Sashe 12
Hadin Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na kwashe wata daya da kwanaki a Lagos muna yawan Fita da Anty Attine tana aikena yanzu na fara sanin gari sosai,kasuwanni super market etc,Yau da Wuri Attine ta dawo tace maza shirya kije ki siyo kayan kwalliya ke ko kwalliya kin daina sai dai kiyi wanka kawai kisa Kaya ba kwalliya kamar ba mace ba.
Murmushi nayi kawai nace wa Zan yiwa kwalliya? Wanda Zan Masa kwalliyar yayi min Nisa sai sharrrrr....Hawaye suka tsiyayo min masu dumi,Attine jikinta yayi sanyi tace Dole ki tafi aikin Nan ko aikin ya Isa ya hanaki tunani, saman kujera na zauna dama hijab ne jikina kaina na rufe gaba daya Cikin hijab Ina ta kirsar kuka me sa Wanda ya saurara tausayi,Attine tayi Shuruuuuuu tana ji har na Gama Bata ce komai ba tace zo muje yawo kiga gari,haka muka fita Ina ajiyar zuciya,wani eatery muka je ta siya mana snacks da Ice cream sai wata burmukekiyar cinyoyin kaji.
Sosai na Samu nishadi sai na tafi tunanin inama da Danbature nazo wannan wajen ba da Attine ba, washe gari da yamma likis Attine tace na shirya yau Zan tafi gidan aiki,Attine tace sai dai kiyi hakuri ba a samu Company ba sai Gidan wata Igbo Ijeoma girki kawai Zaki dinga tayata a kitchen,mijinta baya cin abincin Yan aiki so Bata son wahala da yawa girma ya kamata kuma,wata zata dinga biyanki dubu ashirin ya kamata ki bude accnt sai ki dinga Tara kudin, farin ciki ya kamani har dubu ashirin nace Antyna ai Ina da accnt a gtbank ya Salman yaje Dani na bude ina da komai a kaina,good cewar Attine Dan Allah ki tsare mutuncinki da addininki,Kinga gidan arna Zaki je ki kula ki Zama wise, nace inshallah wacce unguwa ce Anty? Tace Island unguwar masu kudin gaske ce sai wane da wane, idan kika Shiga Zaki ce a kasar waje kike aljannar duniya ba hayaniya Shuru,gidaje na alfarma.
Matar tayi senator sau uku sannan tayi Yar majalisar tarayya sau biyu,ta rike ambasador a kasar India yanzu Kuma Minister ce har sau uku Ana Bata mukamin minister ta Tara kudi,mijinta Steven Defence permanent secretary ne a Nan Lagos ki kula gidane gari guda dauke da securities ko Ina ga Yan aiki iri iri, yaransu biyu kacal Emanuella da Amaka dukkansu matane Yan Shekara 36 da 33yrs a turai suke rayuwarsu Amma tace yanzu sunzo Nigeria kafin su koma.
Hmm to Anty nifa bana wani Jin turanci da yawa,Haka Zaki ta jagalgalawa har ki kware Nima ai a Haka na koya,Murmushi nayi sannan na hada komai nawa na bukata muka Shiga taxi sai unguwar.
Unguwar ma ba a barmu mun Shiga ba saida Attine ta Kira Babban yaron Ijeoma sannan aka barmu muka Shiga da taxi har kofar gidan,gaba daya na rude sai kalle kalle nakeyi sabo da tsaruwar unguwar, gidan Ijeoma yafi karfin a kwatanta shi karshen haduwa ne gari guda part part Babu Bata lokaci Yaron Ijeoma Dennis ya Mana iso ko Ina matakan tsaro ne da Maaikata suna zirga zirga, ganin Palon da muka Shiga sai na susuce ban San Dame Zan kwatanta muku ba,ga wani sanyi da kamshi ta ko Ina,mun Dade a zaune Ina ta kalle kalle.
Daga baya muka ji wani kamshi na daban ya gauraye Palon tare da kwas kwas na takalmi,wata dattijuwace Fara irin na Igbo Sai hancin Nan kamar carpenter yasa guduma ya dakeshi, ga Baki chokoko lebe shaftarere,sai kiba dum gashinta wani kwaikwaye kamar birbiri ya yada zango a kanta,sai dai gashin yasha gyara Yana kyalli da sheki,Riga ce ta material me hannun bra har kasa ta sata ga wata sarka ja me kululai kafta kafta,abin hannunta sai Kara suke da gani arniya ce ta gaske,anci haram an koshi,Zama tayi da kyar tana yanga yanga,kafin tayi magana sai da ta dauki dogon lokaci mun gaji da jira sannan, Attine ta gaisheta tace Good Evening ma,Hope u r fine ma? Da kyar tace im fine thank u, Nima da guntun turancina na gaisheta ta amsa.
Da harshen turanci tace itace me Taya Ni girki? Attine tace itace,hope she's clean? Yes Ma so very clean cewar Attine, Ijeoma ta danyi Murmushi kadan sannan ta zaro kudi a Jakarta dubu ashirin ta mikawa Attine tace na Bata Number accnt dina ita a accnt take biyan maaikanta salary,Nan take ba kuskure na bata, Attine sallama tayi min zata tafi, hawaye na fara ta dinga lallashina tace ke da zaka nemi kudi kizo ki gyara kanki kafin Dan Bature ya dawo kwana Nan,wani sanyi naji sannan nayi Murmushi na nace Haka ne Anty sai nazo weakend munyi sallama ta tafi,Ijeoma tasa wata Charity ta kaini part din Yan aiki.
Ijeoma tace idan har taga kyan aikina sannan kuma tana jin dadin Zama Dani to part zata canja min na dawo part dinta muna ci gaba da yiwa me gidanta abinci tare, ko part din Yan aiki ya Hadu kamar bana Yan aiki ba,daki kowa Mata biyu Amma Ni tace a bani daki guda sabo da kwar jini irin na addinin musulunci,Haka Yan aiki duk nayi musu kwar jini sai Nan Nan akeyi Dani sabo da musulunci da yawan addinina.
Yau da dare misalin 8pm Bayan nayi sallar Isha Ma ta Aiko nazo zamu Shiga kitchen mijinta ya kusa dawowa,dama nayi wanka na na canja Kaya naje palonta Wanda ya gaji da haduwa kallo ta Kare min ta ganni fresh neat tsaf Dani Murmushi tayi hankalinta ya kwanta Dani tace let's go na bita a baya har hadadden kitchen dinta,muka fara aikin dake kalar abincinsu daban Dana Hausawa sai tace na dinga dauko Mata Abu Wanda ya kama a yanka tasa na yanka Mata,Wanda za a wanke na wanke,Wanda za a markada nayi ban samu matsala ba ko kadan tana nuna min Ina kallon yanda suke kalar abincinsu tana yi tana koya min Nima,muna Yar Hira sama sama tana tambayata kalar namu girkin Ina Bata labari da guntun turancina tana ganewa Kuma ba wulakanci ba komai muka Gama na shirya Dining na gyara kitchen sannan tace na ebi nawa naje part dinmu naci, na eba duk abinda Naga Zan iya ci sannan na Mata sallama, wanka nayi naci abincina na kwanta bacci da wayata wacce nake bincike a ciki.
Washe gari ma Haka muka shirya break lafiyayye tana jin dadin aiki Dani ga Tsafta ta,yaranta Yan Mata Amaka da Emmanuella Wanda suka dawo daga turai ne suka sakko Amaka Tasha wando short da Yar Riga taci kwalliya Wai Shirin fita tayi Nan ga wani gashin doki brown tayi kyau sai dai fuskar Nan kamar an taka Kashi sai farin kawai shima da Karin Mai,Haka Emmanuella ita Kuma bakin gashi dogo tasa tana sanye cikin wata Yar Gown da kadan ta wuce duwawunta itama ta cakare da makeken glass a Fuskarta Baki ga takalmi me tsini sunsha da jaka masu tsada sai uban farce da suka Sa yasha paint zako zako kamar na horro.
Mum dinsu suka rungume suna gaisheta ita Kuma mundukar arniya tana manna musu kiss, Wani kato,murjeje,wani dunkulelen gardi Dattijo ne ya sakko Baki wuluk dashi ga sandar girma ta kudi ya rike a hannunsa wuyansa yasha murjani,wani Zanin atamfa ya daura ga wata rigar yard me Masifar tsada da kyau 3qtr ce, kamshi kawai suke bulbulawa tare da warinsu na arna, saman Dining gaba daya suka zauna,Ma da kanta tayi serving nasu,duk abinda suke Ina labe cikin kitchen Ina gani, naji Ma ta kwalla min Kira Fadila kamar ita ta Rada min Sunan, yes Ma nace daga kitchen,Mijinta David yace who is she? She is my new House made, the name saund like Hausa, Ma tace Yeah ofcourse she's beautiful Hausa Girl, very Beautiful girl and clean,that girl she's different Imfact I like the girl so cool,friendly and Nice.
David yace da turanci ai dama a Hausawa akwai mutanen kirki sosai wasu kuwa Sam Basu da amana sannan gasu da kyawawa.
Baki Amaka ta tabe tace those criminal Hausa people Mum kika dauko Mana Yar aiki sai ta harbe mu ko ta saka Mana Bum a gida mun Kone gaba daya,Dirty people begas, Dariya Emmanuella tayi tace nawawo Aboki hmm ahhh fear them wooo,Zaki gansu so silent kamar baza su aikata tsiya ba, Baki Amaka ta tabe tana wani shanye hannu tace Almajiri people.
David Dad yace be quite let them be pls Akan ko wacce alumma Ana samun na kirki Dana banza,Ma sai lokacin tace Ina ruwansu ma suna maganarsu da turanci Ina ji,a tsorace na fito kusa da Ma na tsaya nace Good morning Dad, da Faraa yace morning, Suma Yan Matan na gaida su sai lokacin suka kalleni, Amaka ta zabura tace Chineke God Beautiful girl like u as House made ahhhh.
Emmanuella sai kallona takeyi kamar zata Hadiye Ni,kyau na ya gigita su,yanda suka yi zaton ganina ba Haka suka gani ba.
Ma dariya tayi musu sannan tace naje Driver zai kaini kasuwa na siyo abinda Babu ta bani kudi masu yawa tare da jotter inda ta rubuta komai.
Bayan na tafi suka dinga gulmar Wai bana Jin turanci sosai ai Hausawa Basu damu da ilmi sosai ba Kuma gaskiya suka fada.
Ban Saba zuwa kasuwa ba Amma Haka na zage na siyo komai, sannan muka Shiga store Nan ma na jido kayan girki muka dawo na shirya komai inda ya Dace sannan na kaiwa Ma canjinta tace na rike ta bar min na dinga murna naje Driver ya kaini banki na saka dubu Bakwai dina a accnt.
Yau da dare Amaka ta kirani Wai na hada Mata fresh Juice na Apple nayi Mata yayi Masifar dadi Ma ce ta fada musu yanda na kware wajen hada juice, ta harde a kujera tana karanta jarida na zuba Mata a cup na Mika Mata kenan ta kula da agogon Hannuna,mamaki ya kamata taga agogo na diamond me tsadar gaske da kyau,kirji na ta kalla taga sarkar Dana sa zoben azurfar Dan bature.
Murmushi nayi kawai nace wa Zan yiwa kwalliya? Wanda Zan Masa kwalliyar yayi min Nisa sai sharrrrr....Hawaye suka tsiyayo min masu dumi,Attine jikinta yayi sanyi tace Dole ki tafi aikin Nan ko aikin ya Isa ya hanaki tunani, saman kujera na zauna dama hijab ne jikina kaina na rufe gaba daya Cikin hijab Ina ta kirsar kuka me sa Wanda ya saurara tausayi,Attine tayi Shuruuuuuu tana ji har na Gama Bata ce komai ba tace zo muje yawo kiga gari,haka muka fita Ina ajiyar zuciya,wani eatery muka je ta siya mana snacks da Ice cream sai wata burmukekiyar cinyoyin kaji.
Sosai na Samu nishadi sai na tafi tunanin inama da Danbature nazo wannan wajen ba da Attine ba, washe gari da yamma likis Attine tace na shirya yau Zan tafi gidan aiki,Attine tace sai dai kiyi hakuri ba a samu Company ba sai Gidan wata Igbo Ijeoma girki kawai Zaki dinga tayata a kitchen,mijinta baya cin abincin Yan aiki so Bata son wahala da yawa girma ya kamata kuma,wata zata dinga biyanki dubu ashirin ya kamata ki bude accnt sai ki dinga Tara kudin, farin ciki ya kamani har dubu ashirin nace Antyna ai Ina da accnt a gtbank ya Salman yaje Dani na bude ina da komai a kaina,good cewar Attine Dan Allah ki tsare mutuncinki da addininki,Kinga gidan arna Zaki je ki kula ki Zama wise, nace inshallah wacce unguwa ce Anty? Tace Island unguwar masu kudin gaske ce sai wane da wane, idan kika Shiga Zaki ce a kasar waje kike aljannar duniya ba hayaniya Shuru,gidaje na alfarma.
Matar tayi senator sau uku sannan tayi Yar majalisar tarayya sau biyu,ta rike ambasador a kasar India yanzu Kuma Minister ce har sau uku Ana Bata mukamin minister ta Tara kudi,mijinta Steven Defence permanent secretary ne a Nan Lagos ki kula gidane gari guda dauke da securities ko Ina ga Yan aiki iri iri, yaransu biyu kacal Emanuella da Amaka dukkansu matane Yan Shekara 36 da 33yrs a turai suke rayuwarsu Amma tace yanzu sunzo Nigeria kafin su koma.
Hmm to Anty nifa bana wani Jin turanci da yawa,Haka Zaki ta jagalgalawa har ki kware Nima ai a Haka na koya,Murmushi nayi sannan na hada komai nawa na bukata muka Shiga taxi sai unguwar.
Unguwar ma ba a barmu mun Shiga ba saida Attine ta Kira Babban yaron Ijeoma sannan aka barmu muka Shiga da taxi har kofar gidan,gaba daya na rude sai kalle kalle nakeyi sabo da tsaruwar unguwar, gidan Ijeoma yafi karfin a kwatanta shi karshen haduwa ne gari guda part part Babu Bata lokaci Yaron Ijeoma Dennis ya Mana iso ko Ina matakan tsaro ne da Maaikata suna zirga zirga, ganin Palon da muka Shiga sai na susuce ban San Dame Zan kwatanta muku ba,ga wani sanyi da kamshi ta ko Ina,mun Dade a zaune Ina ta kalle kalle.
Daga baya muka ji wani kamshi na daban ya gauraye Palon tare da kwas kwas na takalmi,wata dattijuwace Fara irin na Igbo Sai hancin Nan kamar carpenter yasa guduma ya dakeshi, ga Baki chokoko lebe shaftarere,sai kiba dum gashinta wani kwaikwaye kamar birbiri ya yada zango a kanta,sai dai gashin yasha gyara Yana kyalli da sheki,Riga ce ta material me hannun bra har kasa ta sata ga wata sarka ja me kululai kafta kafta,abin hannunta sai Kara suke da gani arniya ce ta gaske,anci haram an koshi,Zama tayi da kyar tana yanga yanga,kafin tayi magana sai da ta dauki dogon lokaci mun gaji da jira sannan, Attine ta gaisheta tace Good Evening ma,Hope u r fine ma? Da kyar tace im fine thank u, Nima da guntun turancina na gaisheta ta amsa.
Da harshen turanci tace itace me Taya Ni girki? Attine tace itace,hope she's clean? Yes Ma so very clean cewar Attine, Ijeoma ta danyi Murmushi kadan sannan ta zaro kudi a Jakarta dubu ashirin ta mikawa Attine tace na Bata Number accnt dina ita a accnt take biyan maaikanta salary,Nan take ba kuskure na bata, Attine sallama tayi min zata tafi, hawaye na fara ta dinga lallashina tace ke da zaka nemi kudi kizo ki gyara kanki kafin Dan Bature ya dawo kwana Nan,wani sanyi naji sannan nayi Murmushi na nace Haka ne Anty sai nazo weakend munyi sallama ta tafi,Ijeoma tasa wata Charity ta kaini part din Yan aiki.
Ijeoma tace idan har taga kyan aikina sannan kuma tana jin dadin Zama Dani to part zata canja min na dawo part dinta muna ci gaba da yiwa me gidanta abinci tare, ko part din Yan aiki ya Hadu kamar bana Yan aiki ba,daki kowa Mata biyu Amma Ni tace a bani daki guda sabo da kwar jini irin na addinin musulunci,Haka Yan aiki duk nayi musu kwar jini sai Nan Nan akeyi Dani sabo da musulunci da yawan addinina.
Yau da dare misalin 8pm Bayan nayi sallar Isha Ma ta Aiko nazo zamu Shiga kitchen mijinta ya kusa dawowa,dama nayi wanka na na canja Kaya naje palonta Wanda ya gaji da haduwa kallo ta Kare min ta ganni fresh neat tsaf Dani Murmushi tayi hankalinta ya kwanta Dani tace let's go na bita a baya har hadadden kitchen dinta,muka fara aikin dake kalar abincinsu daban Dana Hausawa sai tace na dinga dauko Mata Abu Wanda ya kama a yanka tasa na yanka Mata,Wanda za a wanke na wanke,Wanda za a markada nayi ban samu matsala ba ko kadan tana nuna min Ina kallon yanda suke kalar abincinsu tana yi tana koya min Nima,muna Yar Hira sama sama tana tambayata kalar namu girkin Ina Bata labari da guntun turancina tana ganewa Kuma ba wulakanci ba komai muka Gama na shirya Dining na gyara kitchen sannan tace na ebi nawa naje part dinmu naci, na eba duk abinda Naga Zan iya ci sannan na Mata sallama, wanka nayi naci abincina na kwanta bacci da wayata wacce nake bincike a ciki.
Washe gari ma Haka muka shirya break lafiyayye tana jin dadin aiki Dani ga Tsafta ta,yaranta Yan Mata Amaka da Emmanuella Wanda suka dawo daga turai ne suka sakko Amaka Tasha wando short da Yar Riga taci kwalliya Wai Shirin fita tayi Nan ga wani gashin doki brown tayi kyau sai dai fuskar Nan kamar an taka Kashi sai farin kawai shima da Karin Mai,Haka Emmanuella ita Kuma bakin gashi dogo tasa tana sanye cikin wata Yar Gown da kadan ta wuce duwawunta itama ta cakare da makeken glass a Fuskarta Baki ga takalmi me tsini sunsha da jaka masu tsada sai uban farce da suka Sa yasha paint zako zako kamar na horro.
Mum dinsu suka rungume suna gaisheta ita Kuma mundukar arniya tana manna musu kiss, Wani kato,murjeje,wani dunkulelen gardi Dattijo ne ya sakko Baki wuluk dashi ga sandar girma ta kudi ya rike a hannunsa wuyansa yasha murjani,wani Zanin atamfa ya daura ga wata rigar yard me Masifar tsada da kyau 3qtr ce, kamshi kawai suke bulbulawa tare da warinsu na arna, saman Dining gaba daya suka zauna,Ma da kanta tayi serving nasu,duk abinda suke Ina labe cikin kitchen Ina gani, naji Ma ta kwalla min Kira Fadila kamar ita ta Rada min Sunan, yes Ma nace daga kitchen,Mijinta David yace who is she? She is my new House made, the name saund like Hausa, Ma tace Yeah ofcourse she's beautiful Hausa Girl, very Beautiful girl and clean,that girl she's different Imfact I like the girl so cool,friendly and Nice.
David yace da turanci ai dama a Hausawa akwai mutanen kirki sosai wasu kuwa Sam Basu da amana sannan gasu da kyawawa.
Baki Amaka ta tabe tace those criminal Hausa people Mum kika dauko Mana Yar aiki sai ta harbe mu ko ta saka Mana Bum a gida mun Kone gaba daya,Dirty people begas, Dariya Emmanuella tayi tace nawawo Aboki hmm ahhh fear them wooo,Zaki gansu so silent kamar baza su aikata tsiya ba, Baki Amaka ta tabe tana wani shanye hannu tace Almajiri people.
David Dad yace be quite let them be pls Akan ko wacce alumma Ana samun na kirki Dana banza,Ma sai lokacin tace Ina ruwansu ma suna maganarsu da turanci Ina ji,a tsorace na fito kusa da Ma na tsaya nace Good morning Dad, da Faraa yace morning, Suma Yan Matan na gaida su sai lokacin suka kalleni, Amaka ta zabura tace Chineke God Beautiful girl like u as House made ahhhh.
Emmanuella sai kallona takeyi kamar zata Hadiye Ni,kyau na ya gigita su,yanda suka yi zaton ganina ba Haka suka gani ba.
Ma dariya tayi musu sannan tace naje Driver zai kaini kasuwa na siyo abinda Babu ta bani kudi masu yawa tare da jotter inda ta rubuta komai.
Bayan na tafi suka dinga gulmar Wai bana Jin turanci sosai ai Hausawa Basu damu da ilmi sosai ba Kuma gaskiya suka fada.
Ban Saba zuwa kasuwa ba Amma Haka na zage na siyo komai, sannan muka Shiga store Nan ma na jido kayan girki muka dawo na shirya komai inda ya Dace sannan na kaiwa Ma canjinta tace na rike ta bar min na dinga murna naje Driver ya kaini banki na saka dubu Bakwai dina a accnt.
Yau da dare Amaka ta kirani Wai na hada Mata fresh Juice na Apple nayi Mata yayi Masifar dadi Ma ce ta fada musu yanda na kware wajen hada juice, ta harde a kujera tana karanta jarida na zuba Mata a cup na Mika Mata kenan ta kula da agogon Hannuna,mamaki ya kamata taga agogo na diamond me tsadar gaske da kyau,kirji na ta kalla taga sarkar Dana sa zoben azurfar Dan bature.