Sashe 16
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Ranar litini da Safe mukayi mgana da Abba zai je Abuja suna da Seminar,kwata kwata Abba bai Fad'amin niyyarsa ta zuwa Lagos ba ashe haka ya kudurta a ransa,sun je sun yi seminar na kwana Hudu ma'aikatansu uku kaduna,Edo,da Warri suka hadu a wajen,Tattaunawa ta musamman kan bunkasa mai a Nageria,Engr bai zo ba yana London shiyasa ranar da suka gama Seminar din Washegari jirgin Safe yabi zuwa Lagos yana sauka a Tashar Saukan Jirage na Murtala muhammad ya samu Taxi har Headquater tattara Haraji na reshen jahar Lagos.
Yana zuwa sunan Ishaq kadai ya Fad'a aka masa jagora har Office dinsa misalin karfe 11am na Safiyar Ranar jumma'a. Ishaq sai dai kawai yaga Abba cikin Shigar Suit bakake ya shigo office dinsa.
Cikin Rawan jiki ya mike yana rawan bakin Fadin"Abba.."
Abba bai damu ba shi da kansa ya samar ma kansa wajen zama Ishaq ya kasa zama Jikinsa ya fara rawa sai zufa Duk da sanyi A.c din dake Office d'in ya san mganar data kawo Abba. shi kuma Rabuwa da Fa'iza daidai yake da Lalacewar rayuwarsa gashi nan yanzu ko cikakken abinci baya ci,Badariya ta gama Hutunta ta koma kano,Zainab bata zaman gidan koma tana nan ba iya girki tayi ba Sai dai fa ya rika siya,me renon ne ma kan yi ma yara abinci da daddare in sun dawo makaranta shi kuma bazai iya cin abincinta ba,Kudinsu duk a Restaurant yake karewa wajen siyan abinci.
Sanda ya dawo din nan dakyar ya Lallashi su Anum da karyan Umman su zata dawo in ta gama karatun data fara,rigima suka yi masa sosai sai da yakai su gidan Anty Fadila suka yi weekend yace ta lallashesu sannan suka Daina rigima Allah ya taimakesa makaranta ya Dauke musu Hankali da kiran Umma,ammh Tabbas yasan Fa'iza ce ginshikinsa yau in da ta nan da da shi da yaransa basu taggyara ba.
Abba ya gaji da ganin Ishaq a tsaye sai ya karkace ya dauko karamar Jakar Briefcase dinsa ya zaro wata Farar Takarda, da Biro ya Sauke a gaban Ishaq Lokaci daya yana Fadin"Ka zauna mana"
Ya fada yana nuna masa wajen zama Jiki ba kwari ya koma ya zauna a Dofane,Zufa har tana gangaro masa ta saman Goshinsa Abba ya Daure Fuska ya gyara zaman Tie dinsa cikin kaushin murya ya tura ma Ishaq Takardan zuwa gabansa yana Fadin"Ka da ka batamin Lokaci ina kan Hanya ne"
Ishaq yaji kamar zuciyarsa zata bar Jikinsa Cikin rawan jiki yace"Abba.."
Hannu Abba ya Dagamai murya a kausashe kafin yace"In har ka yi abunda nake so shine kake da Hurumin kirana Abba"
Daga haka ya koma ya Hade ransa kamar bai taba Dariya ba Ishaq ya Kallesa Yaga ba wajen da zai yi wargi sai yaja Takardan ya Dauki Biron Jikinsa na rawa da Hannunsa ya kasa Rubutawa ya sake Dagowa yana kallon Abba kafin yace"Abba Baba ya ce min duk ranar da na saki Fa'iza bai yafemin ba.."
Abba ya daga murya a Kausashe yace"Zai yafe maka mana aure ai rai garesa ya mutu ne, Kuma kada ka manta a jingine auran yake karisa ballasa kawai zakayi"
Ishaq ya bude baki zai yi mgana Abba ya Dagamasa hannu yana fadin"Zaka rubuta ne ko sai kaji sammanci..?
Yadda Abba yayi ne yasa Ishaq yasan bai da zabi.
Sai ya sunkuyar da kansa kasa ya Fara Rubutu zufan goshin sa na Diga Bisa Farar Takardan gabansa.
*Janafty*
*KNKB3006*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Yana zuwa sunan Ishaq kadai ya Fad'a aka masa jagora har Office dinsa misalin karfe 11am na Safiyar Ranar jumma'a. Ishaq sai dai kawai yaga Abba cikin Shigar Suit bakake ya shigo office dinsa.
Cikin Rawan jiki ya mike yana rawan bakin Fadin"Abba.."
Abba bai damu ba shi da kansa ya samar ma kansa wajen zama Ishaq ya kasa zama Jikinsa ya fara rawa sai zufa Duk da sanyi A.c din dake Office d'in ya san mganar data kawo Abba. shi kuma Rabuwa da Fa'iza daidai yake da Lalacewar rayuwarsa gashi nan yanzu ko cikakken abinci baya ci,Badariya ta gama Hutunta ta koma kano,Zainab bata zaman gidan koma tana nan ba iya girki tayi ba Sai dai fa ya rika siya,me renon ne ma kan yi ma yara abinci da daddare in sun dawo makaranta shi kuma bazai iya cin abincinta ba,Kudinsu duk a Restaurant yake karewa wajen siyan abinci.
Sanda ya dawo din nan dakyar ya Lallashi su Anum da karyan Umman su zata dawo in ta gama karatun data fara,rigima suka yi masa sosai sai da yakai su gidan Anty Fadila suka yi weekend yace ta lallashesu sannan suka Daina rigima Allah ya taimakesa makaranta ya Dauke musu Hankali da kiran Umma,ammh Tabbas yasan Fa'iza ce ginshikinsa yau in da ta nan da da shi da yaransa basu taggyara ba.
Abba ya gaji da ganin Ishaq a tsaye sai ya karkace ya dauko karamar Jakar Briefcase dinsa ya zaro wata Farar Takarda, da Biro ya Sauke a gaban Ishaq Lokaci daya yana Fadin"Ka zauna mana"
Ya fada yana nuna masa wajen zama Jiki ba kwari ya koma ya zauna a Dofane,Zufa har tana gangaro masa ta saman Goshinsa Abba ya Daure Fuska ya gyara zaman Tie dinsa cikin kaushin murya ya tura ma Ishaq Takardan zuwa gabansa yana Fadin"Ka da ka batamin Lokaci ina kan Hanya ne"
Ishaq yaji kamar zuciyarsa zata bar Jikinsa Cikin rawan jiki yace"Abba.."
Hannu Abba ya Dagamai murya a kausashe kafin yace"In har ka yi abunda nake so shine kake da Hurumin kirana Abba"
Daga haka ya koma ya Hade ransa kamar bai taba Dariya ba Ishaq ya Kallesa Yaga ba wajen da zai yi wargi sai yaja Takardan ya Dauki Biron Jikinsa na rawa da Hannunsa ya kasa Rubutawa ya sake Dagowa yana kallon Abba kafin yace"Abba Baba ya ce min duk ranar da na saki Fa'iza bai yafemin ba.."
Abba ya daga murya a Kausashe yace"Zai yafe maka mana aure ai rai garesa ya mutu ne, Kuma kada ka manta a jingine auran yake karisa ballasa kawai zakayi"
Ishaq ya bude baki zai yi mgana Abba ya Dagamasa hannu yana fadin"Zaka rubuta ne ko sai kaji sammanci..?
Yadda Abba yayi ne yasa Ishaq yasan bai da zabi.
Sai ya sunkuyar da kansa kasa ya Fara Rubutu zufan goshin sa na Diga Bisa Farar Takardan gabansa.
*Janafty*
*KNKB3006*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*