Sashe 96
In Between The Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wuraren karfe uku ta isa kaduna har kofan gidan Baffa, parking motar yayi tabude ahankali tafito tana murmushi tsabagen murna daidai lokacin Baffa yafito zai tafi masallaci la'asar ganin Ammi yasa yarike baki. "wai wai wai, barka da zuwa, marhaban dasu lale Maman Aneesah" yakaraso wajen yana karban jakan Ammi daga hannun direba daya ciromata daga boot itakuma Ammi tana gyara hijabin jikinta tana murmushi cikeda murna ta mikama direba kudin nashi tace "nagode" tace "Baffa ina yini" cikeda barkwanci Baffa yace "bar gaisuwan nan bari nadawo daga masallaci tukun, ai yar wajen naki nacikin gida sai kinga abubuwan da aketa dafa miki a gidan nan yau ni wlh banmasan sunan wasu abubuwan da ake bani inaci ba" dariya sosai Ammi tayi da maganan Baffa ta kwada sallama. "Assalamu Alaykum mutanen gidan nanan" wani irin ihu Inna da matar Nasani sukayi suka taho da gudu. "oyoyo oyoyo, ga baki ga baki, ga mutanen Abuja sun shigo, ke Aneesah kina ina ga Ammin kinan ta iso" Inna ta kwalama Aneesah kira tana rungume Ammi, dan dariya Ammi tayi tana bubuga bayan Inna tace "sannu, sannu fa da kokari Innan su Khaleel, Maman Walili na ina yarona yake?" tama matar na Sani data karbi handbag dinta tarike tace "Alhamdulillah Maman Aneesah sannu da zuwa" Baffa yace "kunga ni gaisuwan taku ta isheni ungo jakarnan Maman Hamma kaita ciki natafi masallaci" karba Inna tayi Baffa yafita da sauri, Inna tace "kumuje ciki mun tsaya atsakar gida kaman an dasamu" dariya duk sukayi suka daga kafa suka fara tafiya. "Ammi nah!" Aneesah datun dazu tafito daga bayi tana kallon bayan Ammin nata takira Ammin da karfi, chak Ammi ta tsaya jin muryan yarta datayi har cikin ranta kafin ahankali ta juyo, Aneesah tagani daure da zani a kirji duk kumfa awuyanta kana ganinta kasan bamata gama wankan ba tafito, tundagakai har kafa take kallon Ammin kaman mafarki take Ammin tane yau atsaye agabanta hawaye yaciko idanunta sosai, ahankali muryanta narawa sosai tace "Ammi na" wani irin murmushi Ammi tasakan mata kafin ahankali tabude mata hannuwanta alamun tazo dawani irin masifar gudu Aneesah ta taho zatafada jikin Ammin inna ta rikota kar ai aika aika tace "ke bakiganin maman takine wanan tsalle haka dakikayi zaki fada jikinta aisaiki kashemata abin cikinta" dawani irin sauri Aneesa ta kalli cikin Ammin daya fito ta hijabi dan ko kadan bata luradashi dazuba, hawayen daya zubomata ta share tana kallon cikin kafin ahankali takarasa gaban Ammin dake kallonta ahankali hannunta har rawa yake tadaura kan cikin Ammin, wani irin shafa cikin tayi kaman wawuya sanan tadago kai ta kalli Ammi da idanunta dasuka cika da kwalla sosai dayawani irin gangaro tace "Ammi za....zaki haifan min kani ko kanwa Ammi nima inzama inada kanni?" gyadamata kai ahankali Ammi tayi tana kallonta, wani irin fadawa jikinta tayi tafashe da kuka sosai kaman yar yarinya tace "Ammi thank you, inason kannai zaki haifamini nima inada kani ko kanwa thank you Ammi na, am so so so happy yau" tafashe da kuka sosai dan wani irin farin ciki take na ganin mahaifiyarta da kuma na ganin ciki, Ammi bata tabajin kaunar cikin nan ba saiyau dataga Aneesa na wanan kukan murnan akan cikin tanaso ahaifa mata kanni, murmushi tayi tadan share hawayen daya zubo mata tadago Aneesan dake kuka sosai, bakin hijabinta tasa ta share mata hawayen tana kallon fuskanta kafin tadan lakaci hancinta tace "oya kukan ya isa haka daga ganina sai kuka, jeki karasa wankan yimaza saikizo" murmushi Aneesah tayi ta gyadamata kai ahankali tace "kinajin yunwa Ammi namiki girki fa" goshinta Ammi ta sumbata tace "Tom jekiyo wankan kizo kibani, I sauri" ahankali ta duka tama cikin Ammin kiss Inna tace "laaaaa kagamini iskanci tun aciki zaki batamana yara, wuce dalla kiyo wanka" murmushi Aneesah tayi akunyace tawuce bayi da sauri Ammi tabita da kallo tana wani irin murmushi tanajin son yartata aranta kaman ta hadiye ta, hannunta Inna takama tace "muje ciki kihuta bake kadai bace kina bukatan hutu" binta Ammi tayi suka shiga ciki nanfa hira ya barke, agurguje Aneesah tafito daga wankan tawuce dakinta tasa doguwan riga, komai bata tsaya shafawa ba ta tattaro abubuwan datama Ammi tataho dakin Inna dasu nan fa aka bude sabon shafta itadai tana makale da Ammi daga bayama baccinta tayi kanta kan cinyar Ammi, Ammi sai kallonta take ganin yanda fatarta tai kyau tai bulbul, ganin tai bacci yasa takawo ma su Inna zancen gyaran jikinta tace tama wata mata magana da Maman yar aikinta tahadata da ita gobe zatazo daga Abuja yar Chad 🇹🇩 ce, zatama Aneesah gyaran jiki in and out.
Aranan da daddare Hafiz yazo ya gaida Ammi, Ammi ta yaba da hankalin yaron sai anan hankalinta yakara kwantawa, dudda yaso ganin Aneesah hanawa Inna tayi tace "shikuma da Amarya sai in an kawota dakinshi" hakanan yatafi yana kunci danyaso ganinta.
6️⃣8️⃣
_Bonus kumin addu'a dan Allah, Allah yabiyamin bukatuna na alkhairi_
_Asabar_
"Yau antashi dawani irin mahaukacin ruwa a Nigeria gabaki dayanta, daidaikun garine kawai ba'a wanan ruwan saman fa haka naji a sanarwan redio nagarta kaduna, matsalan bukukuwan Augusta kenan ruwan sama ke hana shagali" cewan Inna data shigo baranda da matayen makotan su dasuka shigo da wurwuri dan afara dafe dafen abincin biki tana zuge leman data dauko, Maman Walili ne tace "wai Inna ina Aneesah ne, ina nemanta nabata jakanchan da abokin Likita yakawo yanzun nan yace nabata wai shine kayan dinner dazata saka da daddare" da sauri Inna tace "kai kekam Maman Walili Allah ya yiki da mantuwa, Aneesah na nan makota fa gidan talatu anan take fatin su na amare, kinsan yaran Talatu su Salamatu kawayenta ne, sunama chan banma jin tayi wankaba tukunna dan yar Chadi natare da ita ana mata surace ne" da sauri Maman Walili tace "au, namanta wlh, ban leman nan kiga naje nakai mata" mika mata leman Inna tayi ta karba tabude tareda ficewa daga gidan tana tafiya da sauri, gidan dake kusada nasu ta shiga tana korafi. "Allah natuba wanan ruwan dai yabata mana biki wlh, ruwa tun asuba har yanzu takwas saura bayida ma shirin daukewa" shiga gidan tayi ta hango wasu yan mata kusan su bakwai cikinsu biyune kawai kawayen Aneesah yaran gidan, sauran zugan kawayen su ne suka gayyato dan Aneesah batada kawaye, hangosu yasa Maman Walili takarasa wurin rumfar dasuke girki tana kallan abinda sukeyi pepper meat tace "ahh lallai ango yabada kudi enough wanan da ake pepper meat" duk dariya sukayi daya daga cikinsu tace "wlh angon yayine maman Walili babu mako hakama abokin shi, kome mukece subamu bamasa tayi bamu suke kai tsaye, indai haka likitoci suke zanso nima na chapko wani" dariya duk suka shigayi, Maman Walili tace "nidai ina amaryan?" dariya duk sukayi sukace "tana dakin Maman mu tareda Ammi da wanan matar" cikin Maman Walili tayi tai sallama babu kowa afalon hakan yasa tai corridor da Ammi taci karo dake fitowa tareda maman su kawayen Aneesah tace "Ammi ina Aneesah sako abokin ango yabani nabata" dakin dasuka fito daga ciki Ammi ta nuna mata tace "ninayi gida zanje nadan kwanta kaina naciwo" "assha sannu, nima ganinan zuwa abin nan kawai zan bata sannu, karfa kiyi ciwo ana bikin yarki wayaga maman Amarya ba lafiya" dariya dukansu sukayi harda Ammin tadan bugi kafadar Maman Walili datai gaba, ahankali tabude kofar dakin tareda sallama yar Chadi kadaice zaune tana juya wani cup da wani ruwa kaman ruwan bunu ke ciki dake tiriri sosai sabida zafi tace "ina Aneesah Yar Chadi?" "tana bayi" baki Maman Walili ta tabe tace "wlh bazan iya jiran ta ba, gashi kibata abokin mijinta yabani nabata, nizan koma girkin daurin aure mukeyi" da sauri tafita.
Tsaye take abayi ga ruwan turaren da aka hadamata akace ta shiga amma ko shiga batayiba tana tsaye jikin window tana kallon yanda ruwan sama ke sauka tayi nisa atunani. Tarasa meke damunta she feels restless yau dinan, gabanta sai faduwa yake, tafadan ma Ammi, Ammi tace sabida yau za'a dauramata aure, yauzata dawo matar aurene yasa takejin hakan amma duk intaji hakan tadinga cewa. "Allahu Rabbi La ushrika bika shai'an" koma menene Allah zai jibinci Al amarin, duk in gaban nata yafadi saita furta haka, gatanan ne kawai she's not happy she's not sad either, deep down she feels empty, she feel kaman she want something else but batasan meyeba, she feels she want something more but batasan wat ba exactly, everydrop of water daya sauka kasa saitaji sound din har cochlear dinta, lumshe ido tayi da sauri sabida feshin ruwan saman daya watso mata a fuska dake dauke da kamshin ruwan sama da kuma kamshin kasa, knocking kofar da akayi yasa da sauri tabude ido yar Chad ce tace "kin gama da ruwan turaren Aneesah" da sauri ta shiga ruwan bahon jikinta har rawa yake tace "a...a'a nakusa Anty" to kiyi sauri, agurguje tai wankan tafito sai wani irin mahaukacin kamshi take nan yar Chadi tabata ruwan bunun maganin aka cigaba da harhadata dan makeup artist karfe sha biyu zatazo amata makeup sabida 2ne daurin auren, dinner kuma karfe bakwai din yamma da abokanan Hafiz suka hadamai.
_Abuja_
Wani irin mugun zazzabin daya turnike Aliyu ayau dinan yasa dagashi har Dady babu wanda ya iya zuwa masallaci sallan asuba, agida sukayi Dady na rikeda shi, cikeda rarrashi Dady da kaman zai haukace yace "Aliyu dan Allah karka kasheni, ka warke for my sake Gadanga na, nasayo ma brand new ferrari jiya, bullet proof car as compensation na rashin samin auren Aneesah amma kaki ka warke, kahanani kiran Dr, me kakeso namaka? So kake kamutu Aliyu? Am sorry Aliyu na actions dina ya cutar dakai ba kadanba, am so so sorry Son kayafemin kaji" hawaye ne suka zubo ta gefen idanunshi ahankali yakama hannun Dady yadaura kan kirjinshi dake wani irin abnormal beating ya daura nashi hannun akai yana wani irin sauke ajiyan zuciya kaman wanda yay kwana dari yana kuka ya lumshe ido gabaki daya kaman wanda yay bacci, addu'a Dady yacigaba da tofamai ganin bacci na neman kwashe shi, Wani irin wahalallen bacci ne yay awon gaba dashi....
Aranan da daddare Hafiz yazo ya gaida Ammi, Ammi ta yaba da hankalin yaron sai anan hankalinta yakara kwantawa, dudda yaso ganin Aneesah hanawa Inna tayi tace "shikuma da Amarya sai in an kawota dakinshi" hakanan yatafi yana kunci danyaso ganinta.
6️⃣8️⃣
_Bonus kumin addu'a dan Allah, Allah yabiyamin bukatuna na alkhairi_
_Asabar_
"Yau antashi dawani irin mahaukacin ruwa a Nigeria gabaki dayanta, daidaikun garine kawai ba'a wanan ruwan saman fa haka naji a sanarwan redio nagarta kaduna, matsalan bukukuwan Augusta kenan ruwan sama ke hana shagali" cewan Inna data shigo baranda da matayen makotan su dasuka shigo da wurwuri dan afara dafe dafen abincin biki tana zuge leman data dauko, Maman Walili ne tace "wai Inna ina Aneesah ne, ina nemanta nabata jakanchan da abokin Likita yakawo yanzun nan yace nabata wai shine kayan dinner dazata saka da daddare" da sauri Inna tace "kai kekam Maman Walili Allah ya yiki da mantuwa, Aneesah na nan makota fa gidan talatu anan take fatin su na amare, kinsan yaran Talatu su Salamatu kawayenta ne, sunama chan banma jin tayi wankaba tukunna dan yar Chadi natare da ita ana mata surace ne" da sauri Maman Walili tace "au, namanta wlh, ban leman nan kiga naje nakai mata" mika mata leman Inna tayi ta karba tabude tareda ficewa daga gidan tana tafiya da sauri, gidan dake kusada nasu ta shiga tana korafi. "Allah natuba wanan ruwan dai yabata mana biki wlh, ruwa tun asuba har yanzu takwas saura bayida ma shirin daukewa" shiga gidan tayi ta hango wasu yan mata kusan su bakwai cikinsu biyune kawai kawayen Aneesah yaran gidan, sauran zugan kawayen su ne suka gayyato dan Aneesah batada kawaye, hangosu yasa Maman Walili takarasa wurin rumfar dasuke girki tana kallan abinda sukeyi pepper meat tace "ahh lallai ango yabada kudi enough wanan da ake pepper meat" duk dariya sukayi daya daga cikinsu tace "wlh angon yayine maman Walili babu mako hakama abokin shi, kome mukece subamu bamasa tayi bamu suke kai tsaye, indai haka likitoci suke zanso nima na chapko wani" dariya duk suka shigayi, Maman Walili tace "nidai ina amaryan?" dariya duk sukayi sukace "tana dakin Maman mu tareda Ammi da wanan matar" cikin Maman Walili tayi tai sallama babu kowa afalon hakan yasa tai corridor da Ammi taci karo dake fitowa tareda maman su kawayen Aneesah tace "Ammi ina Aneesah sako abokin ango yabani nabata" dakin dasuka fito daga ciki Ammi ta nuna mata tace "ninayi gida zanje nadan kwanta kaina naciwo" "assha sannu, nima ganinan zuwa abin nan kawai zan bata sannu, karfa kiyi ciwo ana bikin yarki wayaga maman Amarya ba lafiya" dariya dukansu sukayi harda Ammin tadan bugi kafadar Maman Walili datai gaba, ahankali tabude kofar dakin tareda sallama yar Chadi kadaice zaune tana juya wani cup da wani ruwa kaman ruwan bunu ke ciki dake tiriri sosai sabida zafi tace "ina Aneesah Yar Chadi?" "tana bayi" baki Maman Walili ta tabe tace "wlh bazan iya jiran ta ba, gashi kibata abokin mijinta yabani nabata, nizan koma girkin daurin aure mukeyi" da sauri tafita.
Tsaye take abayi ga ruwan turaren da aka hadamata akace ta shiga amma ko shiga batayiba tana tsaye jikin window tana kallon yanda ruwan sama ke sauka tayi nisa atunani. Tarasa meke damunta she feels restless yau dinan, gabanta sai faduwa yake, tafadan ma Ammi, Ammi tace sabida yau za'a dauramata aure, yauzata dawo matar aurene yasa takejin hakan amma duk intaji hakan tadinga cewa. "Allahu Rabbi La ushrika bika shai'an" koma menene Allah zai jibinci Al amarin, duk in gaban nata yafadi saita furta haka, gatanan ne kawai she's not happy she's not sad either, deep down she feels empty, she feel kaman she want something else but batasan meyeba, she feels she want something more but batasan wat ba exactly, everydrop of water daya sauka kasa saitaji sound din har cochlear dinta, lumshe ido tayi da sauri sabida feshin ruwan saman daya watso mata a fuska dake dauke da kamshin ruwan sama da kuma kamshin kasa, knocking kofar da akayi yasa da sauri tabude ido yar Chad ce tace "kin gama da ruwan turaren Aneesah" da sauri ta shiga ruwan bahon jikinta har rawa yake tace "a...a'a nakusa Anty" to kiyi sauri, agurguje tai wankan tafito sai wani irin mahaukacin kamshi take nan yar Chadi tabata ruwan bunun maganin aka cigaba da harhadata dan makeup artist karfe sha biyu zatazo amata makeup sabida 2ne daurin auren, dinner kuma karfe bakwai din yamma da abokanan Hafiz suka hadamai.
_Abuja_
Wani irin mugun zazzabin daya turnike Aliyu ayau dinan yasa dagashi har Dady babu wanda ya iya zuwa masallaci sallan asuba, agida sukayi Dady na rikeda shi, cikeda rarrashi Dady da kaman zai haukace yace "Aliyu dan Allah karka kasheni, ka warke for my sake Gadanga na, nasayo ma brand new ferrari jiya, bullet proof car as compensation na rashin samin auren Aneesah amma kaki ka warke, kahanani kiran Dr, me kakeso namaka? So kake kamutu Aliyu? Am sorry Aliyu na actions dina ya cutar dakai ba kadanba, am so so sorry Son kayafemin kaji" hawaye ne suka zubo ta gefen idanunshi ahankali yakama hannun Dady yadaura kan kirjinshi dake wani irin abnormal beating ya daura nashi hannun akai yana wani irin sauke ajiyan zuciya kaman wanda yay kwana dari yana kuka ya lumshe ido gabaki daya kaman wanda yay bacci, addu'a Dady yacigaba da tofamai ganin bacci na neman kwashe shi, Wani irin wahalallen bacci ne yay awon gaba dashi....