Sashe 59
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Riga da wando na saka Baki da Fari sai na Dora wata riga mai zif ta gaba kamar aftar dreess na yane kaina da mayafi fari,sai na saka takalmi mai tsini yana da igiya jaka bata Dameni ba,bana Daukanta Engr kuma ya saka Farar shadda harda babban riga daman yazo da su ina ta mamaki ma na daga bai saka ba har muka dawo.
Ashe ya ijiyesu saboda zai je ganin ya'yansa kada su gansa da kananun kaya su ga Uban banza"
Muna Taxi yake fad'amin haka ina Dariya duka Tsaraban na kwaso,hatta su Falaq din nayi musu nasu Tsaraban. Hannuna na cikin nasa yana murzawa muna Hira sama sama.
In ka sanni a baya a yanzu akace maka ni ce sai ka kara juyowa ka kalleni Dakyau kafin ka iya ganeni na sauya na zama burtuka,nayi kumatu nayi Fari kamar ina Shafa mai kirjina da mazaunena sun kara cika na zama mai kyau dani kamar a sace ni a gudu ni kaina nasan Engr ya zama wani Bangarena irin madaran soyayya da kaunar da yake bani Dole ma na Sauya gabadaya. sannan ya Bud'emin ido irin budewar da a baya ban san shi ba ya zagaya dani kasashen da ko a mafarki ban taba tunanin takawa ba.
Wannan duka yana cikin ikon Allah kada ka raina mutum domin wata Halitta da Allah ya yi masa saboda shi ya hallicesa kuma shi kad'ai yasan baiwar da yayi masa.
kamar yadda Lokaci daya ya Daukaka Fa'iza baka,mummuna,mai fama da raunin ji, mara gata wacce bata kai namiji mai kyau ya sota ba.
Sai ga shi yanzu ba abunda Allah bai mallaka mata ba. Sai dai godiya da Hamdala.
*Janafty*
*KNKB3019*
IN KUN JI KIRA SAMU NE! JAMA’A NA CE KUNA DA LABARIN HAJIYA FATIMA MAI KAYAN MATA NA ASALIN MUTAN SOKOTO, IN BA KU DA SHI NA CE KU HANZARTA NEMANTA DOMIN FITO DA MARTABARKI TA ‘YA MACE. HAJIYA FATIMA TA YI FICE WAJEN KAWO ZAFAFAN KAYAN MATA MASU TADA TSOHUWAR SOYAYYA, BA IYA NAN BA TANA BA DA HA’DIN DA DUK KIKA YI AMFANI DA SHI, BA KISHIYA BA ‘KARYAR MACE MIJINKI YA JI DADINTA SAMA DA KE, HAJIYA FATIMA NA DA GUMBAR UKU BALA’I, GUMBAR MATSI, GUMBA MAI RAWANI, GUMBAR UBAN BUDURWA, IN DAI MATSI NE DA NIIMA KE KARE ZANCEN, DUK MACCEN DA MIJINTA BAI TA’BA MATA KUKA BA TA ZO TA GWADA KAYAN HAJIYA FATIMA SAI TA RUFE BAKI NAI GUDUN MAKWABTA SU JI YO SU.
MACEN DA KA FAMA DA ZUBEWAR NONO KO KANANAN NONO TA ZO TA GWADA MAGANIN HAJIYA FATIMA A KWANA HUDU KACAL ZAKI FARA GANIN SAUYI.
MACEN DA KA FAMA DA RASHIN KIBA BABU HIPS BA NONO, BA MAZAUNAI TA ZO TA GWADA MAGANINMU DA IZININ ALLAH TA QARE DA WAGGA MATSALA
AKWAI MAGANIN SANYI SADIDAN WANDA DUK KIKA JARABA SHI SAI KE BASUWA TUKWICI SABODA INGANCINSA, DUK WANI DATTIN DA KE MARARKI HAKA ZA KI GA YANA FITA GUDA-GUDA
AKWAI BA’KAR ZUWA WADDA KA BA’KIN AIKI KAN ‘DA NAMIJI DUK KISSHATA KE GAMA DA TIJARAR ‘DA NAMIJI.
AKWAI HATSABIBIYAR MALLAKA, WANGA SET NA NA MANYAN MATA, GUMBA,TSUMI,ZUMA DA GARI NE NA MALLAKA BAN DA MAI KISHIYA.
KU NA IYA TUNTU’BATA TA 08167888934, DON ALLAH IN BA SHIRYA SIYE KIKA YI BA KAR KI MIN MAGANA. MUNA GARIN SOKOTO MUNA AIKE KO INA CIKIN AMINCIN ALLAH
Ashe ya ijiyesu saboda zai je ganin ya'yansa kada su gansa da kananun kaya su ga Uban banza"
Muna Taxi yake fad'amin haka ina Dariya duka Tsaraban na kwaso,hatta su Falaq din nayi musu nasu Tsaraban. Hannuna na cikin nasa yana murzawa muna Hira sama sama.
In ka sanni a baya a yanzu akace maka ni ce sai ka kara juyowa ka kalleni Dakyau kafin ka iya ganeni na sauya na zama burtuka,nayi kumatu nayi Fari kamar ina Shafa mai kirjina da mazaunena sun kara cika na zama mai kyau dani kamar a sace ni a gudu ni kaina nasan Engr ya zama wani Bangarena irin madaran soyayya da kaunar da yake bani Dole ma na Sauya gabadaya. sannan ya Bud'emin ido irin budewar da a baya ban san shi ba ya zagaya dani kasashen da ko a mafarki ban taba tunanin takawa ba.
Wannan duka yana cikin ikon Allah kada ka raina mutum domin wata Halitta da Allah ya yi masa saboda shi ya hallicesa kuma shi kad'ai yasan baiwar da yayi masa.
kamar yadda Lokaci daya ya Daukaka Fa'iza baka,mummuna,mai fama da raunin ji, mara gata wacce bata kai namiji mai kyau ya sota ba.
Sai ga shi yanzu ba abunda Allah bai mallaka mata ba. Sai dai godiya da Hamdala.
*Janafty*
*KNKB3019*
IN KUN JI KIRA SAMU NE! JAMA’A NA CE KUNA DA LABARIN HAJIYA FATIMA MAI KAYAN MATA NA ASALIN MUTAN SOKOTO, IN BA KU DA SHI NA CE KU HANZARTA NEMANTA DOMIN FITO DA MARTABARKI TA ‘YA MACE. HAJIYA FATIMA TA YI FICE WAJEN KAWO ZAFAFAN KAYAN MATA MASU TADA TSOHUWAR SOYAYYA, BA IYA NAN BA TANA BA DA HA’DIN DA DUK KIKA YI AMFANI DA SHI, BA KISHIYA BA ‘KARYAR MACE MIJINKI YA JI DADINTA SAMA DA KE, HAJIYA FATIMA NA DA GUMBAR UKU BALA’I, GUMBAR MATSI, GUMBA MAI RAWANI, GUMBAR UBAN BUDURWA, IN DAI MATSI NE DA NIIMA KE KARE ZANCEN, DUK MACCEN DA MIJINTA BAI TA’BA MATA KUKA BA TA ZO TA GWADA KAYAN HAJIYA FATIMA SAI TA RUFE BAKI NAI GUDUN MAKWABTA SU JI YO SU.
MACEN DA KA FAMA DA ZUBEWAR NONO KO KANANAN NONO TA ZO TA GWADA MAGANIN HAJIYA FATIMA A KWANA HUDU KACAL ZAKI FARA GANIN SAUYI.
MACEN DA KA FAMA DA RASHIN KIBA BABU HIPS BA NONO, BA MAZAUNAI TA ZO TA GWADA MAGANINMU DA IZININ ALLAH TA QARE DA WAGGA MATSALA
AKWAI MAGANIN SANYI SADIDAN WANDA DUK KIKA JARABA SHI SAI KE BASUWA TUKWICI SABODA INGANCINSA, DUK WANI DATTIN DA KE MARARKI HAKA ZA KI GA YANA FITA GUDA-GUDA
AKWAI BA’KAR ZUWA WADDA KA BA’KIN AIKI KAN ‘DA NAMIJI DUK KISSHATA KE GAMA DA TIJARAR ‘DA NAMIJI.
AKWAI HATSABIBIYAR MALLAKA, WANGA SET NA NA MANYAN MATA, GUMBA,TSUMI,ZUMA DA GARI NE NA MALLAKA BAN DA MAI KISHIYA.
KU NA IYA TUNTU’BATA TA 08167888934, DON ALLAH IN BA SHIRYA SIYE KIKA YI BA KAR KI MIN MAGANA. MUNA GARIN SOKOTO MUNA AIKE KO INA CIKIN AMINCIN ALLAH