Sashe 90
In Between The Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
***
Sosai Aneesah tasaba da Dr Zaid, shima Dr Zaid din yasaba sosai da gidan dan Baffa ma yacemai inya zo ya dinga shigowa kai tsaye, tuni Aneesah tabama Inna da Ibrahim da Mubarak hakuri duk sun hakura yanzu suna zama peacefully thanks to therapy da Dr ke bata, banda haka Baffa yakarbo mata wani ruwan rubutu datake sha duk narage yawan fushi da zuciyan datake yi and Alhamdulillah yaragu sosai, tadawo kaman da, Baffa yanasamin kudi yabata dubu biyar yace Inna tarakata tadinko hijabai, aiko sukaje kasuwa ta dinga hijabai kala hudu har kasa Black, pink, maroon, da milk tadinka.
In kika karanta min littafi batare dakin biyaba ban yafeba.
Zaune suke a tsakar gida kan tabarma tana sanye da dogon hijabinta milk dayasha guga tana gyaran shinkafan hausa, Mubarak zaune kusada ita yana grating kayan miya da grater shikuma Zaid dake sanye da fararen kaya na wani soft yadi yana karanta musu wani english novel mai suna the killer tree sai murmushi suke labarin da dadi gaban tsoro, fece shinkafan Aneesa ta juya ta shiga yi tana sauraron labarin da Hafiz ke karanta musu, wani irin faduwa gabanta yayi dayasa tasaki farantin akasa hannunta ya shiga rawa, karan farantin yasa Hafiz yadago kanshi da sauri dagashi har Mubarak, Mubarak ne yace "laaaa kin barar da shinkafan Aneesah menene?" da sauri ta girgixa kai tasa hannunta ta shiga kwashe shinkafan tana cizan lips sabida kirjinta dataji yana mata ciwo sosai, kafe hannunta dake rawa sosai suna kwaso shinkafan tana zubawa a farantin Hafiz yayi yana nazarinta ganin all of a sudden kaman an tsikareta, wani irin lumshe ido tayi tareda daura fuskanta kan cinyarta tana sauke wani irin ajiyan zuciya, kwannan tamanta da batun Aliyu danta dade batai tunaninshi ba menene yanzun nan yake shigomata rai haka, dan juyowa tayi ahankali ta kalli Mubarak dake kallonta, hannu ta mikamai tana murmushi kokarin boye damuwarta ahankali tace "dan aramin wayarka nakira Ammi na Ya Mubarak" turo baki Mubarak yayi saikuma ya dauko yar wayan toculan nashi yamika mata yace "wlh karki cinyemin kudina" fizge wayan tayi. Inma baki da dari ukun biya karma ki karanta, in kika karanta ban yafeba.
Kika karanta min littafi batare dakin biyababan yafemiki ba, hakkina kuma saiya biki wlh.
Tamike tsaye dan satan kallon Hafiz tayi ganin idanunshi akanta yake yasa tadanyi murmushi tawuce labulen dakinta tabude ta shiga zama tayi abakin gado ta saka number Ammi data haddace sama da number kowa aduniyan nan tai dialing, ringing daya Ammi ta dauka murya chan kasa tace "Aneesah Ammin ta" murmushi sosai Aneesa tayi tace "Ammi na bacci kikeyi muryan ki chan kasa" yatsine fuska Ammi tayi tana kokarin danne baccin ranta ta gyara zama tace "no baby girl nagaji ne, ya kike yasu mamanki na wurin kowa lafiya ko?" gyadama Ammi kai tayi tace "eh lafiya" saikuma tai shiru, jin yanda tai shiru dan normally inta kira surutu kawai zataita yima Ammi amma yausatai shiru hakan yasa Ammi tagane akwai wani abu, murya chan kasa tace "menene Aneesah, akwai abinda kikeso ne? What is the matter?" sosai bakinta kemata nauyin fadin abinda takeso tafadi tace "a...a...ummmm" gyara zama sosai Ammi tayi tabata duka attention dinta tace "uhum ina jinki kiyi magana mana, menene eh babyn Ammin ta" ahankali cikin wani irin muryan rashin gaskiya dinan irin idan yaro yay laifin nan tace "Ya.......A...li...yy....u" saida zuciyan Ammi yawani irin girgiza da Aneesah ta tambaye ta Aliyu, Aliyu yasha cemata suna soyayya bata taba yarda ba saiyau da Aneesa da kanta takira mata Aliyu, shiru Ammi tayi dan batason tarufe ta da fada ko kadan ance idan kanason kasamu information din dakake nema awajen danka inya kawoma magana don't attack him immediately kasakin mai harya gama fadi maka komi kafin ka daki bakin gatarin da zafi, kaman babu komi Ammi tace "Yayanku Aliyu lafiyanshi kalau, menene dawani abune?" girgixa ma Ammi kai tayi hawaye na taruwa akan fuskarta kaman zata sakinma Ammi kuka ahankali tace "inaso nai magana dashi ki kaimai wayan Ammi" sake danne zuciyanta Ammi tayi kai tsaye tace "kicemai me?" kaman jiran tambayan Ammin take tasakinma Ammi kuka ahankali mara sauti sosai, cikin kuka Aneesah tace "Ammi kaman baida lafiya inajin haka ajikina sosai, gabana sai faduwa yake kirjina namin zafi duk in yafadomin arai saisa nakeso nayi magana dashi" karkada kafa Ammi ta shiga yi daga inda take zaune anatse tace "son Aliyu kike Aneesah?" tambayar da Ammi tamata saida yasa gabanta yafadi hakan yasa tasake sakinma Ammi wani kukan batare datai magana ba, sosai zuciyan Ammi ke suya tace "karki sake kimin karya Fateema, stop that crying and tell me the truth, son Aliyu kike?" yanda Ammi tamata tambayan cikin kakkausar murya yasa ta tsagaita kukan kirjinta na dukan uku uku cikin wani irin yanayi na kuka tace "Ammi nima ban saniba" karkada kafa Ammi tayi tai wani irin sound da iyayen nan keyi da baki idan yara sukai karya. "huhuhum" cikin wani irin muryan fada fada tace "batun yau nasan kina soyayya da Aliyu ba shida kanshi yafadamini, Fateema!" Ammi ta kirata dawani irin harsh tone dasaida yasa gabanta yasake faduwa murya chan kasa tace "na'am Ammi" tace "Aneesah ina sonki sama da yanda kike ganin baban Aliyu nason Aliyu banbancin shine soyayyar danake miki bata makatar daniba, I know the difference between right and wrong, ban sangarta kiba, I train you Aneesah, na koyar dake abubuwa da dama wanda koda yau nafadi na mutu zaki iya amfani da abubuwan dakika iya ki kula da kanki dasu, I train you nabaki ilimi, sanan nakoma miiki yan hikimomin rayuwa, yanda baban Aliyu ke takama danshi maraya ne baida mahaifiya haka kema kike marainiya bakida mahaifi, da ace da muka shiga gidan nan Aliyu ne yabaki poison koda sama da kasa zasu hade mutumin nan bazai taba iya hukunta yaron nanba talk more of yakaishi har gidan yari, Aneesa ninedai na haifeki ko, sanan jinina ne ke gudana ajikinki ko, inhar ni mahaifiyan nan naki na isa dake, sanan ke yar halak ce zakimin hallacci inaso kicire Aliyu daga ranki, kifadama zuciyanki mahaifiyarki tacemata ta nisanci Aliyu, bazaki taba auren Aliyu ba, bazan taba bari ki auri dandan wanda ya wulakanta mini ke aduniyan nan ba, bamu da kudi amma munada Daraja, zan nunamai ciwa inhar sone shi baima Aliyu komi ba danni babu wanda zai wulakanta mini abin sona na yafemai har abada! Bazaki taba auren Aliyu ba, kicire sonshi daga zuciyanki can you do that for me Aneesah?" hawayen dasuka kasa zubowa ta share da bayan hannu ahankali tace "eh Ammi n....aji" shiru Ammi tayi tana sauraron yanda muryanta ke rawa tasan kuka take, murmushi Ammi tayi tace "ke yarinya ce bazaki gane me nake miki ba, just stay put ki kulanmini da kanki kinji, nakusan zuwa wurinki kinji" gyadama Ammi kai tayi ahankali tana goge kwalla, dan shiru Ammi tayi for a while kafin ahankali tace "Dr Zaid fa meye tsakanin ku? Baffan ku yacemin kullum saiyazo wajenki meye tsakanin ku?" hawayen dasuka zubomata ta goge tace "babu komi yace shi Yayanane, kome ke damuna nadinga fadamai" murmushi Ammi tayi tace "to shikenan, jeki taya Inna aiki, sai anjima" katse wayan Aneesah tayi tafashe da kuka sosai tama rasa meke sakata kukan nan, tayi kuka na almost 10min sanan ta lallashi kanta tasa bayan hannunta ta share fuskarta tass, kafin tasa hannu ta dauki wayar Mubarak din tamike tsaye tareda juyowa Dr Hafiz tagani tsaye ya zuba hannayenshi a aljihun wandonshi yana wani irin kallonta idanunshi sunyi jajir jijiyan kanshi sun fito sosai yana kallonta, wani irin dan tsoro taji dan tunda take ganinshi batama taba ganin fushin shiba, talk more of ganinshi yana kallonta haka kaman zai rufeta da duka to meya faru? Metamai?" ahankali tabude baki zatai magana yanuna mata hannunshi azuciye alamun tamai shiru, sanan yanuna kanshi yace "kin tsaya kina zubar da hawayen ki kan wani banza da baima damu dako kina raye ko bake rayeba, mutumin da mahaifinshi yasa a kulleki agidan yari mafi muni d worse of all prison yards na Abuja, kina hawaye akan wanda yaraba mahaifiyarki yarta guda daya tilo aduniya takasance cikin bakinciki, gamai sonki, someone that has always being by your side tun ranan da aka sakoki trying to keep you happy, trying to keep you company, mutumin da abandoned his work na ceto rayukan mutane and come here just to keep you company and make you happy you think am doing all of that for fun Aneesah?" yafaka mata tsawa, saikuma yay dan murmushi irin wanda za'a kira da murmushin nan mai ciwo yace "okay you asked for it and here we go" yay dan shiru kafin yace "ina sonki Aneesan! Ina sonki so banawasa ba, I love everything about you, your strength da aggressiveness sune abu na farko daya fara pulling heart dina zuwa gareki, I fell deeply for you, I love you so much but you broke my heart yau danazo naji kina kuka kan saurayin da kika wulakanta aduniya sabida shi, kikaso kizama wata irin hallita da inda yan uwanki weren't patient enough ba'a taru an taimaka miki ba da yanzu kin zama wata abun daban, shine kikema kuka haka, u hurt me girl thank you" yajuya cikeda zuciya yafita daga dakin yawuce waje ya shiga motarshi zuciyan shi na tafarfasa.
Sosai Aneesah tasaba da Dr Zaid, shima Dr Zaid din yasaba sosai da gidan dan Baffa ma yacemai inya zo ya dinga shigowa kai tsaye, tuni Aneesah tabama Inna da Ibrahim da Mubarak hakuri duk sun hakura yanzu suna zama peacefully thanks to therapy da Dr ke bata, banda haka Baffa yakarbo mata wani ruwan rubutu datake sha duk narage yawan fushi da zuciyan datake yi and Alhamdulillah yaragu sosai, tadawo kaman da, Baffa yanasamin kudi yabata dubu biyar yace Inna tarakata tadinko hijabai, aiko sukaje kasuwa ta dinga hijabai kala hudu har kasa Black, pink, maroon, da milk tadinka.
In kika karanta min littafi batare dakin biyaba ban yafeba.
Zaune suke a tsakar gida kan tabarma tana sanye da dogon hijabinta milk dayasha guga tana gyaran shinkafan hausa, Mubarak zaune kusada ita yana grating kayan miya da grater shikuma Zaid dake sanye da fararen kaya na wani soft yadi yana karanta musu wani english novel mai suna the killer tree sai murmushi suke labarin da dadi gaban tsoro, fece shinkafan Aneesa ta juya ta shiga yi tana sauraron labarin da Hafiz ke karanta musu, wani irin faduwa gabanta yayi dayasa tasaki farantin akasa hannunta ya shiga rawa, karan farantin yasa Hafiz yadago kanshi da sauri dagashi har Mubarak, Mubarak ne yace "laaaa kin barar da shinkafan Aneesah menene?" da sauri ta girgixa kai tasa hannunta ta shiga kwashe shinkafan tana cizan lips sabida kirjinta dataji yana mata ciwo sosai, kafe hannunta dake rawa sosai suna kwaso shinkafan tana zubawa a farantin Hafiz yayi yana nazarinta ganin all of a sudden kaman an tsikareta, wani irin lumshe ido tayi tareda daura fuskanta kan cinyarta tana sauke wani irin ajiyan zuciya, kwannan tamanta da batun Aliyu danta dade batai tunaninshi ba menene yanzun nan yake shigomata rai haka, dan juyowa tayi ahankali ta kalli Mubarak dake kallonta, hannu ta mikamai tana murmushi kokarin boye damuwarta ahankali tace "dan aramin wayarka nakira Ammi na Ya Mubarak" turo baki Mubarak yayi saikuma ya dauko yar wayan toculan nashi yamika mata yace "wlh karki cinyemin kudina" fizge wayan tayi. Inma baki da dari ukun biya karma ki karanta, in kika karanta ban yafeba.
Kika karanta min littafi batare dakin biyababan yafemiki ba, hakkina kuma saiya biki wlh.
Tamike tsaye dan satan kallon Hafiz tayi ganin idanunshi akanta yake yasa tadanyi murmushi tawuce labulen dakinta tabude ta shiga zama tayi abakin gado ta saka number Ammi data haddace sama da number kowa aduniyan nan tai dialing, ringing daya Ammi ta dauka murya chan kasa tace "Aneesah Ammin ta" murmushi sosai Aneesa tayi tace "Ammi na bacci kikeyi muryan ki chan kasa" yatsine fuska Ammi tayi tana kokarin danne baccin ranta ta gyara zama tace "no baby girl nagaji ne, ya kike yasu mamanki na wurin kowa lafiya ko?" gyadama Ammi kai tayi tace "eh lafiya" saikuma tai shiru, jin yanda tai shiru dan normally inta kira surutu kawai zataita yima Ammi amma yausatai shiru hakan yasa Ammi tagane akwai wani abu, murya chan kasa tace "menene Aneesah, akwai abinda kikeso ne? What is the matter?" sosai bakinta kemata nauyin fadin abinda takeso tafadi tace "a...a...ummmm" gyara zama sosai Ammi tayi tabata duka attention dinta tace "uhum ina jinki kiyi magana mana, menene eh babyn Ammin ta" ahankali cikin wani irin muryan rashin gaskiya dinan irin idan yaro yay laifin nan tace "Ya.......A...li...yy....u" saida zuciyan Ammi yawani irin girgiza da Aneesah ta tambaye ta Aliyu, Aliyu yasha cemata suna soyayya bata taba yarda ba saiyau da Aneesa da kanta takira mata Aliyu, shiru Ammi tayi dan batason tarufe ta da fada ko kadan ance idan kanason kasamu information din dakake nema awajen danka inya kawoma magana don't attack him immediately kasakin mai harya gama fadi maka komi kafin ka daki bakin gatarin da zafi, kaman babu komi Ammi tace "Yayanku Aliyu lafiyanshi kalau, menene dawani abune?" girgixa ma Ammi kai tayi hawaye na taruwa akan fuskarta kaman zata sakinma Ammi kuka ahankali tace "inaso nai magana dashi ki kaimai wayan Ammi" sake danne zuciyanta Ammi tayi kai tsaye tace "kicemai me?" kaman jiran tambayan Ammin take tasakinma Ammi kuka ahankali mara sauti sosai, cikin kuka Aneesah tace "Ammi kaman baida lafiya inajin haka ajikina sosai, gabana sai faduwa yake kirjina namin zafi duk in yafadomin arai saisa nakeso nayi magana dashi" karkada kafa Ammi ta shiga yi daga inda take zaune anatse tace "son Aliyu kike Aneesah?" tambayar da Ammi tamata saida yasa gabanta yafadi hakan yasa tasake sakinma Ammi wani kukan batare datai magana ba, sosai zuciyan Ammi ke suya tace "karki sake kimin karya Fateema, stop that crying and tell me the truth, son Aliyu kike?" yanda Ammi tamata tambayan cikin kakkausar murya yasa ta tsagaita kukan kirjinta na dukan uku uku cikin wani irin yanayi na kuka tace "Ammi nima ban saniba" karkada kafa Ammi tayi tai wani irin sound da iyayen nan keyi da baki idan yara sukai karya. "huhuhum" cikin wani irin muryan fada fada tace "batun yau nasan kina soyayya da Aliyu ba shida kanshi yafadamini, Fateema!" Ammi ta kirata dawani irin harsh tone dasaida yasa gabanta yasake faduwa murya chan kasa tace "na'am Ammi" tace "Aneesah ina sonki sama da yanda kike ganin baban Aliyu nason Aliyu banbancin shine soyayyar danake miki bata makatar daniba, I know the difference between right and wrong, ban sangarta kiba, I train you Aneesah, na koyar dake abubuwa da dama wanda koda yau nafadi na mutu zaki iya amfani da abubuwan dakika iya ki kula da kanki dasu, I train you nabaki ilimi, sanan nakoma miiki yan hikimomin rayuwa, yanda baban Aliyu ke takama danshi maraya ne baida mahaifiya haka kema kike marainiya bakida mahaifi, da ace da muka shiga gidan nan Aliyu ne yabaki poison koda sama da kasa zasu hade mutumin nan bazai taba iya hukunta yaron nanba talk more of yakaishi har gidan yari, Aneesa ninedai na haifeki ko, sanan jinina ne ke gudana ajikinki ko, inhar ni mahaifiyan nan naki na isa dake, sanan ke yar halak ce zakimin hallacci inaso kicire Aliyu daga ranki, kifadama zuciyanki mahaifiyarki tacemata ta nisanci Aliyu, bazaki taba auren Aliyu ba, bazan taba bari ki auri dandan wanda ya wulakanta mini ke aduniyan nan ba, bamu da kudi amma munada Daraja, zan nunamai ciwa inhar sone shi baima Aliyu komi ba danni babu wanda zai wulakanta mini abin sona na yafemai har abada! Bazaki taba auren Aliyu ba, kicire sonshi daga zuciyanki can you do that for me Aneesah?" hawayen dasuka kasa zubowa ta share da bayan hannu ahankali tace "eh Ammi n....aji" shiru Ammi tayi tana sauraron yanda muryanta ke rawa tasan kuka take, murmushi Ammi tayi tace "ke yarinya ce bazaki gane me nake miki ba, just stay put ki kulanmini da kanki kinji, nakusan zuwa wurinki kinji" gyadama Ammi kai tayi ahankali tana goge kwalla, dan shiru Ammi tayi for a while kafin ahankali tace "Dr Zaid fa meye tsakanin ku? Baffan ku yacemin kullum saiyazo wajenki meye tsakanin ku?" hawayen dasuka zubomata ta goge tace "babu komi yace shi Yayanane, kome ke damuna nadinga fadamai" murmushi Ammi tayi tace "to shikenan, jeki taya Inna aiki, sai anjima" katse wayan Aneesah tayi tafashe da kuka sosai tama rasa meke sakata kukan nan, tayi kuka na almost 10min sanan ta lallashi kanta tasa bayan hannunta ta share fuskarta tass, kafin tasa hannu ta dauki wayar Mubarak din tamike tsaye tareda juyowa Dr Hafiz tagani tsaye ya zuba hannayenshi a aljihun wandonshi yana wani irin kallonta idanunshi sunyi jajir jijiyan kanshi sun fito sosai yana kallonta, wani irin dan tsoro taji dan tunda take ganinshi batama taba ganin fushin shiba, talk more of ganinshi yana kallonta haka kaman zai rufeta da duka to meya faru? Metamai?" ahankali tabude baki zatai magana yanuna mata hannunshi azuciye alamun tamai shiru, sanan yanuna kanshi yace "kin tsaya kina zubar da hawayen ki kan wani banza da baima damu dako kina raye ko bake rayeba, mutumin da mahaifinshi yasa a kulleki agidan yari mafi muni d worse of all prison yards na Abuja, kina hawaye akan wanda yaraba mahaifiyarki yarta guda daya tilo aduniya takasance cikin bakinciki, gamai sonki, someone that has always being by your side tun ranan da aka sakoki trying to keep you happy, trying to keep you company, mutumin da abandoned his work na ceto rayukan mutane and come here just to keep you company and make you happy you think am doing all of that for fun Aneesah?" yafaka mata tsawa, saikuma yay dan murmushi irin wanda za'a kira da murmushin nan mai ciwo yace "okay you asked for it and here we go" yay dan shiru kafin yace "ina sonki Aneesan! Ina sonki so banawasa ba, I love everything about you, your strength da aggressiveness sune abu na farko daya fara pulling heart dina zuwa gareki, I fell deeply for you, I love you so much but you broke my heart yau danazo naji kina kuka kan saurayin da kika wulakanta aduniya sabida shi, kikaso kizama wata irin hallita da inda yan uwanki weren't patient enough ba'a taru an taimaka miki ba da yanzu kin zama wata abun daban, shine kikema kuka haka, u hurt me girl thank you" yajuya cikeda zuciya yafita daga dakin yawuce waje ya shiga motarshi zuciyan shi na tafarfasa.