Sashe 25
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Goggo tayi ta fad'an ba kyau abunda nake yi. ni dai na kyaleta har k'arata takai wajen Abba wai haka zan zauna nufina bazan kara aure ba Abba ko yace ta kyaleni yanzu Hurumin su tursasamin nayi aure ba na su ba ne,
Su barni na samu natsuwa Daganan ne Goggo ta shafamin Lafiya ammh Har Baba Ati da Inno da suka zo sai da na kosa su tafi Saboda yadda suka Dameni kamar ina kan su ne.
Ni aure yanzu ko sha'awa baya bani mazan ma sun fita raina kuma nasan har da kudin da na ke kamawa a Hannun yasa suke Kara kaina akaina Tsabar ma renin wayau har da mijin Ma'aikaciyata Zainabu da Farko Godiya yace yazomin kan daukan matansa da nayi ashe ba haka bane. sai naga ya zake abun ma sai ya bani Dariya wai me maza suka maida mata ne..?na lura gabad'aya maza Halinsu daya shiyasa nayi musu kullin Goro na tattara su na ijiye na cigaba da kasuwancina.
Anum ta gama Hutunta a Bauchi,Daga chan Badariya da Mijinta Suka sakata a jirgi suka maidata da kansu,da kuma godiya da farko sun so su turata ita kad'ai ne Ishaq yace kada su fara yi mai wannan ganganci su saki kamar Anum ita kadai a jirgi daga Bauchi zuwa Lagos.
Dole suka shirya tafiya suka kaita,kwana Daya suka yi suka dawo duk da yaso su tsaya su huta mahaifiyarsa ta hana dole dai suka Dawo kuma bai jima ba ya sake wata Tafiyar ya bar Badariya cikin Takura da Tsamgwaman uwar miji da yan'uwanta.
Haka dai rayuwar ta cigaba da gangarawa da dadi ba dadi,Koda yaushe muna waya da Badariya tana Fadin Halin da mahaifiyar yusuf ta sakata aciki ni kuma ina bata baki Shudewar wattani biyu mun yi nisa a Haddamu mun shafe izifi Hamsin da Takwas,sauran mu izifi biyu,Mu uku ne muka fara saukewa ni kadai ce Wacce ta Haura talatin sai wata yar shekara ashirin da takwas,sai namiji iyakarsa da Biyar,sauran suna bayan mu hadda nake yi ta sosai daman ina Saurin Dauke abu a kaina ko malaman suna matukar jinjina ma kokarina,ko Goggo tayi tamin Fad'a kwata kwata bana samun hutu saboda karatun hadda ga aiki,kada hawan jinina ya tashi nace mata ai ba cikin damuwa nake ba ba abunda zai faru da izinin Allah.
Ina dake ma karatun nan ne domin amfanin kaina da kuma al'ummata da ya'yana duk da basa tare dani,sannan na nuna ma duniya nakasa ba kasawa bace,kuma Samun fiffike daya na ilimi ba tawaya bane,ba kuma ina ja da karatun boko ba ne a'a ina so mutane su sani bazai zama tawaya ko Wariya don bakayi boko ba,sannan bazaka zaman abun wulakantawa ba domin baka iya Turanci ba.
Zan nuna ma Mutane cewa shima Haddan Qur'ani ilimi ne kuma mai girma. rashin karatun Boko ba tawaya ba ne ammh rashin ilimin addini shine babban Tawaya da koma baya. domin shine Ilimin Da Annabi yazo mana da shi,shiyasa na Dage kuma ni kaina nasan ina kokari matuka ko don kada na bama yan'uwana da Abba kunya.
A lokacin ne Yaya Abdul'Ahad ya daga zuwa kasar Calfonia karo karatu bai tafi da Raliya ba.Tunda tana da ciki Tsoho sai bayan ta Haihu daga baya sai ta bishi Abba da Ammi suka rakasa har chan sai da aka gama komai sannan suka Dawo kaduna.
Ya tafi ba jimawa ko wata bai rufe ba Raliya ta haihu haihuwar kuma tazo da gaddama C.S akayi mata Sai da ta kusa sati a asibiti sannan aka sallameta kanwar Hajiya Aisha taje ta zauna da ita sannan ga Ammi itama tana Tsaye a kanta shiyasa ma da akace ko zata koma gida ne tace nan zatayi zamanta haka suka yi da mijinta.
A ka shirya suna Sati biyu tsakani Yaro daman yaci sunan Abba wato Usman,kuma abun jin dadi sunan yazo min a daidai na had'a Haddata izifi sittin ni na fara hadawa sai akace na bari sauran su hada mu kai goma sai a yi mana Sauka da karban shahada,Islamiya kuma daman da Sauki Sauki tunda wasu littafan maimaici muke yi shiyasa na shirya zuwa kaduna ga shi daman Hajiya ta sakani gaba kan girkin suna da Turarukan Amarya shiyasa ana gobe suna muka tafi da Yaya mariya da Anty Nasara sai Aminan ya isa da Goggo aiki kuma na bar ma su jummala nace mu rika mgana ta waya.
Ya Asiya ma tazo Badariya kuma sai ranar suna ta iso,gida ya cika da yayyin Raliya ana ta Hidima,Ammi ma tayi taronta a gida walima ta shirya na Usman Abdul'ahad Usman karaye(Walid),ita da Abba soyayyar Abdul'ahad ya shafi walid har su Nana Fatima na fadin suna kishi. suma dukkansu duk sun zo akayi suna Lafiya aka ci aka sha akayi Hotuna,kusan dukkansu sun koma sai ni kadai Ammi tace sai nayi wata zan koma ina Dariya nace daman nazo da niyar nayi musu hutu.
Wajen kwana biyar nayi gidan Raliya Tafiyar Badariya yasa na koma gidan Abba,yayi murna sosai kuma yana son zuwana kawai dai bai taba mgana ba ne,Muka samu Lokaci mai tsawo muna Hira ni da shi na fad,'amasa na had'a Haddata saura karban Shahada kawai sai saka albarka yake yi har mganan Ishaq sai da mukayi yana Fadamin duk bayan kwana biyu sai ya kirasa sun gaisa na Fahimci Abba yana Fad'amin yadda Ishaq yayi Laushi ne kila ko zan koma ne,ni ko baisan komai ya fita raina ba. ganin nima ban bada Fuska ba shiyasa shima bai Takuramin ba.
Tunda naje kaduna shikenan su Abba suka rikeni musamman Ammi daga wata sai ga shi na share wata biyu,ina nace zan tafi sai Ammi tace ban isa ba in nace aiki sai tace ga shi nan ina waya da su komai na tafiya daidai,sai nayi Shuru sannan tunda ga Goggo ban damu ba,nasan zata kula da komai kuma ko aiki ne ya samu in aka kirani sai na kira jummala ko goggo mu yi mgana komai zasu kamallah kudin kuma in a hannu ne Goggo ta karba ta sallame su in kuma ta banki ne Yaya isa nake turamawa ya kai ma Goggo to anan din ma ban zauna ba ina taba Hada Taruruka,har zaria mun je da Ammi siyan kayan hadi'n su kawayenta kaf daman sun sanni ta fanni kayan kamshi zamana kuma a garin sai kowa yace yana so. nan din ma harka samun kudice ta Bud'emin sai godiyar Allah sannan tunda nazo ni nake yin girki Ammi ta sakarmin komai su Hafsah suna zuwa makaranta har weekend wani Lokacin.
Abba kuma na Office in kuma tafiya ta kamasa sai kiga yafi sati baya garin,suna yawan zuwa abuja da Parthercourt,to wannan karon dai naji Ammi na tad'in zasu yi warkshop gabadaya ma'aikansu na warri da porthercourt a nan Kaduna na tsawon wata daya har ma'aikatan su na Edo.
Kuma naji Ammi na ambatan har da Ogan Abba wato Engr shima yana cikin Warkshop din.
*Janafty*
*KNKB3009*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Su barni na samu natsuwa Daganan ne Goggo ta shafamin Lafiya ammh Har Baba Ati da Inno da suka zo sai da na kosa su tafi Saboda yadda suka Dameni kamar ina kan su ne.
Ni aure yanzu ko sha'awa baya bani mazan ma sun fita raina kuma nasan har da kudin da na ke kamawa a Hannun yasa suke Kara kaina akaina Tsabar ma renin wayau har da mijin Ma'aikaciyata Zainabu da Farko Godiya yace yazomin kan daukan matansa da nayi ashe ba haka bane. sai naga ya zake abun ma sai ya bani Dariya wai me maza suka maida mata ne..?na lura gabad'aya maza Halinsu daya shiyasa nayi musu kullin Goro na tattara su na ijiye na cigaba da kasuwancina.
Anum ta gama Hutunta a Bauchi,Daga chan Badariya da Mijinta Suka sakata a jirgi suka maidata da kansu,da kuma godiya da farko sun so su turata ita kad'ai ne Ishaq yace kada su fara yi mai wannan ganganci su saki kamar Anum ita kadai a jirgi daga Bauchi zuwa Lagos.
Dole suka shirya tafiya suka kaita,kwana Daya suka yi suka dawo duk da yaso su tsaya su huta mahaifiyarsa ta hana dole dai suka Dawo kuma bai jima ba ya sake wata Tafiyar ya bar Badariya cikin Takura da Tsamgwaman uwar miji da yan'uwanta.
Haka dai rayuwar ta cigaba da gangarawa da dadi ba dadi,Koda yaushe muna waya da Badariya tana Fadin Halin da mahaifiyar yusuf ta sakata aciki ni kuma ina bata baki Shudewar wattani biyu mun yi nisa a Haddamu mun shafe izifi Hamsin da Takwas,sauran mu izifi biyu,Mu uku ne muka fara saukewa ni kadai ce Wacce ta Haura talatin sai wata yar shekara ashirin da takwas,sai namiji iyakarsa da Biyar,sauran suna bayan mu hadda nake yi ta sosai daman ina Saurin Dauke abu a kaina ko malaman suna matukar jinjina ma kokarina,ko Goggo tayi tamin Fad'a kwata kwata bana samun hutu saboda karatun hadda ga aiki,kada hawan jinina ya tashi nace mata ai ba cikin damuwa nake ba ba abunda zai faru da izinin Allah.
Ina dake ma karatun nan ne domin amfanin kaina da kuma al'ummata da ya'yana duk da basa tare dani,sannan na nuna ma duniya nakasa ba kasawa bace,kuma Samun fiffike daya na ilimi ba tawaya bane,ba kuma ina ja da karatun boko ba ne a'a ina so mutane su sani bazai zama tawaya ko Wariya don bakayi boko ba,sannan bazaka zaman abun wulakantawa ba domin baka iya Turanci ba.
Zan nuna ma Mutane cewa shima Haddan Qur'ani ilimi ne kuma mai girma. rashin karatun Boko ba tawaya ba ne ammh rashin ilimin addini shine babban Tawaya da koma baya. domin shine Ilimin Da Annabi yazo mana da shi,shiyasa na Dage kuma ni kaina nasan ina kokari matuka ko don kada na bama yan'uwana da Abba kunya.
A lokacin ne Yaya Abdul'Ahad ya daga zuwa kasar Calfonia karo karatu bai tafi da Raliya ba.Tunda tana da ciki Tsoho sai bayan ta Haihu daga baya sai ta bishi Abba da Ammi suka rakasa har chan sai da aka gama komai sannan suka Dawo kaduna.
Ya tafi ba jimawa ko wata bai rufe ba Raliya ta haihu haihuwar kuma tazo da gaddama C.S akayi mata Sai da ta kusa sati a asibiti sannan aka sallameta kanwar Hajiya Aisha taje ta zauna da ita sannan ga Ammi itama tana Tsaye a kanta shiyasa ma da akace ko zata koma gida ne tace nan zatayi zamanta haka suka yi da mijinta.
A ka shirya suna Sati biyu tsakani Yaro daman yaci sunan Abba wato Usman,kuma abun jin dadi sunan yazo min a daidai na had'a Haddata izifi sittin ni na fara hadawa sai akace na bari sauran su hada mu kai goma sai a yi mana Sauka da karban shahada,Islamiya kuma daman da Sauki Sauki tunda wasu littafan maimaici muke yi shiyasa na shirya zuwa kaduna ga shi daman Hajiya ta sakani gaba kan girkin suna da Turarukan Amarya shiyasa ana gobe suna muka tafi da Yaya mariya da Anty Nasara sai Aminan ya isa da Goggo aiki kuma na bar ma su jummala nace mu rika mgana ta waya.
Ya Asiya ma tazo Badariya kuma sai ranar suna ta iso,gida ya cika da yayyin Raliya ana ta Hidima,Ammi ma tayi taronta a gida walima ta shirya na Usman Abdul'ahad Usman karaye(Walid),ita da Abba soyayyar Abdul'ahad ya shafi walid har su Nana Fatima na fadin suna kishi. suma dukkansu duk sun zo akayi suna Lafiya aka ci aka sha akayi Hotuna,kusan dukkansu sun koma sai ni kadai Ammi tace sai nayi wata zan koma ina Dariya nace daman nazo da niyar nayi musu hutu.
Wajen kwana biyar nayi gidan Raliya Tafiyar Badariya yasa na koma gidan Abba,yayi murna sosai kuma yana son zuwana kawai dai bai taba mgana ba ne,Muka samu Lokaci mai tsawo muna Hira ni da shi na fad,'amasa na had'a Haddata saura karban Shahada kawai sai saka albarka yake yi har mganan Ishaq sai da mukayi yana Fadamin duk bayan kwana biyu sai ya kirasa sun gaisa na Fahimci Abba yana Fad'amin yadda Ishaq yayi Laushi ne kila ko zan koma ne,ni ko baisan komai ya fita raina ba. ganin nima ban bada Fuska ba shiyasa shima bai Takuramin ba.
Tunda naje kaduna shikenan su Abba suka rikeni musamman Ammi daga wata sai ga shi na share wata biyu,ina nace zan tafi sai Ammi tace ban isa ba in nace aiki sai tace ga shi nan ina waya da su komai na tafiya daidai,sai nayi Shuru sannan tunda ga Goggo ban damu ba,nasan zata kula da komai kuma ko aiki ne ya samu in aka kirani sai na kira jummala ko goggo mu yi mgana komai zasu kamallah kudin kuma in a hannu ne Goggo ta karba ta sallame su in kuma ta banki ne Yaya isa nake turamawa ya kai ma Goggo to anan din ma ban zauna ba ina taba Hada Taruruka,har zaria mun je da Ammi siyan kayan hadi'n su kawayenta kaf daman sun sanni ta fanni kayan kamshi zamana kuma a garin sai kowa yace yana so. nan din ma harka samun kudice ta Bud'emin sai godiyar Allah sannan tunda nazo ni nake yin girki Ammi ta sakarmin komai su Hafsah suna zuwa makaranta har weekend wani Lokacin.
Abba kuma na Office in kuma tafiya ta kamasa sai kiga yafi sati baya garin,suna yawan zuwa abuja da Parthercourt,to wannan karon dai naji Ammi na tad'in zasu yi warkshop gabadaya ma'aikansu na warri da porthercourt a nan Kaduna na tsawon wata daya har ma'aikatan su na Edo.
Kuma naji Ammi na ambatan har da Ogan Abba wato Engr shima yana cikin Warkshop din.
*Janafty*
*KNKB3009*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*