Sashe 86
In Between The Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Chan kasa Zaid yay sallama tareda yayi labulen yana kallonta akan gado yaganta zaune ta kumbura fam jira kawai take tafashe, dago jajayen idanunshi tayi ta kallai batare datai magana ba dan intai magana zata iya tai kuka kuma bataso tayi dan murmushi Zaid yayi cikeda tsokana yace "meto na share hawayen da gudu dankin ganni" cikeda fushi Aneesa tace "Allah kyauta inmuku kuka, a ina kaga ina kuka eh? A ina? Kawuce kafitan mini daga daki wlh konai kasa kasa dakai Allah kuwan" baki yakama kaman yaro yay kaman zaiyi kuka cikin tsantsan salon tsokana yace "wayyo Allah Mummy am scared, tsoro nake, tsoron Fateema Aneesa almasifatu jarababbiya oh my God, hahahaha" ya kyalkyace da dariya yana kallon fuskanta yana pointing dinta da yatsa sokawai yake ya tunzurata tataso, tsayar da dariyan yayi ya kalleta tareda jan gajeren tsaki yana pointing dakin da yatsa kaman yana pointing kashi yace "stupid girl, kazama, babu abinda kika iya sai yanka mutane yar daba kawai, look at inda budurwa kamanki ke zama, look at your dirty room, daki sai wari duk kin cikashi da warin jikinki kazamiya kawai, ko akafa aka dauramin mace irinki akace na aura bazan taba aura ba wild gir....." bai karasa maganan ba Aneesa tazo gabanshi kaman an jehota tana kallon fuskanshi tace "ka kara fadin one single word against me saina kasheka Allah dama ance kisa nike, ta kanka zan fara na kwarai, ka kara cewa wani abu akaina kagani" sosai yakejin saukan numfashinta akan fuskarta, yana kallon right into her eye ball yace "u are a fool, kin dauka fada yankan mutane shine solution to your sorrows, venting your anger akan wanda all they wish for you is love and happiness shows how full u are, kazamiya wawiya mafadanciyan yarinya mai cizon mutane kaman karya" hannu Aneesah tadaga azuciye zata wanka mai mari ya zubamata wani irin kallon dayasa taji takasa saukar da hannun nata kan fuskarshi dudda yanda kirjinta kemata zafi da daci, cikin kakkausar murya yace "maran, maran and free your soul, release and vent this anger akan wani and be yourself" hannunshi ahankali yadaura kan hannunta data kasa saukewa kasa tana kallon fuskanshi ya matse ahankali while looking at her yace "I don't know you tun jiya dana hadu dake nake tunanin ki, kin bani tausayi matuka, you are too young for wanan mugun prison din, my question is why are you this violent? What is the matter with you, allow me to help you okay, make me your friend, menene, menene menene? Tell me meke damunki, are you missing your mum?" da sauri Aneesah ta kawad dakai sabida hawayen dayake zuwan mara data kasa hana kanta tana kokarin komawa kan gadon, hannunta yarike gam batare daya saketa ba, bakinta narawa sosai fuskarta facing the other side tace "ka......s....sakeni, s....ken mini hannu" murya chan kasan makoshi yace "saikin fadamin abinda ke zuciyan ki" cikin ihu dawani irin kuka dake zuwa tundaga zuciyanta dayazo mata cikin wani irin murya kuka tace "A...a....l.....i...y.....u!" tafashe dawani irin kuka sosai tana kokarin durkushewa kasa, sakin hannunta yay ahankali ta durkushe kasa gabaki daya........
Faduwa mug din coffee dake hannunshi yayi yamike tsaye da sauri tareda dafa kirjinshi, lips dinshi nawani irin rawa yace "A.....anee.....s...sah" da sauri ya shiga juyawa yana kallon ko ina a dakin dan tabbas yaji muryan Aneesah takira sunanshi cikin kuka.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
6️⃣1️⃣ & 6️⃣2️⃣
Faduwa mug din coffee dake hannunshi yayi yamike tsaye da sauri tareda dafa kirjinshi, lips dinshi nawani irin rawa yace "A.....anee.....s...sah" da sauri ya shiga juyawa yana kallon ko ina a dakin dan tabbas yaji muryan Aneesah takira sunanshi cikin kuka.
_*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_
_IN BETWEEN THE LOVE_
❤ _Lies another love_❤
6️⃣1️⃣ & 6️⃣2️⃣