Sashe 94
In Between The Love Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_Kaduna_
Yau asabar gabaki daya bikin Aneesah saura sati daya dan asabar me zuwane bikin, yau she's very happy dudda the past few days has been hectic dan har yau bata sake ganin Hafiz ba tadaiji Baffa da Inna na hira suna yana Sudan yamace satin nan zai dawo, bala'in farin ciki take sabida Ammi tagaya mata in sha Allah gobe zatazo abinda ke mugun sata farin ciki kenan dan tai kewan Ammi kaman ba gobe. Tana kwance kan gado tana danne dannen awayan ya Khaleelu touching screen ne Mubarak yadaga labulen taredayin sallama yace "kije falon Abba kinyi banko" yana fadin haka yajuya dan sauri yake yaje yabuga kwallo, ahankali ta tashi harwani taja hijabin data dinka shekaran jiyan nan da kudin da Inna tabata, mustard ne har kasa ga hula, zura hijabin tayi kan tsifaffen gashinta data wanke tai parking saiyay acucu maza gashin gaban goshinta kuma suka kwanta lublub gana granta dasuka kara cika da baki hijabin saiyay mata kyau sosai sai kamshi take tsabagen turarantan da Inna keyi tafito tana sanya silipas dinta, tundaga nesa take hango wani hadadden half cover shoe na maza fari saikuma takalmi maidan tudu da igiya ta baya irin na yara dinan karami mai kyau, gabanta ne yafadi ahankali takarasa gaban bakin kofan tai sallama chan kasa batare data daga labulen ba, muryan Inna taji tace "shigo mana yarinyar Ammin ta" dan murmushi tayi kiran Ammin da Inna tayi ta yaye labulen ahankali ta shiga idanunta ne suka sauka akan Hafiz yana sanye dawani jumper na farar bugaggiyar shadda dayaji aiki sai kamshi dakin yake saikuma Inna dake zaune akan kujera rikeda wata yar yarinya dake sanye da blouse irin na yara fari da pink an mata kitso da ake cema love come down dayasha bid yarinyar tai kyau sosai sai surutu take tana taotsan minti mai tsinke lollipop, kallo daya tama yarinyar tagane itace yar Hafiz dantai kama da babanta, karasawa ciki tayi ahankali ta zauna wajen kafar Inna tace "gani Inna" tashi inna tayi tana rike da hannun Fareeda tace "kagamini yarinya da gulma wurina kikazo, kinga yar wajena muje kinji nabaki biscuit" tsalle yarinyar tayi tasake rirrike Inna suka wuce suka fita daga dakin dakin yay shiru sai karan fankan sama dake hurawa, ahankali Hafiz cikin dadaddiyar muryanshi yace "ina yini Anty Aneesah" dan kunya taji yanda shiya fara gaisheta saikuma ta share murya chan kasa tace "ina yini" murmushi yayi yanajin wani irin sonta yace "Alhamdulillah, ya kike, nai kewanki sosai Aneesah na" yafada ahankali yana kallon yanda take wasa da kyawawan yatsunta, murmushi yayi ganin batace komiba dan yasan fushi take dashi, murya chan kasa yace "kiyakuri nai tafiya ban gayamiki ba dafatan an gafarce ni gimbiyata" gyadamai kai tayi ahankali batare data kalleshi ba. "Aneesah" yakira sunanta ahankali hakan yasa tadago kai ta kallai, ahankali yace "ina Sonki sosai Aneesah" da sauri ta sunnar dakai dan duk inyace yana sonta sai gabanta yafadi, ahankali yace "da kyar Mama tabarni na ganki wai in ana saura sati daya biki ba'a ganin amarya, anbani minti goma kacal, gaskiya koni naga mesa ba'ason na ganki danji nake kaman na dauke ki nagudu dake wanan kyau haka Love" dan shiru yayi yana kallonta tundaga sama har kasa har wani shining fuskarta yake dudda babu komi akai, ahankali yace "me kike bukata na biki amaryata?" girgixa mai kai tayi tace "bakomi" shiru yayi ganin duk yanda tayi kaman ba ita datakemai surutu sosai ba sai wani kunya kunyanshi takeji yau yasa yasake murmushi yamike tsaye tareda zura hannu a aljihu, rapas din yan dubu daidai yaciro guda biyu sababbi kal yatako har zuwa gabanta tsugunnawa yayi hakan yasa da sauri ta dago kai ta kallai hada ido sukayi yana wani irin kallonta ahankali ya ijiye mata kudin kan cinyarta batare dayabari idanunsu sun rabuba yace "ga kudin lalle da fatin amaryata" sanan yawani irin kashe murya yana kallon pink lips dinta dake dan rawa rawa tana kallonshi, ahankali yace "I love you" mikewa tsaye yayi yajuya yafice daga dakin yawuce waje.
Takai almost 5min tana kallon kudin daya ijiyemata ajiki sanan tamike tsaye rikeda kudin tafito ta shiga dakin Inna tana kallon Fareeda tace "Inna zai tafi" da sauri Inna tace "to kwaso biscuits ki kullama yar taki a leda mana" ajiye kudin tayi ta fita dakinta taje ta kwaso duka biscuits din datake dashi da sweet a leda sanan tazo har gaban Fareeda datai mata kyau sosai ta sakin mata murmushi tareda mikamata ledan tace "ga biscuit kiyitaci agida" karba yarinyar tayi tareda yin tsalle tace "thank you Anty yay" da sauri Inna tace "to kaimai ita karku batamai lokaci" kama hannun Fareeda tayi suka fito har kwar gida yana tsaye jikin motarshi tundaga nesa yake kallonsu yanda sukai kyau kaman wasu ya da kanwa dan murmushi tayi tadagama Fareedan hannu tace cbye hannu Fareeda itama tadaga mata tace "bye Anty, zakizo gidanmu gobe?" gyadamata kai Aneesah tayi tana murmushi shima Hafiz yay murmushi sanan yabude mata mota ta shiga da sauri Aneesa tajuya takoma ciki abinta.
*****
_Abuja_
Dady na zaune afalonshi abin duniya ya ishe shi yarame sosai sabida tunanin Aliyu, dan Aliyu gashinan gashinan ne baya iyacin komi, sai uban exercise duk yabi ya murde kaman wani gwaska yarame a wuya da idanu, sallaman Ammi dayaji yasa da sauri ya kalli kofar dan kara gasgata kunnuwanshi, itane tana sanye dawata doguwan riga taci gayu sosai kaman da gangan tayi ta yafo gyalen doguwan rigan ga cikinta daya fito sosai kaman cikin wata takwas, ganin Dady yakasa amsama sallaman tsabagen mamakin dayake ciki yasa tace "kodai najuya ne Alhaji" da sauri Dady har yana i'i'na yace "s...shi...shigo" shigowa tayi tana tafiya daidai murna take sosai sabida zataga yarta gobe, ahankali takaraso zama tayi kusada kujeran da Dady kekai tareda mikar da kafafun ta tace "wash" sanan tadan yatsine fuska tareda cire gyalen data yafo ta ijiye a gefe nan kitson shaden dake kanta da Maman yar aikin ta tamata jiya na biki yafito, kitson yay mugun kyau dama gatada gashi dan ita Aneesa tabiyo da gashi, tundaga kai Dady ke binta da kallo har zuwa kafafunta dasuka sha Jan lallen gargajiya ya kura Ammi nason lalle dan dazaran yafita takeyin wani kuma hakan na masifan burgeshi sai wani kamshi ketashi daga jikinta,. "Alhaji wai tunanin mekake haka ina kiranka baka amsawa saikace ba magana nake makaba" yaji maganan Ammi yanacikin tunani, da sauri dan yasan yanzun nan zata faramai masifa dan cikin nan yasamata masifa kaman jira take, da sauri yace "yakuri" tabe baki tayi tana fifita kanta da dankwalin data cire dudda sanyin da dakin yayi na AC zafi takeji sabida ciki, ahankali Dady yakama hannunta gently gudun kartamai masifa kaman mai tsoronta yazare dan kwalin yace "kawo namiki fifitan" da sauri tace "banso" cike da lallabawa yace "yakuri kibari nayi dan Allah" yanda yake kallonta yana maganan ahankali yasa taji jikinta yay wani yarrr dauke kai tayi tareda dan tureshi bataso yana hada jikinta da nashi ta sakinmai dan kwalin yafara fufitata da dankwalin, yatsine fuska tayi tace "nazo ne nafada maka ranan asabar ne bikin y'ata in sha Allah, gobe nakeso natafi kaduna gidan Baffan ta anan za'ayi komi" dudda Dady yaji wani irin kaman yasaki kuka amma sai yace "shikenan Allah yakaimu goben, Allah kuma ya sanya alheri" tabe baki tayi irin ko ajikinta nan tace "Ameen" Dady yazaci zata tashi ta tafine saiyaga ta gyara zama tana kallon dining dinshi dake dauke dawani fine bowl da jajayen apples kekai, ahankali yace "inkawo miki Apple zakici" gyadamai kai tayi batare data kalleshi ba wani irin dadi Dady yaji ganin yau sai kulashi take yaushe rabo harya manta, da sauri yaje dining din Apple din ya dauka ya shiga kitchen dinshi ya wanko mata sanan yafito yasameta zaune inda yabarta ahankali yazauna kusa kusada ita sosai ya mikamata apple din yace "gashi" hannu tamikamai ahankali takarba takai bakinta ta gatsa da bismillah tanaci cikinta Dady ya kalla sosai yakeso yataba cikin, ahankali yakai hanunshi kan saman cikin ya shafa gently, tsayar da taunan apple din tayi ta kallai cikeda masifa tace "me haka kake tabani" ahankali ya girgiza mata kai tareda daura fuskanshi kan gefen fuskarta yahade jikinshi da nata gently yace "shiii" kasa koda magana tayi yawani irin kashe mata jiki, sosai yake shafa cikin da hannunshi yana lumshe ido duk sukai shiru tana sauraron yanda heart beat dinshi ke fita ahankali, murya chan kasa yace "I miss you alot Rukayya, wlh ina mugun sonki, kin horani dayawa bazaki yafemini ba" make mai kafada tayi tana gyara kwanciya akan kirjinshi, dan murmushi Dady yayi yanajin wani irin sonta ganin yanda yau tawani saki dashi, janye hannunshi yayi daga kan cikin nata yakai hannunshi kan habbanta tareda juyo da fuskarta ta fuskance shi, bude idanunta dasuka kankance tayi ahankali ta kallai itama, kaman yanda yake kallonta hands dinshi na running abayanta har zuwa kan duwaiwanta dasukai taushi sosai, harshen shi yafito dashi ahankali ya shafi kan lips dinta da sauri tawani irin chapke harshen da bakinshi suka shiga kissing juna suna sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, batare daya raba bakinsu ba Dady yamike tsaye dauke da ita yay hanyar bedroom dinshi bude kofa yay while still kissing each other ahankali ya kwantar da ita akan gado yana tattare riganta sama Ammi ma na tattare nashi sama, sakin bakinta Dady yayi da sauri ya zare doguwan rigan daga jikinta itama ta zare jallabiya shi daga jikinshi, wani irin kallonta Dady yake barinma kirjinta dasuka ciko sabida ciki, baisan lokacin dayasake dry rungume ta ba, ko iya tsayawa cire pant dinta baiyiba ya matsar da pant dinta gefe ya danna bananar shi ciki, wani irin nishi Ammi tayi tamugun zauce nan suka shiga kwakular juna suna faranta ma kansu rai.
_inasu Wali yan APC, to PDP sunci, ancedai tsakanin mata da miji sai Allah, Ammi da kanta takawo kanta dan tai kewan bindin Dady, tazo amata service_
6️⃣7️⃣
*Bonus just because am happy, so kumin addu'a dan Allah*
Yau asabar gabaki daya bikin Aneesah saura sati daya dan asabar me zuwane bikin, yau she's very happy dudda the past few days has been hectic dan har yau bata sake ganin Hafiz ba tadaiji Baffa da Inna na hira suna yana Sudan yamace satin nan zai dawo, bala'in farin ciki take sabida Ammi tagaya mata in sha Allah gobe zatazo abinda ke mugun sata farin ciki kenan dan tai kewan Ammi kaman ba gobe. Tana kwance kan gado tana danne dannen awayan ya Khaleelu touching screen ne Mubarak yadaga labulen taredayin sallama yace "kije falon Abba kinyi banko" yana fadin haka yajuya dan sauri yake yaje yabuga kwallo, ahankali ta tashi harwani taja hijabin data dinka shekaran jiyan nan da kudin da Inna tabata, mustard ne har kasa ga hula, zura hijabin tayi kan tsifaffen gashinta data wanke tai parking saiyay acucu maza gashin gaban goshinta kuma suka kwanta lublub gana granta dasuka kara cika da baki hijabin saiyay mata kyau sosai sai kamshi take tsabagen turarantan da Inna keyi tafito tana sanya silipas dinta, tundaga nesa take hango wani hadadden half cover shoe na maza fari saikuma takalmi maidan tudu da igiya ta baya irin na yara dinan karami mai kyau, gabanta ne yafadi ahankali takarasa gaban bakin kofan tai sallama chan kasa batare data daga labulen ba, muryan Inna taji tace "shigo mana yarinyar Ammin ta" dan murmushi tayi kiran Ammin da Inna tayi ta yaye labulen ahankali ta shiga idanunta ne suka sauka akan Hafiz yana sanye dawani jumper na farar bugaggiyar shadda dayaji aiki sai kamshi dakin yake saikuma Inna dake zaune akan kujera rikeda wata yar yarinya dake sanye da blouse irin na yara fari da pink an mata kitso da ake cema love come down dayasha bid yarinyar tai kyau sosai sai surutu take tana taotsan minti mai tsinke lollipop, kallo daya tama yarinyar tagane itace yar Hafiz dantai kama da babanta, karasawa ciki tayi ahankali ta zauna wajen kafar Inna tace "gani Inna" tashi inna tayi tana rike da hannun Fareeda tace "kagamini yarinya da gulma wurina kikazo, kinga yar wajena muje kinji nabaki biscuit" tsalle yarinyar tayi tasake rirrike Inna suka wuce suka fita daga dakin dakin yay shiru sai karan fankan sama dake hurawa, ahankali Hafiz cikin dadaddiyar muryanshi yace "ina yini Anty Aneesah" dan kunya taji yanda shiya fara gaisheta saikuma ta share murya chan kasa tace "ina yini" murmushi yayi yanajin wani irin sonta yace "Alhamdulillah, ya kike, nai kewanki sosai Aneesah na" yafada ahankali yana kallon yanda take wasa da kyawawan yatsunta, murmushi yayi ganin batace komiba dan yasan fushi take dashi, murya chan kasa yace "kiyakuri nai tafiya ban gayamiki ba dafatan an gafarce ni gimbiyata" gyadamai kai tayi ahankali batare data kalleshi ba. "Aneesah" yakira sunanta ahankali hakan yasa tadago kai ta kallai, ahankali yace "ina Sonki sosai Aneesah" da sauri ta sunnar dakai dan duk inyace yana sonta sai gabanta yafadi, ahankali yace "da kyar Mama tabarni na ganki wai in ana saura sati daya biki ba'a ganin amarya, anbani minti goma kacal, gaskiya koni naga mesa ba'ason na ganki danji nake kaman na dauke ki nagudu dake wanan kyau haka Love" dan shiru yayi yana kallonta tundaga sama har kasa har wani shining fuskarta yake dudda babu komi akai, ahankali yace "me kike bukata na biki amaryata?" girgixa mai kai tayi tace "bakomi" shiru yayi ganin duk yanda tayi kaman ba ita datakemai surutu sosai ba sai wani kunya kunyanshi takeji yau yasa yasake murmushi yamike tsaye tareda zura hannu a aljihu, rapas din yan dubu daidai yaciro guda biyu sababbi kal yatako har zuwa gabanta tsugunnawa yayi hakan yasa da sauri ta dago kai ta kallai hada ido sukayi yana wani irin kallonta ahankali ya ijiye mata kudin kan cinyarta batare dayabari idanunsu sun rabuba yace "ga kudin lalle da fatin amaryata" sanan yawani irin kashe murya yana kallon pink lips dinta dake dan rawa rawa tana kallonshi, ahankali yace "I love you" mikewa tsaye yayi yajuya yafice daga dakin yawuce waje.
Takai almost 5min tana kallon kudin daya ijiyemata ajiki sanan tamike tsaye rikeda kudin tafito ta shiga dakin Inna tana kallon Fareeda tace "Inna zai tafi" da sauri Inna tace "to kwaso biscuits ki kullama yar taki a leda mana" ajiye kudin tayi ta fita dakinta taje ta kwaso duka biscuits din datake dashi da sweet a leda sanan tazo har gaban Fareeda datai mata kyau sosai ta sakin mata murmushi tareda mikamata ledan tace "ga biscuit kiyitaci agida" karba yarinyar tayi tareda yin tsalle tace "thank you Anty yay" da sauri Inna tace "to kaimai ita karku batamai lokaci" kama hannun Fareeda tayi suka fito har kwar gida yana tsaye jikin motarshi tundaga nesa yake kallonsu yanda sukai kyau kaman wasu ya da kanwa dan murmushi tayi tadagama Fareedan hannu tace cbye hannu Fareeda itama tadaga mata tace "bye Anty, zakizo gidanmu gobe?" gyadamata kai Aneesah tayi tana murmushi shima Hafiz yay murmushi sanan yabude mata mota ta shiga da sauri Aneesa tajuya takoma ciki abinta.
*****
_Abuja_
Dady na zaune afalonshi abin duniya ya ishe shi yarame sosai sabida tunanin Aliyu, dan Aliyu gashinan gashinan ne baya iyacin komi, sai uban exercise duk yabi ya murde kaman wani gwaska yarame a wuya da idanu, sallaman Ammi dayaji yasa da sauri ya kalli kofar dan kara gasgata kunnuwanshi, itane tana sanye dawata doguwan riga taci gayu sosai kaman da gangan tayi ta yafo gyalen doguwan rigan ga cikinta daya fito sosai kaman cikin wata takwas, ganin Dady yakasa amsama sallaman tsabagen mamakin dayake ciki yasa tace "kodai najuya ne Alhaji" da sauri Dady har yana i'i'na yace "s...shi...shigo" shigowa tayi tana tafiya daidai murna take sosai sabida zataga yarta gobe, ahankali takaraso zama tayi kusada kujeran da Dady kekai tareda mikar da kafafun ta tace "wash" sanan tadan yatsine fuska tareda cire gyalen data yafo ta ijiye a gefe nan kitson shaden dake kanta da Maman yar aikin ta tamata jiya na biki yafito, kitson yay mugun kyau dama gatada gashi dan ita Aneesa tabiyo da gashi, tundaga kai Dady ke binta da kallo har zuwa kafafunta dasuka sha Jan lallen gargajiya ya kura Ammi nason lalle dan dazaran yafita takeyin wani kuma hakan na masifan burgeshi sai wani kamshi ketashi daga jikinta,. "Alhaji wai tunanin mekake haka ina kiranka baka amsawa saikace ba magana nake makaba" yaji maganan Ammi yanacikin tunani, da sauri dan yasan yanzun nan zata faramai masifa dan cikin nan yasamata masifa kaman jira take, da sauri yace "yakuri" tabe baki tayi tana fifita kanta da dankwalin data cire dudda sanyin da dakin yayi na AC zafi takeji sabida ciki, ahankali Dady yakama hannunta gently gudun kartamai masifa kaman mai tsoronta yazare dan kwalin yace "kawo namiki fifitan" da sauri tace "banso" cike da lallabawa yace "yakuri kibari nayi dan Allah" yanda yake kallonta yana maganan ahankali yasa taji jikinta yay wani yarrr dauke kai tayi tareda dan tureshi bataso yana hada jikinta da nashi ta sakinmai dan kwalin yafara fufitata da dankwalin, yatsine fuska tayi tace "nazo ne nafada maka ranan asabar ne bikin y'ata in sha Allah, gobe nakeso natafi kaduna gidan Baffan ta anan za'ayi komi" dudda Dady yaji wani irin kaman yasaki kuka amma sai yace "shikenan Allah yakaimu goben, Allah kuma ya sanya alheri" tabe baki tayi irin ko ajikinta nan tace "Ameen" Dady yazaci zata tashi ta tafine saiyaga ta gyara zama tana kallon dining dinshi dake dauke dawani fine bowl da jajayen apples kekai, ahankali yace "inkawo miki Apple zakici" gyadamai kai tayi batare data kalleshi ba wani irin dadi Dady yaji ganin yau sai kulashi take yaushe rabo harya manta, da sauri yaje dining din Apple din ya dauka ya shiga kitchen dinshi ya wanko mata sanan yafito yasameta zaune inda yabarta ahankali yazauna kusa kusada ita sosai ya mikamata apple din yace "gashi" hannu tamikamai ahankali takarba takai bakinta ta gatsa da bismillah tanaci cikinta Dady ya kalla sosai yakeso yataba cikin, ahankali yakai hanunshi kan saman cikin ya shafa gently, tsayar da taunan apple din tayi ta kallai cikeda masifa tace "me haka kake tabani" ahankali ya girgiza mata kai tareda daura fuskanshi kan gefen fuskarta yahade jikinshi da nata gently yace "shiii" kasa koda magana tayi yawani irin kashe mata jiki, sosai yake shafa cikin da hannunshi yana lumshe ido duk sukai shiru tana sauraron yanda heart beat dinshi ke fita ahankali, murya chan kasa yace "I miss you alot Rukayya, wlh ina mugun sonki, kin horani dayawa bazaki yafemini ba" make mai kafada tayi tana gyara kwanciya akan kirjinshi, dan murmushi Dady yayi yanajin wani irin sonta ganin yanda yau tawani saki dashi, janye hannunshi yayi daga kan cikin nata yakai hannunshi kan habbanta tareda juyo da fuskarta ta fuskance shi, bude idanunta dasuka kankance tayi ahankali ta kallai itama, kaman yanda yake kallonta hands dinshi na running abayanta har zuwa kan duwaiwanta dasukai taushi sosai, harshen shi yafito dashi ahankali ya shafi kan lips dinta da sauri tawani irin chapke harshen da bakinshi suka shiga kissing juna suna sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, batare daya raba bakinsu ba Dady yamike tsaye dauke da ita yay hanyar bedroom dinshi bude kofa yay while still kissing each other ahankali ya kwantar da ita akan gado yana tattare riganta sama Ammi ma na tattare nashi sama, sakin bakinta Dady yayi da sauri ya zare doguwan rigan daga jikinta itama ta zare jallabiya shi daga jikinshi, wani irin kallonta Dady yake barinma kirjinta dasuka ciko sabida ciki, baisan lokacin dayasake dry rungume ta ba, ko iya tsayawa cire pant dinta baiyiba ya matsar da pant dinta gefe ya danna bananar shi ciki, wani irin nishi Ammi tayi tamugun zauce nan suka shiga kwakular juna suna faranta ma kansu rai.
_inasu Wali yan APC, to PDP sunci, ancedai tsakanin mata da miji sai Allah, Ammi da kanta takawo kanta dan tai kewan bindin Dady, tazo amata service_
6️⃣7️⃣
*Bonus just because am happy, so kumin addu'a dan Allah*