Sashe 55
Kana Naka Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*Janafty*
*KNKB3018*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Sai Dare muka isa garin Edo,gidan Engr na garin karamin gida ne gaskiya.
Saboda Falo d'aya ne sai bedroom guda biyu sai Kitchen haraban gidan ma karami ne bai wuce wajen ajiyan motoci biyu ba.
Sai Dakin megadi sai daga ciki kad'an D'akin waje muhallin da Direba kan kwana in suna gari.
Mun iso da daddare sannan ga gajiya a tare damu tunda tun da muka zo Benue ban yi wani barcin kirki ba,Shi ya sake fita ya siyo mana abincin kayana ma duka shiya shigomin da shi,ni ko sallalolin dake kaina na fara saukewa bayan ya nuna min Tiolet shi kuma da ya fita ina ga ya yi nasa a chan.
Koda ya dawo har na fara barci shi ya tasheni muka ci abinci rabin ma abincin a baki ya bani,muna gama ci na bingire sai barci ko kayan jikina na kasa ragewa shi ya kwashe sauran abincin yakai kitchen ya dawo ina jinsa yana tashina, na bude ido a kasalance ina kallonsa cikin yanayin mganarsa yace"Ki tashi ki yi wanka ko zaki ji dad'in jikin ki"
Luu nayi da ido na zan koma saboda na jini ne gabadaya gabbaina sun saki kamar wacce akayi ma dukan tsiya.
Ganin na sake komawa yasa ya kyaleni ya shiga tiolet din ya yi wanka Saboda baya so ya takuramin.
Nidai bansan yadda akayi ba naji ya gyaramin kwanciya sannan ya yi ta matsamin kafa alamun Tausa naji yana mgana ammh barci yaci idona, bansan me yake fad'i ba ammh dai nasan ya jima ya na min Tausa da ya yi sanadiyar sawa na kara lafewa samman makeken gadonsa ina kara jin Dadin barcina.
Hankalina kwance Allah sarki bawan Allah shima fa a gajiyan yake ammh bai duba kansa ba yafi ji dani tukunnah
Ckin Dare na farka na ganni nannade acikin kirjinsa ba haske acikin Dakin ammh ta window labulen na dagawa Hasken wata daran goma sha Biyar ya haskemin Fuskar sa. ko yana barci Mirmishinsa bai barin Fuskarsa yana Sanye da kayan barci ruwan toka masu Taushi,yana rumgume dani kamar wani zai kwace masa ni sai na shiga wani yanayi yanayin da ban taba sanin akwai sa ba, na miji ya Rungume matarsa su yi barci tunda na auri Ishaq bamu taba kwana waje daya daga farkon Dare har karshe ba. koma wani abu yake bukata yana samun natsuwa zai tsallakeni ya barni wani lokacin ko na koma Daki ko kuma shi ya koma Falo ya kwana ammh sai ga shi bingiren rayuwata ya kawoni inda ban sani ba.
Ina yin motsi ya kara saurin rikoni ya maida kaina saman kirjinsa yana Fadin"Nima nagaji Faa'izaa ki barmu mu yi barci"
Yafad'a cikin wata irin murya ashe yaji motsin tashina,sai kawai na bi Umarninsa na koma na lafe saman kirjinsa ina sauke numfashi nayi barci cikin salama barcin da na jima ban yi kamarsa ba.
Da asuba shi ya jamana jam'i bayan mun idar muka zauna ya yi ta mana addu'an zaman lafiya,bayan nan kuma yace na dauko Qur'ani daman nazo da shi,shima yana da nashi ya fito da shi,shi ya fara jawomin aya daga cikin suratul bakara na dauka sai da na karanta masa shafi biyar sannan ya yi kabbara yace na Dakata yayi min tambayoyi kan abunda ya shafi sallah,alwala da Tsarki ba domin ban iya ba yasan na iya domin cike wani bangaran sunnan ma'aiki.
Muna gamawa shi ya karbi Qur'ani ya ijiye saman Side drower din gadon yana juyowa nayi saurin cewa"Ina kwana"
Mirmishi ya yi min irin mirmishinsa mai narkan da zuciyata.
Kafad'a ya noke min kamar karamin yaro kafin yace"Bana son wannan kalan gaisuwan Tife bana so.
kada mu fara haka da ke"
Cikin kallonsa nace"To wata iri kake so..?
Tsam ya mike ya iso gabana ya saka Hannuwannsa ya Dagoni ya rumgumeni kam na wani Lokaci kafin ya sakeni ya dago kaina ya sumbaci Goshina kafin ya tsaya yana kallona nima ina kallonsa gira ya dagamin kafin yace"Ki rama ma kura aniyarta mana"
Kunya ta kamani na Sadda kaina saman kirjinsa da sauri ya Dagoni yana Fadin"A'ah Faa'iza ni bana son haka sam kunyar me..?ni fa mijin ki me Sirrin ki wanda iyayen ki da yan'uwanki suka damka amanarki a Hannuna ni kuma na karb'a da alkawarin zan iya yi na wajen ganin na rike wannan amanar sai ki bari kunya ta shigo zamantakewar mu ta Cutar dani..?A'ah Faa'izaa..!
Bana so..bana son kunyar nan fa"
Ya fad'a har cikin zuciyarsa sai naji jikina ya yi sanyi na Dago ina kallonsa sai ya lakuci hancina yana Fadin"Nayi miki afuwa na yau ammh daga gobe zaki fara Duty"
Sai na gyada masa kai sake Rumgumeni ya yi ina jin wata natsuwa acikin raina da gangar jikina.
Hijabin da nayi sallah ya ciremin yana Fadin"Jiya kika yi min wayau kika yi barci kika barni ko..?
Ina sunne kaina nace"Nagaji ne"
Shima kai tsayen yace"Nima ai na gajin Faa'izaa sati nawa nayi ina bin Hanya ba kuma tafiyar Jirgi ba"
Sai na kasa mgana Tabbas gaskiya ya fada ya fini gajiya da Sauri nace"To kayi hakuri"
Ina rufe baki ya amsani da fadin"Waya fad'a miki laifi kika yi..?
Sai na rausayar da kaina kafin nace"Nayi laifi mana. muje ka kwanta nayi maka Tausa"
Dariya ya saka lokaci daya yana rike hannuwana ja na yayi muka koma kan gado muka kwanta ya Dora kaina saman kirjinsa yana shafawa kafin yace"Menene na sauri..?
Tausa ai sai kin gaji da yi yanzu dai ki gama Hutawa ni zan kula dake ammh ki sani bashi ne zaki biyani kayana"
Ina mirmishi nace"Kada ka damu Tife zata biya Tosin bashin sa"
Dariya ya saka yana kara rikeni a jikinsa da karfi har sai naji zafi nayi yar kara sai ya sausasauta rikon da yayi min yana Fadin"Ina ji kamar in nayi miki karamin riko zaki iya kubcemin ni kuma bana so nayi rauni wajen rike amanarki Tife na"
Kai tsaye nace"Nasan ai zaka iya.Zaka iya"
Shuru ya yi na wani lokaci ammh bai sakeni ba,har sai na dago kaina ina kalllonsa sai naga shima ni yake kallo maida kaina yayi saman kirjinsa kafin ya kira sunana.
"Faa'izaa..'"
*KNKB3018*
*TASTED & TRUSTED*
*GUDUYO NA TALLATA MUKU INGANTATUN SAIWOWIN MUTANAN CHADI DA AKE DAHUWAR GIMBIYAR KAZAR AMARE, MASU JEGO DA WADDA TAKE SON GYARA KANTA*.
*AN GWADA ANGA INGANCINSA SHIYASA NA KE TALLATA MUKU DA K'ARFIN GUIWATA*.
*ABIN BIRGEWA DA WANNAN SAIWOWINRL ZAKI YI AMFANI DA SU SAMA DA SAU DAYA.*
*AKWAI FULL PACKAGE, AKWAI RABI, TA YADDA KOWA ZAI IYA SIYA*.
*SANNAN BABU BAURI NA TASHIN HANKALI.*
*DA KANKI ZAKI DAFA ABAR KI, KOMAI ANA SAKA WA A CIKI*.
*SHIN KINA DA KANNEN DA ZA'A AURAR, KO KUWA KE CE KIKE SON GYARA KANKI?*.
*KAYANA NATURAL NE DOMIN SAIWOWI NE DA AKE HAKOSU A DAJIKAN CHADI. BAYAN SAUKAR DA GAMSUWA HAR YAQI SUKE YI DA DRYNESS DA KUMA INFECTIONS.*
*AKWAI NA TSUGGUNO DA YAKE HA'DE MACE TA MATSE.*
*AKWAI HADADDUN DAKA NA SHA DA MADARA KO NONO WANDA BABU ALGUS*.
*SANNAN AKWIA GADALIN MATA NA ASALI, WANDA SHA YANZU NE MAGANIN YANZU DA IKON ALLAH*
*DUKKANSU TESTED & TRUSTED NE*.
*TUNTU'BI SURAYYA HALIN YAU*
*08032773332*
*DOMIN KARIN BAYANI, SERIOUS BUYERS ONLY PLEASE*.
*NATION WIDE DELIVERY*
*Pay N500 Regular,Via 0552179550 Jamila Umar gt bank,Vip 1000.*
*09069067488*
Sai Dare muka isa garin Edo,gidan Engr na garin karamin gida ne gaskiya.
Saboda Falo d'aya ne sai bedroom guda biyu sai Kitchen haraban gidan ma karami ne bai wuce wajen ajiyan motoci biyu ba.
Sai Dakin megadi sai daga ciki kad'an D'akin waje muhallin da Direba kan kwana in suna gari.
Mun iso da daddare sannan ga gajiya a tare damu tunda tun da muka zo Benue ban yi wani barcin kirki ba,Shi ya sake fita ya siyo mana abincin kayana ma duka shiya shigomin da shi,ni ko sallalolin dake kaina na fara saukewa bayan ya nuna min Tiolet shi kuma da ya fita ina ga ya yi nasa a chan.
Koda ya dawo har na fara barci shi ya tasheni muka ci abinci rabin ma abincin a baki ya bani,muna gama ci na bingire sai barci ko kayan jikina na kasa ragewa shi ya kwashe sauran abincin yakai kitchen ya dawo ina jinsa yana tashina, na bude ido a kasalance ina kallonsa cikin yanayin mganarsa yace"Ki tashi ki yi wanka ko zaki ji dad'in jikin ki"
Luu nayi da ido na zan koma saboda na jini ne gabadaya gabbaina sun saki kamar wacce akayi ma dukan tsiya.
Ganin na sake komawa yasa ya kyaleni ya shiga tiolet din ya yi wanka Saboda baya so ya takuramin.
Nidai bansan yadda akayi ba naji ya gyaramin kwanciya sannan ya yi ta matsamin kafa alamun Tausa naji yana mgana ammh barci yaci idona, bansan me yake fad'i ba ammh dai nasan ya jima ya na min Tausa da ya yi sanadiyar sawa na kara lafewa samman makeken gadonsa ina kara jin Dadin barcina.
Hankalina kwance Allah sarki bawan Allah shima fa a gajiyan yake ammh bai duba kansa ba yafi ji dani tukunnah
Ckin Dare na farka na ganni nannade acikin kirjinsa ba haske acikin Dakin ammh ta window labulen na dagawa Hasken wata daran goma sha Biyar ya haskemin Fuskar sa. ko yana barci Mirmishinsa bai barin Fuskarsa yana Sanye da kayan barci ruwan toka masu Taushi,yana rumgume dani kamar wani zai kwace masa ni sai na shiga wani yanayi yanayin da ban taba sanin akwai sa ba, na miji ya Rungume matarsa su yi barci tunda na auri Ishaq bamu taba kwana waje daya daga farkon Dare har karshe ba. koma wani abu yake bukata yana samun natsuwa zai tsallakeni ya barni wani lokacin ko na koma Daki ko kuma shi ya koma Falo ya kwana ammh sai ga shi bingiren rayuwata ya kawoni inda ban sani ba.
Ina yin motsi ya kara saurin rikoni ya maida kaina saman kirjinsa yana Fadin"Nima nagaji Faa'izaa ki barmu mu yi barci"
Yafad'a cikin wata irin murya ashe yaji motsin tashina,sai kawai na bi Umarninsa na koma na lafe saman kirjinsa ina sauke numfashi nayi barci cikin salama barcin da na jima ban yi kamarsa ba.
Da asuba shi ya jamana jam'i bayan mun idar muka zauna ya yi ta mana addu'an zaman lafiya,bayan nan kuma yace na dauko Qur'ani daman nazo da shi,shima yana da nashi ya fito da shi,shi ya fara jawomin aya daga cikin suratul bakara na dauka sai da na karanta masa shafi biyar sannan ya yi kabbara yace na Dakata yayi min tambayoyi kan abunda ya shafi sallah,alwala da Tsarki ba domin ban iya ba yasan na iya domin cike wani bangaran sunnan ma'aiki.
Muna gamawa shi ya karbi Qur'ani ya ijiye saman Side drower din gadon yana juyowa nayi saurin cewa"Ina kwana"
Mirmishi ya yi min irin mirmishinsa mai narkan da zuciyata.
Kafad'a ya noke min kamar karamin yaro kafin yace"Bana son wannan kalan gaisuwan Tife bana so.
kada mu fara haka da ke"
Cikin kallonsa nace"To wata iri kake so..?
Tsam ya mike ya iso gabana ya saka Hannuwannsa ya Dagoni ya rumgumeni kam na wani Lokaci kafin ya sakeni ya dago kaina ya sumbaci Goshina kafin ya tsaya yana kallona nima ina kallonsa gira ya dagamin kafin yace"Ki rama ma kura aniyarta mana"
Kunya ta kamani na Sadda kaina saman kirjinsa da sauri ya Dagoni yana Fadin"A'ah Faa'iza ni bana son haka sam kunyar me..?ni fa mijin ki me Sirrin ki wanda iyayen ki da yan'uwanki suka damka amanarki a Hannuna ni kuma na karb'a da alkawarin zan iya yi na wajen ganin na rike wannan amanar sai ki bari kunya ta shigo zamantakewar mu ta Cutar dani..?A'ah Faa'izaa..!
Bana so..bana son kunyar nan fa"
Ya fad'a har cikin zuciyarsa sai naji jikina ya yi sanyi na Dago ina kallonsa sai ya lakuci hancina yana Fadin"Nayi miki afuwa na yau ammh daga gobe zaki fara Duty"
Sai na gyada masa kai sake Rumgumeni ya yi ina jin wata natsuwa acikin raina da gangar jikina.
Hijabin da nayi sallah ya ciremin yana Fadin"Jiya kika yi min wayau kika yi barci kika barni ko..?
Ina sunne kaina nace"Nagaji ne"
Shima kai tsayen yace"Nima ai na gajin Faa'izaa sati nawa nayi ina bin Hanya ba kuma tafiyar Jirgi ba"
Sai na kasa mgana Tabbas gaskiya ya fada ya fini gajiya da Sauri nace"To kayi hakuri"
Ina rufe baki ya amsani da fadin"Waya fad'a miki laifi kika yi..?
Sai na rausayar da kaina kafin nace"Nayi laifi mana. muje ka kwanta nayi maka Tausa"
Dariya ya saka lokaci daya yana rike hannuwana ja na yayi muka koma kan gado muka kwanta ya Dora kaina saman kirjinsa yana shafawa kafin yace"Menene na sauri..?
Tausa ai sai kin gaji da yi yanzu dai ki gama Hutawa ni zan kula dake ammh ki sani bashi ne zaki biyani kayana"
Ina mirmishi nace"Kada ka damu Tife zata biya Tosin bashin sa"
Dariya ya saka yana kara rikeni a jikinsa da karfi har sai naji zafi nayi yar kara sai ya sausasauta rikon da yayi min yana Fadin"Ina ji kamar in nayi miki karamin riko zaki iya kubcemin ni kuma bana so nayi rauni wajen rike amanarki Tife na"
Kai tsaye nace"Nasan ai zaka iya.Zaka iya"
Shuru ya yi na wani lokaci ammh bai sakeni ba,har sai na dago kaina ina kalllonsa sai naga shima ni yake kallo maida kaina yayi saman kirjinsa kafin ya kira sunana.
"Faa'izaa..'"