Sashe 45
Hadin Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yau ranar Jumaa yau Kuma aka daura auren Angwaye da Amare su goma Sha hudu ciki harda Dr who da Saddiqa ranar Kuma aka Kai Amare Ni Ina bangaren Saddiqa komai nata nice a kai,Haka Kuma Karimatu da Asiya sunzo aanyi komai dasu.
Washe gari gida Shuru duk ba Dadi an kwashe mutanen gidan,ga Baki ma sun tattara zasu tafi,yaran saura kadan sai Yan aiki,Daddy kuwa tunda ya Tara Angwaye da Amare ya musu Nasiha ya damkawa Danbature Amanar kula da sauran kannensu aka kaishi airport ya Shiga jirgi sai kasar waje.
Yayin da mu Kuma Muke zuba soyayyarmu ta gani ta fada,Suma Amare da angwaye ana ta Jin Dadi,Saddiqa Daren farkonta Kuka ta dinga yi da safe,Bayan tayi wanka tasa hijab ta fito daga gidan tana kuka,lokacin Dr who Yana wanka ta fito tana dingishi tana kuka,har ta Shiga taxi tace a kaita Tasha Wai Kauyensu zata koma,da kyar aka sameta a Tasha har ta shige katuwar Bus zata tafi garinsu Allah yasa Dr who ya gigice ya kirani a waya ya sanar min nace aje Tasha kawai,Dani da Danbature muka tafi wasu tashar shima Dr ya tafi wata Allah yasa Danbature ya hangota a cikin mota tana zare Ido kamar kace kyat ta zura da gudu,Dariya dai Kam mun shata,Allah yasa tana Jin tsoron Danbature yasa ta fito tana kuka,tana ganin Dr yazo wajen ta buya a bayana,Da kyar muke danne dariyarmu.
Bayan an sata a motar Dr who, Danbature ya jashi gefe ya dinga dariya har sai da Dr ya dinga fushi Yana masifa,Ice Yana rike ciki yace Kai baka da hankali kayi zaton irin Yan iskan matanka ne na da? Wlh duk yanda akayi wahala ka Bata,zaka kashe musu yarinya,dariya Shima Dr yayi tare da cewa to wlh Ni na manta Bata taba yi ba,Amma Zan Kira Doctor ta dubata,yarinya ta tona min asiri,Ice Yana dariya yace Kai ka jawo ka nuna Mata Kai ka Saba da mata Dole tazo Tasha ta nemi hanyar kauyensu,dariya sukayi gaba daya dama ko yaushe kamar frnds Haka suke,Ni dai Ina mota Ina ta lallashin Saddiqa tace wlh indai na Kuma Jin zafi Ni dai gwara ya sakeni bazan iya ba,idan nasan haka auren yake bazan yiba gida Zan gudu.
Da kyar na lallasheta,Shi Kuma Ice yace Wa Dr ka kyaleta tayi kamar 2wks ta huta sannan ka sake,Wani ihu Dr ya saki kamar an watsa Masa ruwan zafi yace sannu mugu,wlh ko Kai na tabbatar ko 3days da kyar zaka bar matakarka sai Ni zaka hadawa mugunta wato Ni na mutu ko? Inda yanzu Allah ya shiryeni kasan Ni bani da juriya ga yarinyar Nan Yar Shila ban taba Jin irinta ba kace Dan mugunta na barta 2wks,Ice yace to kayi abinda kaga dama Kuma wlh baza mu Kuma zuwa Nemo maka ita ba kasan dai yanzu Tasha tazo ko?to next time daji zata Shiga,Kai Malam bafa Zan karbi shawararka ba ato ka sani ma.
Ice Yana dariya ya min magana nazo mu wuce Ina zuwa ya rungumeni a bainar jama'a ko kunya yayi kissing dina a kumatu,Dr Who yace kw gani ko abinda kakeyi Ni Kuma za acuceni to bazan dauki shawararka ba,dariya mukayi gaba daya kowanne suka ja motarsu muka tafi.
Yau Monday yaune Kuma Mum za a saketa waadinta ya cika,murna wurin Ice da Dr ba a magana,Meena kanwarsu sosai yanzu muke shiri da ita watarana ma sai tayi sati guda a gidanmu tana girmamani sai abinda nace takeyi komai sai tayi Shawara Dani,idan tana gidansu kuwa kullum sai munyi waya munyi Hira.
Ice da kansa yaje ya dakkota gidansa,lokacin na shirya girke girken tarbar Mum,Dr na gidanmu tare da Saddiqa,Meena na Nan da wasu kannen nasu duk sunzo ganin Mum Suma Ana ta shagali,sun Ware speaker suna ta rawa iri iri musamman Meena.
Mum dake wuri me kyau aka sata ba sosai ta lalace ba,suna zuwa Murna ta kacame Ana ta Mata sannu,Sai Murna take yi itama,Bata ko zauna ba nace Mum muje kiyi wanka,yanda nake rawar kafa ko uwatace sai Haka,ta Dade tana darzar jikinta kayan data cire kaf a Dust bin muka zuba su,Dama kayanta na gidan Daddy an kwaso Mata, har da sababbi Ice sun dinka Mata latest masu tsadar gaske,cikin danyen lace ta hade Kai kowa ya kalli Mum yasan ta hadu ta ko Ina Bata tsufa.
Abinci muka baje aka ci aka Sha sannan muka taru kowa yayi Alwala mukayi nafila rakaa biyu na Godiya ga uban giji.
Mum wani Sona takeyi tana Masifar ji Dani,Haka Saddiqa ma duk da cewar Saddiqa Bata da walwala yanzu tana tsorace da Dr who,Mum tunda taga Haka ta gane Saddiqa dai duk surutunta da iyayinta Babu tasan Lallai Dr baya daga Mata kafa.
Bedroom din da muka bawa Mum taja Saddiqa tana tambayarta Kuna zaune lfy dai ko? Sai ko Saddiqa ta rushe da uban kuka ta kife kanta saman bed tana ta yi,Tambayar duniya Kuma taki fadar komai tace lfy suke.
Mum tace to yanzu Saddiqa Haka Zaki kula da Mijin naki,bakya koyi da Fadila,mijinki fa kin San sanadiyarki ya shiryu maimako ki daure ya Dore a Haka shine kike Haka,ko so kike ya koma harkarsa ta da can? So kike ko ya Miki kishiya,Ido fal da hawaye ta Dago tace Ni Dan Allah ya auri wata Ni na bar Mata shi wlh har ga Allah Mum bazan iya ba,dariya Mum tayi Lallai ba karamar azaba Dr yake bawa Saddiqa ba mace da kanta tace a Mata kishiya tun batayi 2wks ba.
Me yake Miki Saddiqa karki ji kunyata ki fada min zanyi maganin abin,Ni kunyarki nake ji sai dai na fadawa Aunty Fadila ta fada Miki,Nima kamar Mamanki ce ki fada min sai na hanaki komawa gidansa,Saddiqa na Jin Haka murna ta kamata tace To....ahm...uhmm....ta Sosa goshinta tace...Uhmmm...umm..Kinga dai..shine Nan dai....ta rumtse Ido tace Abu yake ta yi tun dare har wajen Asuba kawai Dan Hutawa akeyi kadan,Kuma da safe ma kafin ya fita Office,Haka da Rana zai dawo,ya koma Office,da yamma ma,Babu hutu Kuma duk naji ciwo yaki Bari na warke ta Karasa tana Hawaye.
Mum itama ta jinjina Maganar tace to baza ki koma ba muna Nan dake sai kin warke ki barni dashi,Saddiqa sai Murna take yi,Mum tace ai da tuntuni ki gudo gidan Ice kin sanar Masa,Tab Mum yafa Gama Raina Ice Wasa sukeyi ranar ma dariya suka dinga yi,Kuma Mijin Fadilan ne yace idan na sake fita daga gidan Mijina ba izninsa sai yasa Dr ya min abinda mutuwa kawai zanyi shi yasa ko kofar gida ban Kuma fita ba,rannan ma da kawayena suka zo ko rakasu banyi ba.
Dariya Mum tayi tace in Banda shirmenki ta Ina Ice zai ganki? Baki ta bude tace yace Na'ura ce dashi Yana daga gida zai ganni,Mum da kanta ta Kira Dr suka Sa labile daga ita sai shi,ta dinga Masa fada,tana bashi shawarwari nasu na manya karshe tace Saddiqa a Nan Zata zauna sai tayi sati guda na gyara musu yarsu sannan ta koma,Dr who kawai sai ya Kama kwalla yace shi wlh ba Wanda zai rabashi da Matarsa,Ni kake fadawa Haka? To Mum sabo da Allah Ina ruwanki a nan,so kike kawai Ni ki rabani da matata,Duk abinda zaka ce kace baza ta koma ba sai na gyara ta,Kai nakewa gata ai shashashan banza.
Ice ne ya shugo shima yace Saddiqa baza ta koma ba,cikin fushi Dr ya Suri key din mota ya bar gidan,Ina kiransa Amma yace Fadila baza ku Kara ganina a gidanku ba Tunda bakwa kaunata ya fice a fusace,ganin yayi fushi yasa jikin Saddiqa yayi sanyi ta fashe da kuka ta mike tace Mum Ni Dan Allah Zan bishi mu tafi Kinga yayi fushi,Mum a ranta tace yarinya me biyayya Bata son mijinta yayi fushi Nan take ta tuna da zaman aurenta a gidan Daddy su basuyi Masa Haka ba sai zaluntarsa da sukayi a hankali ta goge kwallar nadamarta.
Zamanmu lfy mukeyi a gidan bana taba gajiyawa da yiwa Mum Hidima,Saddiqa yau kwananta hudu a gidanmu ta Kara haske kyau da kiba,gata dama ta waye tana daukan wanka ni da Mum muna Kara wayar Mata da Kai da yanda zata kula da kalar mijinta Dr,Meena ma Kullum a gida wurin Mum take yini sai dare Driver ke maidata gida watarana ma a gidanmu take kwana tare da Mum.
Mum tayi fresh da ita sai dai kullum cikin nadamar zaman aurenta takeyi mijinta na sonta Babu asiri ba komai sabo da Allah Amma ta zalunceshi tir da halayenta a da.
Soyayya kuwa tsakanina da DanBature sai abinda yayi gaba,kullum kunya yake ba ni gaban Mum da Saddiqa baya kunyar uban kowa zai ta rungumeni Yana min kiss sai Ina yi ina boye Masa,Mum kuwa baturiyace ko a jikinta farin ciki ma takeyi sabo da su aladarsu Haka sukeyi wannan abin farin ciki ne, Saddiqa kuwa kallo take Sha tana Kara daukan darasi tace itama tana komawa zata dinga yiwa Mijinta ta rike abinta,tana ta koyan girke girke,ga novels na tura Mata a waya tana ta karantawa sabo da ta Kara koyon yanda ake rike me gida.
Dr who kuwa tunda yayi yaji Bai dawo ba Amma ya kasa daurewa da rashin masoyiyarsa Dole yau muna zaune muna Dinner sai gashi ya shigo.
Washe gari gida Shuru duk ba Dadi an kwashe mutanen gidan,ga Baki ma sun tattara zasu tafi,yaran saura kadan sai Yan aiki,Daddy kuwa tunda ya Tara Angwaye da Amare ya musu Nasiha ya damkawa Danbature Amanar kula da sauran kannensu aka kaishi airport ya Shiga jirgi sai kasar waje.
Yayin da mu Kuma Muke zuba soyayyarmu ta gani ta fada,Suma Amare da angwaye ana ta Jin Dadi,Saddiqa Daren farkonta Kuka ta dinga yi da safe,Bayan tayi wanka tasa hijab ta fito daga gidan tana kuka,lokacin Dr who Yana wanka ta fito tana dingishi tana kuka,har ta Shiga taxi tace a kaita Tasha Wai Kauyensu zata koma,da kyar aka sameta a Tasha har ta shige katuwar Bus zata tafi garinsu Allah yasa Dr who ya gigice ya kirani a waya ya sanar min nace aje Tasha kawai,Dani da Danbature muka tafi wasu tashar shima Dr ya tafi wata Allah yasa Danbature ya hangota a cikin mota tana zare Ido kamar kace kyat ta zura da gudu,Dariya dai Kam mun shata,Allah yasa tana Jin tsoron Danbature yasa ta fito tana kuka,tana ganin Dr yazo wajen ta buya a bayana,Da kyar muke danne dariyarmu.
Bayan an sata a motar Dr who, Danbature ya jashi gefe ya dinga dariya har sai da Dr ya dinga fushi Yana masifa,Ice Yana rike ciki yace Kai baka da hankali kayi zaton irin Yan iskan matanka ne na da? Wlh duk yanda akayi wahala ka Bata,zaka kashe musu yarinya,dariya Shima Dr yayi tare da cewa to wlh Ni na manta Bata taba yi ba,Amma Zan Kira Doctor ta dubata,yarinya ta tona min asiri,Ice Yana dariya yace Kai ka jawo ka nuna Mata Kai ka Saba da mata Dole tazo Tasha ta nemi hanyar kauyensu,dariya sukayi gaba daya dama ko yaushe kamar frnds Haka suke,Ni dai Ina mota Ina ta lallashin Saddiqa tace wlh indai na Kuma Jin zafi Ni dai gwara ya sakeni bazan iya ba,idan nasan haka auren yake bazan yiba gida Zan gudu.
Da kyar na lallasheta,Shi Kuma Ice yace Wa Dr ka kyaleta tayi kamar 2wks ta huta sannan ka sake,Wani ihu Dr ya saki kamar an watsa Masa ruwan zafi yace sannu mugu,wlh ko Kai na tabbatar ko 3days da kyar zaka bar matakarka sai Ni zaka hadawa mugunta wato Ni na mutu ko? Inda yanzu Allah ya shiryeni kasan Ni bani da juriya ga yarinyar Nan Yar Shila ban taba Jin irinta ba kace Dan mugunta na barta 2wks,Ice yace to kayi abinda kaga dama Kuma wlh baza mu Kuma zuwa Nemo maka ita ba kasan dai yanzu Tasha tazo ko?to next time daji zata Shiga,Kai Malam bafa Zan karbi shawararka ba ato ka sani ma.
Ice Yana dariya ya min magana nazo mu wuce Ina zuwa ya rungumeni a bainar jama'a ko kunya yayi kissing dina a kumatu,Dr Who yace kw gani ko abinda kakeyi Ni Kuma za acuceni to bazan dauki shawararka ba,dariya mukayi gaba daya kowanne suka ja motarsu muka tafi.
Yau Monday yaune Kuma Mum za a saketa waadinta ya cika,murna wurin Ice da Dr ba a magana,Meena kanwarsu sosai yanzu muke shiri da ita watarana ma sai tayi sati guda a gidanmu tana girmamani sai abinda nace takeyi komai sai tayi Shawara Dani,idan tana gidansu kuwa kullum sai munyi waya munyi Hira.
Ice da kansa yaje ya dakkota gidansa,lokacin na shirya girke girken tarbar Mum,Dr na gidanmu tare da Saddiqa,Meena na Nan da wasu kannen nasu duk sunzo ganin Mum Suma Ana ta shagali,sun Ware speaker suna ta rawa iri iri musamman Meena.
Mum dake wuri me kyau aka sata ba sosai ta lalace ba,suna zuwa Murna ta kacame Ana ta Mata sannu,Sai Murna take yi itama,Bata ko zauna ba nace Mum muje kiyi wanka,yanda nake rawar kafa ko uwatace sai Haka,ta Dade tana darzar jikinta kayan data cire kaf a Dust bin muka zuba su,Dama kayanta na gidan Daddy an kwaso Mata, har da sababbi Ice sun dinka Mata latest masu tsadar gaske,cikin danyen lace ta hade Kai kowa ya kalli Mum yasan ta hadu ta ko Ina Bata tsufa.
Abinci muka baje aka ci aka Sha sannan muka taru kowa yayi Alwala mukayi nafila rakaa biyu na Godiya ga uban giji.
Mum wani Sona takeyi tana Masifar ji Dani,Haka Saddiqa ma duk da cewar Saddiqa Bata da walwala yanzu tana tsorace da Dr who,Mum tunda taga Haka ta gane Saddiqa dai duk surutunta da iyayinta Babu tasan Lallai Dr baya daga Mata kafa.
Bedroom din da muka bawa Mum taja Saddiqa tana tambayarta Kuna zaune lfy dai ko? Sai ko Saddiqa ta rushe da uban kuka ta kife kanta saman bed tana ta yi,Tambayar duniya Kuma taki fadar komai tace lfy suke.
Mum tace to yanzu Saddiqa Haka Zaki kula da Mijin naki,bakya koyi da Fadila,mijinki fa kin San sanadiyarki ya shiryu maimako ki daure ya Dore a Haka shine kike Haka,ko so kike ya koma harkarsa ta da can? So kike ko ya Miki kishiya,Ido fal da hawaye ta Dago tace Ni Dan Allah ya auri wata Ni na bar Mata shi wlh har ga Allah Mum bazan iya ba,dariya Mum tayi Lallai ba karamar azaba Dr yake bawa Saddiqa ba mace da kanta tace a Mata kishiya tun batayi 2wks ba.
Me yake Miki Saddiqa karki ji kunyata ki fada min zanyi maganin abin,Ni kunyarki nake ji sai dai na fadawa Aunty Fadila ta fada Miki,Nima kamar Mamanki ce ki fada min sai na hanaki komawa gidansa,Saddiqa na Jin Haka murna ta kamata tace To....ahm...uhmm....ta Sosa goshinta tace...Uhmmm...umm..Kinga dai..shine Nan dai....ta rumtse Ido tace Abu yake ta yi tun dare har wajen Asuba kawai Dan Hutawa akeyi kadan,Kuma da safe ma kafin ya fita Office,Haka da Rana zai dawo,ya koma Office,da yamma ma,Babu hutu Kuma duk naji ciwo yaki Bari na warke ta Karasa tana Hawaye.
Mum itama ta jinjina Maganar tace to baza ki koma ba muna Nan dake sai kin warke ki barni dashi,Saddiqa sai Murna take yi,Mum tace ai da tuntuni ki gudo gidan Ice kin sanar Masa,Tab Mum yafa Gama Raina Ice Wasa sukeyi ranar ma dariya suka dinga yi,Kuma Mijin Fadilan ne yace idan na sake fita daga gidan Mijina ba izninsa sai yasa Dr ya min abinda mutuwa kawai zanyi shi yasa ko kofar gida ban Kuma fita ba,rannan ma da kawayena suka zo ko rakasu banyi ba.
Dariya Mum tayi tace in Banda shirmenki ta Ina Ice zai ganki? Baki ta bude tace yace Na'ura ce dashi Yana daga gida zai ganni,Mum da kanta ta Kira Dr suka Sa labile daga ita sai shi,ta dinga Masa fada,tana bashi shawarwari nasu na manya karshe tace Saddiqa a Nan Zata zauna sai tayi sati guda na gyara musu yarsu sannan ta koma,Dr who kawai sai ya Kama kwalla yace shi wlh ba Wanda zai rabashi da Matarsa,Ni kake fadawa Haka? To Mum sabo da Allah Ina ruwanki a nan,so kike kawai Ni ki rabani da matata,Duk abinda zaka ce kace baza ta koma ba sai na gyara ta,Kai nakewa gata ai shashashan banza.
Ice ne ya shugo shima yace Saddiqa baza ta koma ba,cikin fushi Dr ya Suri key din mota ya bar gidan,Ina kiransa Amma yace Fadila baza ku Kara ganina a gidanku ba Tunda bakwa kaunata ya fice a fusace,ganin yayi fushi yasa jikin Saddiqa yayi sanyi ta fashe da kuka ta mike tace Mum Ni Dan Allah Zan bishi mu tafi Kinga yayi fushi,Mum a ranta tace yarinya me biyayya Bata son mijinta yayi fushi Nan take ta tuna da zaman aurenta a gidan Daddy su basuyi Masa Haka ba sai zaluntarsa da sukayi a hankali ta goge kwallar nadamarta.
Zamanmu lfy mukeyi a gidan bana taba gajiyawa da yiwa Mum Hidima,Saddiqa yau kwananta hudu a gidanmu ta Kara haske kyau da kiba,gata dama ta waye tana daukan wanka ni da Mum muna Kara wayar Mata da Kai da yanda zata kula da kalar mijinta Dr,Meena ma Kullum a gida wurin Mum take yini sai dare Driver ke maidata gida watarana ma a gidanmu take kwana tare da Mum.
Mum tayi fresh da ita sai dai kullum cikin nadamar zaman aurenta takeyi mijinta na sonta Babu asiri ba komai sabo da Allah Amma ta zalunceshi tir da halayenta a da.
Soyayya kuwa tsakanina da DanBature sai abinda yayi gaba,kullum kunya yake ba ni gaban Mum da Saddiqa baya kunyar uban kowa zai ta rungumeni Yana min kiss sai Ina yi ina boye Masa,Mum kuwa baturiyace ko a jikinta farin ciki ma takeyi sabo da su aladarsu Haka sukeyi wannan abin farin ciki ne, Saddiqa kuwa kallo take Sha tana Kara daukan darasi tace itama tana komawa zata dinga yiwa Mijinta ta rike abinta,tana ta koyan girke girke,ga novels na tura Mata a waya tana ta karantawa sabo da ta Kara koyon yanda ake rike me gida.
Dr who kuwa tunda yayi yaji Bai dawo ba Amma ya kasa daurewa da rashin masoyiyarsa Dole yau muna zaune muna Dinner sai gashi ya shigo.