Sashe 83
In Between The Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin yanda Dady yakasa motsi sai kiran sunayen Allah dayake yi yasa officer yamiko hannu yakarbi ipad din yamikama police din kusada shi tareda jan hannun Dady yadagoshi yamike tsaye, officer yay dan murmushi yace "for the first time ashekaru ashirin da shidda danake aikin dan sanda nan, ayau danka yanuna mini ban iya aikinaba, sanan bansan kan aikinaba kuma na yarda dashi dari bisa dari, video kawai muka kalla mukai arresting baiwar Allah nan batare damun tsananta bincike ba, bayan munsan babu abinda technology ba yayi, babu abinda ba'a amfani da technology mu nayau ayi, visuals can be deceptive, ana manipulating time and everything a video, bayan ga asalin criminal din nan tana tareda kai mukai arresting yarinya" yay pointing Maman su Rauda da ta shiga girgixa mai kai, tace "wlh shairi akemin Alhaji karka yarda dasu, shairi akemin, hala matar chan kudi tabaku tasa kuyi haka ko" tai pointing Ammi dake zaune abakin kofar ta har lokacin tana kuka sosai, tace "nasan wlh shairi akemin, Alhaji karka yarda shairi akemin wallah......" wani mahaukacin mari Dady ya kifamata yasa takasa magana, cikin daga murya Dady yace "kinsan kuskuren dakikasa na tafka kuwa Kareema?" yasake kaimata wani marin yace "kinsan alhakin dakika sa yahau wuyana, kinsan kuskuren dakika sa nayi kuwa? Kinsan yanda na zalunci marainiyar Allah yarinyar datake kallona amatsayin mahaifinta wacce da babu ita da mahaifiyarta bata yarda ta auren ba, ita tasa mahaifiyarta tasoni, do you even have any idea abinda kikasa nayi kuwan? Wanan wani irin kalan makirci ne iyye?" dukanta ya shiga yi sosai kaman yasami jaka, cikin fushi da ihu, da zuciya yace "nasake ki saki daya, na sake ki saki biyu, na sake ki saki uku, nai nadaman, nai dana sanin saninki arayuwata harya kaini ga aurenki, nai nadaman aurena dake, wlh ban yafe miki ba, banyafe mikiba duniya walahira Kareema" rikeshi Officer yayi ganin yanda yafasa mata baki yace "calm down Sir" ya warware ankwan dayake jikinshi ya nunama Maman Rauda yace "Madam! You are under arrest for attempt murder, shairi dakuma batama Aneesa suna sanan da sawa dakikayi akai arresting nata ta hanyar framing dinta, you have the right to remain silent inba hakaba kome kikace will be used against you in the court of law" fashewa da kuka Maman Rauda tayi tana kallon Dady dawasu irin idanu da baisanta dasuba tace "na tsani Aliyu da duka zuciyata, na tsaneshi da duka rayuwata , na tsaneshi da dukannin numfashin danake fitarwa da shaka a kullum, kuma kaikaja, kafifita yaron nan kan kowa kaman yaron gwal saisa naso na kashe shi dan inga yanda zaka rayu babu shi, idan zuwa zaka dingayi kabarinshi kana kwana dashi kokuma zaka bishi kabarin abinne ku tarene, kuma bari kaji ko yau, ko gobe, ko jibi, ko gata nasami daman kashe Aliyu saina kashe shi in kashe banza, harbi dai ko rataya ce makomata ko? To saime akaina aka fara mutuwa, ko banza nadai kashe abin sonka, danka namiji" dagokai Rauda tayi da tunda aka fara abun kanta nakasa tana kuka ta kalli Mahaifitar tata, kallonta Mama tayi daidai officer yafara janta tace "eh nafada, kalleni da kyau, kedama matsiyaciya ce kina kallona da shegun idanunki masu kama dana mayun daji, Hajar ce kadai kesona daman" ta kalli sauran matayen Dady tace "kunji dadi yanzu yan bakin ciki? Kumadai naga bason Aliyun kukeba dan haka ahada harda ku duka akaimu chaji opis din" daidai officer yakaita gaban motan su, polisawan suka shishiga aka tada mota, officer yabude bayan tashi motar zai sata aciki, wani irin fizge kanta Maman Rauda tayi da gudu tadau babban scissors din cutting flowers da gardener gidansu ke amfani dashi da tundazu take harinshi tai kan Aliyu, Rauda ce tafara lura da ita officer yabita da gudu yace "ke, Ke, Alhaji" ya kwalama Dady kira ya dago kai afirgice dan yay nisa atunani, daidai Aliyu shima yajuyo jin officer ya kwalama Dady kira dan Ammi dake kuka sosai yake kallo tundazu, daidai Mama ta jefo mai scissors din da hannu ganin officer ya fizgo ta ta hanyar janyo bayan riganta, Rauda tawani irin yin mugun tsalle ta rungume Aliyu with all her power, scissors din chak! Ya sauka akanta sai gefen bayanta ya bullo harta gaban cikinta ya yanki saman fatan cikin Aliyu slightly, abunka da sharp scissors na cutting plant sharp yay penetrating, wani irin ihu Dady yayi Ammi ma ta tashi azabure, sauran matayenshi ma haka, Hajar ma da kannin Raudan haka atare duk sukai ihu. "Raudaaaa!!!!"
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
5️⃣8️⃣
Wani irin zaro idanu Maman Rauda tayi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un Rauda!" takasa gasgata abinda idanuwanta ke gane mata.
Aliyu ko motsi kirki yakasa saima wani irin rike Raudan tsam dayayi ajikinshi yakara barinta yanajin yanda take wani irin nishi akunne shi, arude Dady ya shiga kiciniyar karbanta yace "Rauda, Rauda Gadanga bani ita kaga" fitowa sauran polisawan da sojojin sukayi aka tsaitsaya ana kallo ahankali Dady ya karbeta jini na fitowa ta gefen bakinta tana wani irin nishi, taushe baki da hannu Hajar tayi tana kuka sosai, arude Dady da hankalin shi ke gab da fita daga jikinshi yace "call the Dr Aliyu, call him" ya kalli Raudan datake wani irin nishi hawaye na fitowa daga idanunshi yace "stay with me kinji y'a, u will be fine okay, likita yanzun nan zaizo, yayanki zai kira Dr" yay maganan yana dagakai ya kalli Aliyun daya fitoda waya amman yama kasa tabawa tsabagen rudewa yakasa dena kallon Raudan yanda jini ke fita tawajen scissors din yanabin interlock din tsakar gidan, Dady zaiyi magana yaga Rauda tadaga hannunta ahankali tana rurrufe idanu ta mikama Aliyu wani irin zubewa Aliyu yayi kasa ya kama hannunta gam saiga hawaye sharr da sauri ta girgixa mai kai tana wani irin nishi da kyar tabude bakinta dake fitar jini sosai tace "no crying uh'uhn, be strong for me, be a very strong man Ya Aliyu, k.....kada...wo namiji, inaso kahada kan kowa na gidan nan let's our family be united, no more sluggishness ka...ji" da sauri Aliyu yadaga kai wasu hawayen nazubomai sosai, murmushi tadanyi cikin tsananin azaba ta lumshe ido ahankali tace "D....a..d" da sauri Dady daya daurata kan cinyarshi yace "na'am Rauda na" hannun Aliyu tasake rikewa da kyau tace "Ya Aliyu na son Aneesah ka auramai ita, Dady!" tasake kiranshi da sauri Dady da muryanshi ke rawa sosai yace "na'am Rauda" dan shiru tayi takasa magana saikuma tabude idanunta ta kalli Hajar dake tsaye tana kuka sosai tana kallonta, murmushi tamata ta kalli Aliyu dake rikeda hannun ta hawaye nabin idanunshi, murmushi tamai tace "in Aneesa ta haifi Baby girl zakasa sunana Ya Aliyu?" dawani irin sauri Aliyu ya gyadamata kai hawaye na gangarowa daga idanunshi ya matse hannunta yace "yes Rauda, I will name her princess Rauda, the best, the most sweetest and the most caring little sister in the world" murmushi tayi sosai da saida duka hakoranta dasuka hade suka bayyana, hannunta daya rike ta shiga kiciniyar kwacewa hakan yasa yasaki hannun yana kallonta ahankali takai hannun kan idanunshi ta lakato hawayen dayake yi tareda girgiza mai kai tace "daga yau no more shading tears, no more crying over any abu dake damunka, kome kakeso kome kedamunka ka tashi tsakar dare ka gayama Allah, show the world ba old Ya Aliyu bane, u are strong, u are a fighter, u are capable, I hate seeing you cry, karka kara kaji" hannunta dake kan fuskarshi ya damke wasu hawayen na shirin fitowa ya hannasu ya fuzar da iska heart dinshi nawani irin strengthen and getting tough, wani irin ajiyan zuciya ta sauke sanan tajuyo da kanta ahankali tazubama Maman ta da officer yarike gam ido, yanda take kallon Mama yasa jikin Mama ya shiga rawa saita saki wani irin mugun kuka tace "kiyafeni Rauda, dan girman Allah kiyafen, kiyakuri, nayi nadama, inda nasan kezan sama da banyi ba wlh" wani irin numfashi Rauda ta shigayi tarike hannun Ya Aliyu gam da sauri ya kalleta, numfashin ta shiga yi da sauri da sauri ta juyo ta kalli Aliyu tana wani irin nishi lips dinta na rawa da sauri Dady yace "call Dr Aliyu" arude Aliyu ya shiga neman number Dr, ahankali Ammi ta tsugunna Dady yabita da kallo, hannunta ta daura kan goshin Raudan dake wani irin nishi jinin na bulbulowa sosai tana kallonta tace "la'ilaha illallah, Muhammadu Rasulullah, la'ilaha illallah Muhammadu Rasulullah" duka wajen daukan kalman akayi ana bata ahankali bakinta yadauka tayi kafin ta lumshe idanunta rup, hannu Ammi tasa tacire dankwalin kanta dayake babbane ta warware tarufa matashi ta kalli daga Dady harsu Aliyu dake jiran tacemusu wani abu ta girgixa musu kai alamun takoma ga mahallicinta.
Wani irin uban ihu Maman su Rauda tayi. "wayyoooooo Allah na na shiga uku na lalace, Rauda, na shiga ukuuuuuuu, mena aikata ni Kareema? Na kashe y'ata? Wayyo Allah na, wayyo Allah na, wayo wayo" juyowa Dady yayi da jajayen idanunshi ya kalli officer yace "dan Allah kufitar min da matanan daga gidan nan" turata cikin mota akayi tanaji tana gani aka fita da ita.
Kafin kace me mutane sun cika gidan da anguwan ma makil, bayan sallan la'asar akai jana'izan ta aka kaita makwancin ta.
_Ya Allah ka jikin dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya, Ya Allah ka gafarta musu, Ya Allah kakai haske kabarinsu, Ya Allah kasa sunhuta, Ya Allah muda bamu riga munkoma gareka ba Ya Allah kasa mu mutu muna musulmai, Ya Allah kayafemana kurakuran damuka aikata, Ya Allah ka karemu zuwa hanya madaidaiciya. Ya Allah ka dubemu badan muba badan halinmu ba ka warkan da alumman ka daga wanan cuta ta corona virus, Ya Allah ka kawomana karshen ta, Ya Allah ka tsaremu ka tsare alumman musulmi gabaki daya, Ameen Ya Rabbil Alameen_
5️⃣9️⃣
_kaduna_
Sanin batajin dadi yasa Baffa yahana Inna karta tadata da asuban ya shiga dayan dakin yatado yaranshi maza guda uku dasuke gida, Khaleelu, Ibrahim da Mubarak sukai alwala suka dunguma suka wuce masallaci.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
5️⃣8️⃣
Wani irin zaro idanu Maman Rauda tayi tace "innalillahi wa innailaihi raji'un Rauda!" takasa gasgata abinda idanuwanta ke gane mata.
Aliyu ko motsi kirki yakasa saima wani irin rike Raudan tsam dayayi ajikinshi yakara barinta yanajin yanda take wani irin nishi akunne shi, arude Dady ya shiga kiciniyar karbanta yace "Rauda, Rauda Gadanga bani ita kaga" fitowa sauran polisawan da sojojin sukayi aka tsaitsaya ana kallo ahankali Dady ya karbeta jini na fitowa ta gefen bakinta tana wani irin nishi, taushe baki da hannu Hajar tayi tana kuka sosai, arude Dady da hankalin shi ke gab da fita daga jikinshi yace "call the Dr Aliyu, call him" ya kalli Raudan datake wani irin nishi hawaye na fitowa daga idanunshi yace "stay with me kinji y'a, u will be fine okay, likita yanzun nan zaizo, yayanki zai kira Dr" yay maganan yana dagakai ya kalli Aliyun daya fitoda waya amman yama kasa tabawa tsabagen rudewa yakasa dena kallon Raudan yanda jini ke fita tawajen scissors din yanabin interlock din tsakar gidan, Dady zaiyi magana yaga Rauda tadaga hannunta ahankali tana rurrufe idanu ta mikama Aliyu wani irin zubewa Aliyu yayi kasa ya kama hannunta gam saiga hawaye sharr da sauri ta girgixa mai kai tana wani irin nishi da kyar tabude bakinta dake fitar jini sosai tace "no crying uh'uhn, be strong for me, be a very strong man Ya Aliyu, k.....kada...wo namiji, inaso kahada kan kowa na gidan nan let's our family be united, no more sluggishness ka...ji" da sauri Aliyu yadaga kai wasu hawayen nazubomai sosai, murmushi tadanyi cikin tsananin azaba ta lumshe ido ahankali tace "D....a..d" da sauri Dady daya daurata kan cinyarshi yace "na'am Rauda na" hannun Aliyu tasake rikewa da kyau tace "Ya Aliyu na son Aneesah ka auramai ita, Dady!" tasake kiranshi da sauri Dady da muryanshi ke rawa sosai yace "na'am Rauda" dan shiru tayi takasa magana saikuma tabude idanunta ta kalli Hajar dake tsaye tana kuka sosai tana kallonta, murmushi tamata ta kalli Aliyu dake rikeda hannun ta hawaye nabin idanunshi, murmushi tamai tace "in Aneesa ta haifi Baby girl zakasa sunana Ya Aliyu?" dawani irin sauri Aliyu ya gyadamata kai hawaye na gangarowa daga idanunshi ya matse hannunta yace "yes Rauda, I will name her princess Rauda, the best, the most sweetest and the most caring little sister in the world" murmushi tayi sosai da saida duka hakoranta dasuka hade suka bayyana, hannunta daya rike ta shiga kiciniyar kwacewa hakan yasa yasaki hannun yana kallonta ahankali takai hannun kan idanunshi ta lakato hawayen dayake yi tareda girgiza mai kai tace "daga yau no more shading tears, no more crying over any abu dake damunka, kome kakeso kome kedamunka ka tashi tsakar dare ka gayama Allah, show the world ba old Ya Aliyu bane, u are strong, u are a fighter, u are capable, I hate seeing you cry, karka kara kaji" hannunta dake kan fuskarshi ya damke wasu hawayen na shirin fitowa ya hannasu ya fuzar da iska heart dinshi nawani irin strengthen and getting tough, wani irin ajiyan zuciya ta sauke sanan tajuyo da kanta ahankali tazubama Maman ta da officer yarike gam ido, yanda take kallon Mama yasa jikin Mama ya shiga rawa saita saki wani irin mugun kuka tace "kiyafeni Rauda, dan girman Allah kiyafen, kiyakuri, nayi nadama, inda nasan kezan sama da banyi ba wlh" wani irin numfashi Rauda ta shigayi tarike hannun Ya Aliyu gam da sauri ya kalleta, numfashin ta shiga yi da sauri da sauri ta juyo ta kalli Aliyu tana wani irin nishi lips dinta na rawa da sauri Dady yace "call Dr Aliyu" arude Aliyu ya shiga neman number Dr, ahankali Ammi ta tsugunna Dady yabita da kallo, hannunta ta daura kan goshin Raudan dake wani irin nishi jinin na bulbulowa sosai tana kallonta tace "la'ilaha illallah, Muhammadu Rasulullah, la'ilaha illallah Muhammadu Rasulullah" duka wajen daukan kalman akayi ana bata ahankali bakinta yadauka tayi kafin ta lumshe idanunta rup, hannu Ammi tasa tacire dankwalin kanta dayake babbane ta warware tarufa matashi ta kalli daga Dady harsu Aliyu dake jiran tacemusu wani abu ta girgixa musu kai alamun takoma ga mahallicinta.
Wani irin uban ihu Maman su Rauda tayi. "wayyoooooo Allah na na shiga uku na lalace, Rauda, na shiga ukuuuuuuu, mena aikata ni Kareema? Na kashe y'ata? Wayyo Allah na, wayyo Allah na, wayo wayo" juyowa Dady yayi da jajayen idanunshi ya kalli officer yace "dan Allah kufitar min da matanan daga gidan nan" turata cikin mota akayi tanaji tana gani aka fita da ita.
Kafin kace me mutane sun cika gidan da anguwan ma makil, bayan sallan la'asar akai jana'izan ta aka kaita makwancin ta.
_Ya Allah ka jikin dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya, Ya Allah ka gafarta musu, Ya Allah kakai haske kabarinsu, Ya Allah kasa sunhuta, Ya Allah muda bamu riga munkoma gareka ba Ya Allah kasa mu mutu muna musulmai, Ya Allah kayafemana kurakuran damuka aikata, Ya Allah ka karemu zuwa hanya madaidaiciya. Ya Allah ka dubemu badan muba badan halinmu ba ka warkan da alumman ka daga wanan cuta ta corona virus, Ya Allah ka kawomana karshen ta, Ya Allah ka tsaremu ka tsare alumman musulmi gabaki daya, Ameen Ya Rabbil Alameen_
5️⃣9️⃣
_kaduna_
Sanin batajin dadi yasa Baffa yahana Inna karta tadata da asuban ya shiga dayan dakin yatado yaranshi maza guda uku dasuke gida, Khaleelu, Ibrahim da Mubarak sukai alwala suka dunguma suka wuce masallaci.