gaisa ka sakani a duhu meke faruwa ne Baban Nana. ?
Ganin ta fara rud'ewanta ne yasa ya rike hannayenta yana Fadin''Ki natsu mana..Bafa wani abu ba ne Engr ne jiya da yaga Fa'iza.."
"Eh sai yace Fa'izan ta masa me..?
Ammi ta katseshi cikin Firgici har acikin Idanuwanta.
Yanayinta yasa sai da ya yi Dariya kafin yace"Ba abunda yace ta yi masa sai abu d'aya"
Ammi taji wani ras! fad'a da masu gwammati da yarbawa ai bala'i ne Cikin Kara rudewa tace"Mun shiga uku me yace ta yi masa..?
Abba na kanne Dariyan sa yace"To laifin D'iyarki daya da ta sace mai zuciya"
Kyam Ammi ta tsaya da kifta idanuwan da take yi tana auna mganarsa kafin kwakwalwarta ta hasaso mata zencen Abba ai sai ta ware ido kafin tace"Wai kana nufin Yana son Fa'i?
Sai Abba ya jinjina kai yana Fadin"Haka yace"
Nan ya shiga bata Labarin abunda ya faru Tsakaninsa da Engr a falo yanzu ai Ammi bata jira komai ba ta kwace hannunta cikin na Abba ta mike ta rike Hanci ta Rangada kyakyawan guda,Sai da Abba ya saki baki yana kallonta kafin yace"Aziza me ye haka kuma..?
Juyi tayi a gabansa kafin tace"Bar ni nayi gud'a babban gwaska fa Irin Engr yaga d'iyata yana so..ah ban ga ta zama ba kai Allahu akbar,wani Hanin ga Allah baiwa ne sannan KANA NAKA Allah ya riga ya gama nasa Baban Nana kaji Rabo ko..?
Take fad'a bakinta kamar ya tsage tsaki yaja yana kokarin yi mata bayanin yadda suka yi taki Tsayawa ta Fahimta tunda taji Engr na Falo yana Jiran Fa'iza ta fice tana Fadin"Bari naje na sakata ta kimtsa taje ta same sa"
Yana kiranta ammh bata dawo ba sai dai Fadi take yi"Ina zuwa Baban Nana"
Kai kawai ya Dafe a fili ya furta"Yaushe Aziza zata girma ne..?
Bai ga ranar ba, tunda takai ga jika bata Sauya ba,kila sai cuta mai Tsanani da ba'a fata shi kanshi a hakan yake tsananin kaunarta mace ce tagari son kowani namiji mai kima.
Ammi na shewa ta fito falon su Hafsah ganin yanayin ta yasa Nana Khadija tace"Ammi hala Abba ya biya miki Umra ne..?
Ammi na Dariya tace"A'a Abban ku ai ya gama kaini Umara yanzu fanni na Surukai ne. in da rai da rabo bana ai dani za'a keta Hazon hajji ya'yan nan haihuwa mai Dadi"
Take fada tana Dariya sun san Halinta yasa suka saka Dariya Hafsatu na fadin"Ammi mijin Anty Fadila ko Anty Fatima ne zai biya miki..?
Ta wuce tana fadin"Kash kuna da gajen hakuri ku jira mana Lokaci ya gaya muku"
Murnan da take yi ya isa yasa su san wani abu na faruwa. Abba kuma kin fitowa ya yi saboda ya bama Fa'iza daman sakewa kada ya koma ya takura musu yana suruki guda duk da yar kunya Tsakaninsa da Engr ammh ya Lura daga yau da Safe ya sauya mai matsayi da suna daga baban Nana engr ya koma Abba,baban Fa'iza.
*****