Sashe 41
Hadin Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai Gobe yau Hutawa zakayi,kawai bakya so ki bani shi yasa kike damuna na tafi,Baki na bude nace na Isa amma yau Allah na gaji kayi hakuri sai Gobe,ok na hakura Amma Gobe da Asuba Zaki ganni,dariya nayi na furta sabo da nacinka?Yeah ya furta Yana Mikewa,muka fita har jikin mota na rakashi na sa Masa bargo tare da flask na ruwan Na'a na'a tea a Bayan mota ko zai nema nasan kullum sai yasha,ya Shiga mukayi sallama ya tafi Ni Kuma na koma ciki nayi Shirin bacci na kwanta.
Mum kuwa kafin Aliyu yaje ya biya kudi ba karamin duka taci ba a hannun police sun sauya Mata kamanni, Asiya kanta sai da Tasha nata da farko Allah ne ya taimakesu Aliyu yaje ya kashe makudan kudade baza a taba kowacce ba sannan wuri me kyau aka ajiyesu Ana ta bincike Amma har yanzu Mum ta rantse ba ita bace shine kawai suka Mika su kotu jibi Monday za a Fara Shiga kotu,Mum ta dauki lauya,Asiya kuwa Aliyu shine ya daukar Mata kwararren lauya da zai kareta shi ya tsaya Mata sabo da yanda yake son Nanee dinsa ba ruwanta da duniya,Mum kuwa Tata ta Kare duk su Linda da Yan uwanta sun yanki ticket sun gudu France dinsu Dan karma a nemesu sheda ko a hada dasu har mazan sun tafi,Meena kawai kanwar su Ice ce ta rage ta maida kurkuku gidanta ko yaushe tana can ganin Mum Bata zuwa ma Hospital ta uwarta take kawai.
Asiya tana ta rantsuwa itama ba ita bace,bincike da yayi tsanani sai akace Dole a Kama Karimatu ma itama ai Matarsa ce sabo da Haka tana komawa gida da tabar Hospital Bayan ta ci min mutunci sai ga Yan sanda sun tasa keyarta aka tafi da ita itama Ana gana mata azaba kan su fadi gaskiya Amma ko wacce ba ita bace tace, Bayan kowa yasan Mum ce ta aikata hakan.
Aliyu Yana karasawa Hospital Dr who ya tafi gida aka bar Aliyu shi kadai Yana kula da Daddy,Cikin dare na farka 2:30am na Kira Aliyu a waya yayi mamakin ganin banyi bacci ba,ya kashe ya kirani back yace Me yasa bakiyi bacci ba? Farkawa nayi naji ina tunaninka ya jikin Daddy? Da sauki,Kai bakayi bacci ba? Kin taba ganin me jinya yayi bacci,Ana danyi Mana tunda ba motsi yakeyi ba nasa ma Blanket a mota ka dauka ka kwanta pls ka samu bacci ko Yaya ne,da safe Zan dawo gida sai nayi,ok nace yace kwanta kiyi bacci my wife I love u,me too nace sannan na kashe wayar naci gaba da bacci na.
AsmaBaffa
[9/4, 10:26 PM] Sis Asma: 🏕HADIN KAI🏕
81-85
Official
By
AsmaBaffa
Sameeran Gaya, Sajnah,Fatima Maina,Khadija A Hamza,H B K,Maman Meenat,Yar Aliyu ce,Hauwa j,Adama suleiman.
Ina matukar Godiya gareku.
Thanks
Ga page naki manyan fans..
Gimbiya safeeyya,Maman khalifa,xeee Gwanda,Mm Sadiq,Faiza Usman,Ummu Ikraam,Ummi,Nusaibatutu and Haulat bawa kamba.
Washe gari yace da safe zai dawo ban shirya breakfast da wuri ba,Sai 10am na Gama komai har gyara gida etc sannan naci uwar wanka cikin material me tsada Riga da skert nayi mahaukacin kyau kamar zanje fadar shugaban kasa.ina fesa turare sai mutum kawai na gani naji Sallamarsa a bayana,nayi mamakin ya akayi banji Karar motarsa ba, juyowa nayi tuni har ya rungumeni, a Kirjinsa na kwantar da kaina tare da Kara shigewa jikinsa sannan nace Ina kwana,ka tashi lfy? Ya jikin Daddy? Lfy Alhmdllh,da sauki ya furta sannan yace Bari na fara wanka na gaji,Toilet ya Shiga yayi wanka ya shirya cikin Shadda light blue yayi kyau sosai, Abincin ma cewa yayi na kawo mana Bedroom ya gaji baya son zuwa Dinning,Bayan na kawo muka ci muka koshi sannan ya kwanta bacci me nauyi ya daukeshi.
Bayan kwana biyu Duk wani shirye shiryen Shiga kotu anyi,da dare Dr who yau shine a Hospital Ice Yana gida muna tare dashi Ina kwance a jikinsa nace Ni kuwa Danbaturena sai nake ganin Bai Dace ace kunje kotu ba,domin wani tonon silili ne ga Family naku a idon duniya,Mai zai Hana a San yanda za ayi a dakatar da kotu sai Nan gaba tunda Ana sa Rai Daddy zai tashi sai ayi abin a gida.
Murmushin takaici yayi tare da cewa kina tunanin ko mun Hana hukuma Kuma zata Bari? Ai matsalar a hukuma ne Dole zata ce sai tayi aikinta, Ni Kuma nafi son ma aje a gano Mum ko Daddy ya Fahimci makircinta,Uwa uwa ce fa ka daina furta haka,Amma ai ta saba dokar Allah duk da cewa Ina son abata hakan bazai hanani fadar gaskiya ba,kotu kuma bamu mukayi Kara ba Hukuma ce take aikinta.
Dogon numfashi naja kana nace to Allah bayyana gaskiya,Ameen yace muka ci gaba da hirarmu ta masoya daga Nan salo ya canja muka koma soyewa rabon da muyi tunda aka kwantar da Daddy a Hospital sai yau,munyi missing juna sabo da Haka ba karamin darzar juna mukayi ba,wannan Rana itama ta Shiga tarihinmu sabo da ba karamin farantawa juna Rai mukayi ba munji a jikinmu,Ni kaina lokacin ji nake kamar Zan Kama da wuta.
Washe gari fresh muka tashi ko wannenmu zuciyarsa fari Kal muna Kara kaunar junanmu.
Yaune Monday yau Kuma za a je kotu.
Munyi shiri muka tafi,Amma Ni a taxi naje daga baya Dan kar ma a ganmu tare da Ice,Kotu ta cika makil da mutane,dangi da Yan uwan Daddy,Haka yaransa kaf,shi Kuma Yana asibiti tare da Hanna da Murja suna kula dashi.Lokacin da aka kawo Mum,Nanee da Karimatu abin ya bawa kowa tsoro,kowannensu Kamanninsu sun canja,Sunyi duhu,sun rame ga jikinsu gaba daya duka ne musamman Mum,Ice Bai iya kallonsu ba,Dr who Kam hawayen tausayin Mum dinsa yake kamar ba ita ba.
Ina zaune aka gabatar da Kara.
Lauya me Kare Nanee ya mike ya dinga kwadowa Mum tambayoyin da suka Sa ta rude ta gigice ta Kuma kasa amsawa,Haka yayiwa Karimatu ma ita Karimatu ma Kuka ta saki duk Masifar Nan Babu anyi laushi.
Nanee kuwa a nutse ta amsa tambayoyinta fes ba tare da tsoro ba,Haka Shima lauyan Karimatu shima ya mike ya Shiga zazzageta da basirarsa har kan yaran gida,ya gama ya zauna,Sai na Mum ya mike ai sai akaji na Mum yafi kowa hazaka da sanin aikinsa Wanda ya birge mutane sai dai an rigada an San bazai yi nasara ba sabo da Mum Bata da gaskiya, Haka aka tashi Ice ya Fadi duk abinda ya sani dangane da halayen Mum dinsa duk da cewa wani abin duk ya rufa Mata asiri Bai fada ba,itama Karimatu Haka aka sa yaranta Kuma suka Fadi gaskiya,Nanee ma Haka,shi kanshi alkalin ya san Nanee Bata cikin wacce zata iya ko Marin wani bare kisa Amma Dole ayi bincike da ita.
Alkali yace ya dage Kara zuwa kwana Bakwai ko wacce ta kawo shedu masu karfi sannan aka fita daga koti Mum tasan baza tayi nasara ba.
Tuni Ice yace a Basu belin nasu sannan aci gaba da zuwa kotu sai daya kashe kudi masu yawa sannan aka bada bail nasu.
Bayan an koma gida kowa ya dinga Sharhi Akan shariar har a gidajen radio,Mum kuwa tuni nadamar muna Nan halayenta takeyi tana tuba tana Rokon Allah ya yafe mata ita kadai tasan abubuwan da take aikatawa Marasa kyau, Karimatu anji wahala an gane shayi ruwa ne tausayin kanta take ji kawai tasan itama Halayenta Basu yi ba Sam Shi yasa Allah ya jarabceta da hakan,gata cikin mawuyacin Hali.
Lauyoyi sai aikin hada shedu kowannensu keyi,sabo da sun San alkalin ba ruwansa da wuri yake yanke hukunci a wuce wajen,kusan kullum sai naje Hospital duba Daddy, yau ma daga schl asibitin na wuce kawai,Nasan Danbature Yana can wajen lauyan Nanee suna aiki sabo da ya tsayawa Nanee sosai yasan ma Bata da laifi,Koda na Shiga ba kowa a dakin Daddy sai Saddiqa aka Bari jira duk kowannensu ya bazama wajen lauyan da yake goyawa baya.
Saddiqa tace sannu da zuwa Fadila gwara da kika zo sai ki tayani Zama,ya gida muka gaisa tayi kyau sosai ta waye gashi ta iya dressing nace Saddiqa kinfi da hankali yanzu,Murmushi tayi tace ai na girma bakya ganina cikakkiyar budurwa,Muna zaune muna Hira sama sama Daddy ya motsa kafa Saddiqa tace yee yayi motsi tsaya ki gani pls, ai kuwa Yana motsi ya bude idonsa kadan sannan ya budeshi tar tare da kallonmu, da sauri muka je jikin Bed din muna sannu Daddy ya jikin? Muka ji yace da sauki yarana, dukanmu ya sanmu sai ya danyi Murmushi kadan yace sirri zanyi daku na Fahimci Kuna da nutsuwa da sauri nace to Daddy,karku fadawa kowa na farka,kawai kuyi shuru da bakinku,da sauri mukace to Inshallah munyi alkawari mukayi Murmushi,da kansa ya mike tare da Shiga toilet ya Dade sannan ya fito da Alama har wanka da brush yayi,da sauri yace nasa key a kofar Kar wani ya shugo,Saddiqa tasa lock sai da yayi Sallar Azahar da laasar,kafin ya idar na hada Masa tea me kauri yasha tare da chips da kwai sannan ya koma ya kwanta kamar yanda yake da.
Knocking muka ji Ina budewa Naga yaran gidan ne suka yi ayari suka zo,farin ciki kawai nakeyi Sabo da nasan Danbature kwana Nan zai daina tunanin komai,hankalinsa zai dawo jikinsa, sai Magrib na tafi gida Ina zuwa Naga Ayman tare da Ice suna palo Yana ganina yazo ya rungumeni da sauri Yana ke da nace ki dawo gida,Ina can Asibiti kafa sani,to ya Naga kina wani nishadi?, Ba komai kawai nace sabo da munyiwa Daddy alkwarin rike Masa sirri,sannan magana idan aka fada maka ba sai ance karka fadawa wani ba itama Amana ce Babba rike Maganar wani,shi yasa duk yanda muke da Danbature ban fada Masa ba Nima.
Ya kamata a kiyaye a alumma wasu duk abinda ka fada musu sai sun kwashe sun bada labari,ko mijinsu suce ai Mijina guda ai Dole na fada Masa, magana ma Amanace ba sai ance karka fada ba.
Bayan mun gaisa da Ayman na Shiga kitchen na kawo musu tarkacen motsa Baki,Ayman yace Dan iskan yaron Nan ko ruwa Bai bani ba tun Rana Wai sai kin dawo shi tsoronki yake ji,Kinji sharri ai tasan bazan Ce Ina tsoronta ba cewar Ice,Dariya mukayi sannan na wuce sama na barsu a Nan.
Mum kuwa kafin Aliyu yaje ya biya kudi ba karamin duka taci ba a hannun police sun sauya Mata kamanni, Asiya kanta sai da Tasha nata da farko Allah ne ya taimakesu Aliyu yaje ya kashe makudan kudade baza a taba kowacce ba sannan wuri me kyau aka ajiyesu Ana ta bincike Amma har yanzu Mum ta rantse ba ita bace shine kawai suka Mika su kotu jibi Monday za a Fara Shiga kotu,Mum ta dauki lauya,Asiya kuwa Aliyu shine ya daukar Mata kwararren lauya da zai kareta shi ya tsaya Mata sabo da yanda yake son Nanee dinsa ba ruwanta da duniya,Mum kuwa Tata ta Kare duk su Linda da Yan uwanta sun yanki ticket sun gudu France dinsu Dan karma a nemesu sheda ko a hada dasu har mazan sun tafi,Meena kawai kanwar su Ice ce ta rage ta maida kurkuku gidanta ko yaushe tana can ganin Mum Bata zuwa ma Hospital ta uwarta take kawai.
Asiya tana ta rantsuwa itama ba ita bace,bincike da yayi tsanani sai akace Dole a Kama Karimatu ma itama ai Matarsa ce sabo da Haka tana komawa gida da tabar Hospital Bayan ta ci min mutunci sai ga Yan sanda sun tasa keyarta aka tafi da ita itama Ana gana mata azaba kan su fadi gaskiya Amma ko wacce ba ita bace tace, Bayan kowa yasan Mum ce ta aikata hakan.
Aliyu Yana karasawa Hospital Dr who ya tafi gida aka bar Aliyu shi kadai Yana kula da Daddy,Cikin dare na farka 2:30am na Kira Aliyu a waya yayi mamakin ganin banyi bacci ba,ya kashe ya kirani back yace Me yasa bakiyi bacci ba? Farkawa nayi naji ina tunaninka ya jikin Daddy? Da sauki,Kai bakayi bacci ba? Kin taba ganin me jinya yayi bacci,Ana danyi Mana tunda ba motsi yakeyi ba nasa ma Blanket a mota ka dauka ka kwanta pls ka samu bacci ko Yaya ne,da safe Zan dawo gida sai nayi,ok nace yace kwanta kiyi bacci my wife I love u,me too nace sannan na kashe wayar naci gaba da bacci na.
AsmaBaffa
[9/4, 10:26 PM] Sis Asma: 🏕HADIN KAI🏕
81-85
Official
By
AsmaBaffa
Sameeran Gaya, Sajnah,Fatima Maina,Khadija A Hamza,H B K,Maman Meenat,Yar Aliyu ce,Hauwa j,Adama suleiman.
Ina matukar Godiya gareku.
Thanks
Ga page naki manyan fans..
Gimbiya safeeyya,Maman khalifa,xeee Gwanda,Mm Sadiq,Faiza Usman,Ummu Ikraam,Ummi,Nusaibatutu and Haulat bawa kamba.
Washe gari yace da safe zai dawo ban shirya breakfast da wuri ba,Sai 10am na Gama komai har gyara gida etc sannan naci uwar wanka cikin material me tsada Riga da skert nayi mahaukacin kyau kamar zanje fadar shugaban kasa.ina fesa turare sai mutum kawai na gani naji Sallamarsa a bayana,nayi mamakin ya akayi banji Karar motarsa ba, juyowa nayi tuni har ya rungumeni, a Kirjinsa na kwantar da kaina tare da Kara shigewa jikinsa sannan nace Ina kwana,ka tashi lfy? Ya jikin Daddy? Lfy Alhmdllh,da sauki ya furta sannan yace Bari na fara wanka na gaji,Toilet ya Shiga yayi wanka ya shirya cikin Shadda light blue yayi kyau sosai, Abincin ma cewa yayi na kawo mana Bedroom ya gaji baya son zuwa Dinning,Bayan na kawo muka ci muka koshi sannan ya kwanta bacci me nauyi ya daukeshi.
Bayan kwana biyu Duk wani shirye shiryen Shiga kotu anyi,da dare Dr who yau shine a Hospital Ice Yana gida muna tare dashi Ina kwance a jikinsa nace Ni kuwa Danbaturena sai nake ganin Bai Dace ace kunje kotu ba,domin wani tonon silili ne ga Family naku a idon duniya,Mai zai Hana a San yanda za ayi a dakatar da kotu sai Nan gaba tunda Ana sa Rai Daddy zai tashi sai ayi abin a gida.
Murmushin takaici yayi tare da cewa kina tunanin ko mun Hana hukuma Kuma zata Bari? Ai matsalar a hukuma ne Dole zata ce sai tayi aikinta, Ni Kuma nafi son ma aje a gano Mum ko Daddy ya Fahimci makircinta,Uwa uwa ce fa ka daina furta haka,Amma ai ta saba dokar Allah duk da cewa Ina son abata hakan bazai hanani fadar gaskiya ba,kotu kuma bamu mukayi Kara ba Hukuma ce take aikinta.
Dogon numfashi naja kana nace to Allah bayyana gaskiya,Ameen yace muka ci gaba da hirarmu ta masoya daga Nan salo ya canja muka koma soyewa rabon da muyi tunda aka kwantar da Daddy a Hospital sai yau,munyi missing juna sabo da Haka ba karamin darzar juna mukayi ba,wannan Rana itama ta Shiga tarihinmu sabo da ba karamin farantawa juna Rai mukayi ba munji a jikinmu,Ni kaina lokacin ji nake kamar Zan Kama da wuta.
Washe gari fresh muka tashi ko wannenmu zuciyarsa fari Kal muna Kara kaunar junanmu.
Yaune Monday yau Kuma za a je kotu.
Munyi shiri muka tafi,Amma Ni a taxi naje daga baya Dan kar ma a ganmu tare da Ice,Kotu ta cika makil da mutane,dangi da Yan uwan Daddy,Haka yaransa kaf,shi Kuma Yana asibiti tare da Hanna da Murja suna kula dashi.Lokacin da aka kawo Mum,Nanee da Karimatu abin ya bawa kowa tsoro,kowannensu Kamanninsu sun canja,Sunyi duhu,sun rame ga jikinsu gaba daya duka ne musamman Mum,Ice Bai iya kallonsu ba,Dr who Kam hawayen tausayin Mum dinsa yake kamar ba ita ba.
Ina zaune aka gabatar da Kara.
Lauya me Kare Nanee ya mike ya dinga kwadowa Mum tambayoyin da suka Sa ta rude ta gigice ta Kuma kasa amsawa,Haka yayiwa Karimatu ma ita Karimatu ma Kuka ta saki duk Masifar Nan Babu anyi laushi.
Nanee kuwa a nutse ta amsa tambayoyinta fes ba tare da tsoro ba,Haka Shima lauyan Karimatu shima ya mike ya Shiga zazzageta da basirarsa har kan yaran gida,ya gama ya zauna,Sai na Mum ya mike ai sai akaji na Mum yafi kowa hazaka da sanin aikinsa Wanda ya birge mutane sai dai an rigada an San bazai yi nasara ba sabo da Mum Bata da gaskiya, Haka aka tashi Ice ya Fadi duk abinda ya sani dangane da halayen Mum dinsa duk da cewa wani abin duk ya rufa Mata asiri Bai fada ba,itama Karimatu Haka aka sa yaranta Kuma suka Fadi gaskiya,Nanee ma Haka,shi kanshi alkalin ya san Nanee Bata cikin wacce zata iya ko Marin wani bare kisa Amma Dole ayi bincike da ita.
Alkali yace ya dage Kara zuwa kwana Bakwai ko wacce ta kawo shedu masu karfi sannan aka fita daga koti Mum tasan baza tayi nasara ba.
Tuni Ice yace a Basu belin nasu sannan aci gaba da zuwa kotu sai daya kashe kudi masu yawa sannan aka bada bail nasu.
Bayan an koma gida kowa ya dinga Sharhi Akan shariar har a gidajen radio,Mum kuwa tuni nadamar muna Nan halayenta takeyi tana tuba tana Rokon Allah ya yafe mata ita kadai tasan abubuwan da take aikatawa Marasa kyau, Karimatu anji wahala an gane shayi ruwa ne tausayin kanta take ji kawai tasan itama Halayenta Basu yi ba Sam Shi yasa Allah ya jarabceta da hakan,gata cikin mawuyacin Hali.
Lauyoyi sai aikin hada shedu kowannensu keyi,sabo da sun San alkalin ba ruwansa da wuri yake yanke hukunci a wuce wajen,kusan kullum sai naje Hospital duba Daddy, yau ma daga schl asibitin na wuce kawai,Nasan Danbature Yana can wajen lauyan Nanee suna aiki sabo da ya tsayawa Nanee sosai yasan ma Bata da laifi,Koda na Shiga ba kowa a dakin Daddy sai Saddiqa aka Bari jira duk kowannensu ya bazama wajen lauyan da yake goyawa baya.
Saddiqa tace sannu da zuwa Fadila gwara da kika zo sai ki tayani Zama,ya gida muka gaisa tayi kyau sosai ta waye gashi ta iya dressing nace Saddiqa kinfi da hankali yanzu,Murmushi tayi tace ai na girma bakya ganina cikakkiyar budurwa,Muna zaune muna Hira sama sama Daddy ya motsa kafa Saddiqa tace yee yayi motsi tsaya ki gani pls, ai kuwa Yana motsi ya bude idonsa kadan sannan ya budeshi tar tare da kallonmu, da sauri muka je jikin Bed din muna sannu Daddy ya jikin? Muka ji yace da sauki yarana, dukanmu ya sanmu sai ya danyi Murmushi kadan yace sirri zanyi daku na Fahimci Kuna da nutsuwa da sauri nace to Daddy,karku fadawa kowa na farka,kawai kuyi shuru da bakinku,da sauri mukace to Inshallah munyi alkawari mukayi Murmushi,da kansa ya mike tare da Shiga toilet ya Dade sannan ya fito da Alama har wanka da brush yayi,da sauri yace nasa key a kofar Kar wani ya shugo,Saddiqa tasa lock sai da yayi Sallar Azahar da laasar,kafin ya idar na hada Masa tea me kauri yasha tare da chips da kwai sannan ya koma ya kwanta kamar yanda yake da.
Knocking muka ji Ina budewa Naga yaran gidan ne suka yi ayari suka zo,farin ciki kawai nakeyi Sabo da nasan Danbature kwana Nan zai daina tunanin komai,hankalinsa zai dawo jikinsa, sai Magrib na tafi gida Ina zuwa Naga Ayman tare da Ice suna palo Yana ganina yazo ya rungumeni da sauri Yana ke da nace ki dawo gida,Ina can Asibiti kafa sani,to ya Naga kina wani nishadi?, Ba komai kawai nace sabo da munyiwa Daddy alkwarin rike Masa sirri,sannan magana idan aka fada maka ba sai ance karka fadawa wani ba itama Amana ce Babba rike Maganar wani,shi yasa duk yanda muke da Danbature ban fada Masa ba Nima.
Ya kamata a kiyaye a alumma wasu duk abinda ka fada musu sai sun kwashe sun bada labari,ko mijinsu suce ai Mijina guda ai Dole na fada Masa, magana ma Amanace ba sai ance karka fada ba.
Bayan mun gaisa da Ayman na Shiga kitchen na kawo musu tarkacen motsa Baki,Ayman yace Dan iskan yaron Nan ko ruwa Bai bani ba tun Rana Wai sai kin dawo shi tsoronki yake ji,Kinji sharri ai tasan bazan Ce Ina tsoronta ba cewar Ice,Dariya mukayi sannan na wuce sama na barsu a Nan.