Sashe 9
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yawwa maganar yarinyar nan da muka fara".
"To ai banji daga gareka bane Son, tunda ka dawo bakace komai ba".
Shafa Kansa yayi " Eh wlh Maamii kamar yadda na gayamiki, yarinyar na cikin k'unci, ba K'aramin wahala takesha gun Kakarta ba, gashi shi kakan nata bamai magana bane, wani abin tausayin ma very young inaga iyakarta in tayi Nihal" ya k'ara she cikin pity face.
Itama tausayi kwance a fuskarta tace "toya kake ganin zamu iya taimaka mata ne?"
"Eh ni a tunani na in nemi kakanta ya bani ita na kawo ta nan gurin ki, sai a sakata makaranta in fact dai ta dawo hannun mu sai dai takai musu ziyara amma me kika gani".
"Eh to Zamanta anan d'in ba matsala a ciki amma kana ganin iyayenta zasu baka ita haka nan daga had'uwar asibiti?"
D'an jim yayi shima dan gaskiya maganar abar dubawa ce "hakane Maamii amma zan gwada na gani idan zai yuyu".
"Ina ne garinsu naji kace ba anan Yabon bane?"
"Eh nan kusa dasu ne wani k'auye Kilgori".
"Kilgori" ta maimaita haka taji kamar ta tab'a jin sunan garin saidai ta manta ina taji, sharewa tayi nan dai sukaci gaba da tattaunawa akan lamarin..
Tsaraba sosai yayi mata na suturu dogayen riguna da d'inkuna hijabai hadda takalma da kayan rubuta da kara2 hadda Zainab saida yayi ma tsaraba dasu Ardo su Alhaji, kai har mutanen Argungu anyi ma, Maamii ma ta bada nata.
Ranar da suka dawo bayan ya huta ya bawa su alhaji tsarabarsu, a ranar ya wuce Yabo, zainab ma a tsaitsaye yaje, danko ciki bai shiga ba, mutan Yabo sunyi farincikin dawowar dan ba k'aramin k'ok'ari yake a asibitin ba, mutum zaizo bako asi ya dubasa kuma ya siyamai magani, shiyasa sukejin dad'in sa, suma Suke kawo masa kaya irin nasu na k'auye, nono, kwai, har kaji da zabi.
Da sassafe yaje kilgori, Laure tafi kowa murnar dawowarsa, sai murmushi take, ganin tayi ya kara kyau da gayu, hadda cewa "iyye d'an binni d'an gayu dai" dariya ma ta bashi cikin ranshi yace "Ramlah kuruciya ho".
Sunyi murna da godiya da tsarabar da yayi musu, yaji dad'in yadda suka yaba, bayan ya tafi Iya Hari, kwace kayan tayi ta cirema Lanti da Shatu kala d'aya 2 hadda hijab, wai ai wannan salon munafurci ne menayi mata kaya kaman ya ganta a tsumma, wannan kayan kamar na Aure, imma sonta yake yayi k'arya dan bazata bashi ba( ni kuma nace tunda ke zaki bada ita ba).
Laure kam a ranta tace mi hikai da 'yar k'auye duk matan bunni.
Cikin kala ukun da suka rage ta d'auki d'aya ta kaima aminiyarta Delu, sai murna take da sanya Albarka.
"Nidai Laure anya d'an bunnin nan ba sonki yake ba?"
Murmushi k'arfin hali tayi tace "banda ke da abinki Delu mi yakai Dani, ai wutsiyar Rak'umi, tayima k'asa nisa".
" Hmmm abokiyata ai ba daganan take".
"Kega bar wagga zance, d'auko wata" murmushi kawai tayi sannan suka canja hira.
B'angaren Jauro kuwa ya lashi takobin sai yaga baya ga Abdool muddin yaci gaba da shige hanci...............
( _tofa gamu gani, wai ansa munafiki bikon aure_😏 )
💄 Meryerm Abdool💄
[7/23, 7:02 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
📝 *Episode* 66--70
*life goes on....*
Zuwa yanzu Laure, ta fahimci abubuwa da dama game da karatun da sukeyi, both Islam and western, har rubuta ta iya, bak'ak'e da wasulla tana banbance su, har hadda izo biyu tayi a gunsa, a tak'aice ba k'aramar rawa Abdool ya taka a gun Ramlah ba, wani sa'in har Delu yake had'awa idan taje gurinsu, dan yanzu anan inuwar gidansu suke zama, da yake Laure ta gayama Ardo abinda Jauro yayi, shiyasa yace su rik'a zama nan, dan yasan kad'an a cikin aikin mahaukacin ya kwaso shegu irinsa suje suyi mashi illah.
Shikam Abdool baiso hakan ba, yaso su k'ara had'uwa da Jauro danya banbance masa aya da tsakuwa, a bangaren Jauro kuwa zuwanshi biyu bai samesu ba anan ba tare da rundunarsa kamar yadda Ardo ya tsammata, yana ganin basu nan yayi wani ihu irin na 'yan iska.
"Aradun Allah ya tsorata, saini Jauro mai sa maza su sheka da gudu, dan banza yana tsoron uwarshi ta haihi wani ba shiba" haka yayi ta cika baki 'yan korensa naci na k'ara fashe mishi kai.....
Yauma bayan sun gama kara2 zai wuce saiga Laure da leda waiya kaima Aunty Zainab, murmushi yayi tare da rik'e baki "ayya Ramlah luv baki d'oran aikin da yafi k'arfina ba yau kuwa?"
K'walalo ido waje tayi "Aboki mai glass kaima kana kyuya irin ta yara ashe?"
Dariya ta bashi yadda tayi maganar "Waya gayamiki kyuya ce, Zainab d'in ce batanan ai".
" to ina taje?"
"Tana Sokoto gidansu".
"Laa itama ba Yabo take ba kamar kaiya?"
"Um itama Bautar k'asa tazo anan kamar ni, kuma ta k'are nata tun tuni".
"Amma shina baka hwadamin ba, kuma in nicce INA gaisheta saika ke zataji" ta fad'a tana mishi kallon tuhuma.
"Oh my gosh! Mantawa nayi, amma fa ina gayamata gaisuwarki".
"A ina?"
"Ta waya mana, ko in kira maki itane?"
Washe baki tayi "eh inaso kirata".
Wayarsa ya Ciro ya danna mata Kira, ring 2 ta d'auka, bayan sun gaisa ya had'ata da Laure sannan yaje inda Ardo dake zaune yana kallon rigimarsu yana murmushi jin dad'i.
" Docta har zaka tahiya".
"Eh babba amma da magana nazo" gyara zama Ardo yayi dan yaji me yazo dashi "ince dai lahiya ko?"
"Eh lafiya lau dama akan maganar Ramlah ne nazo neman alfarma" nan dai Abdool ya kora mishi jawabinsa nason bashi ita ya tafi da ita idan ya tashi tafiya, dan duka 2week suka rage mishi.
Jim Ardo yayi yana nazari can yace "Bawai nak'i bana yaro, kuma ba ban amince maka naba, saidai hanzari ba gudu ba, kasan yanzu duniya mutum aka ciyyo ba dabba ba, kuma yana zama abin zagi gareni da ita Kanta Ramlah, kasan Abu ga k'aramin K'auye kowa da yadda zai hwassara zancen ga" tunda ya fara bayani Abdool ya k'asa kunne yana saurarensa, sai zufa ke keto mishi, yasan duk abinda ya fad'a gaskiya ne, to amma shi yanzu ya zaiyi da son Ramlah? Kar yaje yana can gida yana jiran ta girma yazo ya aureta yaji labarin an ba wani ita...Ardo ne ya katsesa "kayi shiru d'an ga da hwatar dai ba ranka ne ya b'aci ba".
Murmushin yak'e ya k'irk'iro "Aa Baba ko d'aya ai abinda ka fad'a gaskiya ne, amma kana ganin babu mafita?" danshi kanshi gabadaya ya k'ulle.
"Mahitar d'aya CE" bai San lokacin da yayi sanyayyen murmushi ba "Baba meye mafitar" cikin zakuwar son yaji.
"Aure! Idan har kana sonta ni zan baka Aurenta, saboda ka kwanta a raina" Ardo ya fad'i hakanne, saboda ya fahimci yana sonta.
Abdool kuwa k'irjinshi ne yayi mummunan fad'uwa, kamar saukar aradu yaji zancen, cikin rud'u ya kalli Ard'o duk da ba wacce yakeso kamarta, amma bai tab'a tunanin abin zai sama haka, shikam gani yake tayi k'ank'anta da Aure yanzu, bayan haka shi kanshi bai kawo yin Aurensa yanzu ba duk da yasan yana buk'atar auren.....baffa ne ya katsa masa tunani.
"Abdulmajeed kodai baka sonta na" karo na farko daya tab'a kiransa da sunansa.
"Aa Baba wlh ina sonta, Inadai ganin kamar tayi k'ank'anta da Aure ne" murmushi irin na manya Ardo yayi.
"Ina ai takai mataki, indai kana sonta kada kayi tunanin komi, katahi ka shawarci magabatanka, kace 'yan uwanka duk nan Suke ko?"
"Eh"
"To ka tahi kayi shawara dasu ba abin tashin hankali bana, sadaki kawai nika buk'ata ko nan da sati guda kazo a d'aura muku Aure".
"Inshaa Allah Baba, zanyi magana dasu zakaji yadda mukayi dasu" sannan yayi mishi Sallama.
Laure da batasan wace wainar ake toyawa ba, bayan sun gama waya da Zainab, ganin suna magana, yasa taja gefe kan dakali tana duba littafanta, wayarsa kadai ya ansa yayi mata sallama, ganin shi kamar baya cikin yanayin dad'i, yasa yaja jinin jikinta, ba surutu da salo yau, itama haka ta shige gida jiki a sabule....
Bayan gida kwantawa yayi kan kujera yana tunanin to ta inama zai fara? Daga k'arshe kawai yayi deciding d'in ya kira Maaminsa.
Bayan sun gaisa ya kora mata bayanin yadda sukayi da Ardo daga farko har k'arshe.
"Abdulmajeed" jin ta kira sunashi complete yasa k'irjinsa bugawa kaddai Maamii tace bata amince ba....katsesa tayi.
"Ka tabbatar kana sonta?"
"Eh Maamii" ya fad'a cikin sanyi.
"Hakan da wannan dattijon yayi shine dai2, kuma ya nuna yasan meyake yi, dan haka kaje ka samu kakanka kayi masa bayani, sannan ka Baba(cewa da babanta) nima inanan zuwa, kamar yadda ya fad'a cikin sati d'ayan za'ayi komai inshaa".
"Tau Maamii zanyi kamar yadda kikace.....................
💄Meryerm Abdool💄
[7/27, 10:17 AM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
*TUKUICI GAREKU SANYIN IDANIYATA*
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕
Abdulmajeed
Ramlah
Rufaida
Baffah
Kausar
Affan
Hanan
Abdallah
Aminah
Amerah
Salma
Salim
Nuseey
Twins
Zee
Amir
Al'ameen
Jidda
Khadija
Khairat
Fatima
Halifa
Mufeeda
Muzammil
Fidoo
Aysha
Muhammad
Ilham
_Hmmm kunada yawa nd rest_
❣may Allah bless be wit u always my kids😘
📝 *Episode* 71--75
Sauke numfashi yayi bayan sun k'are wayar da Mami, hankalinsa ya kwanta yanzu dan dama ita yakeji kada tak'i aminta, duk da yasan sauk'i irin nata, saidai yaga abin ne, a gaggauce yasan kuwa batason aikin gaggawa, shikam yayi mamakin saurin amintar ta.
"Yes! Any way I'm so much happy, zan auri love of my life" ya fad'a cikin farinciki, a ranar kwanan farinciki yayi, da sassafe ya d'auki excuse ya nufi Sokoto.
Alhaji Sada, yayi mamakin ganinsa saboda bai saba zuwa ba sai weekend, sanda ya kora masa bayanin abinda ke tafe dashi, yaji dad'i har cikin ransa, fuskarsa ta k'asa boyewa, kuma ya bashi goyon baya d'ari bisa d'ari, tare da tabbatar masa idan ya tashi komawa yazo ya d'aukesa suje tare a can k'auye.
Daga nan inda Hakeem ya wuce da yake ya gaya mishi zai shigo garin, saidai bai mishi bayanin komai ba.
"To ai banji daga gareka bane Son, tunda ka dawo bakace komai ba".
Shafa Kansa yayi " Eh wlh Maamii kamar yadda na gayamiki, yarinyar na cikin k'unci, ba K'aramin wahala takesha gun Kakarta ba, gashi shi kakan nata bamai magana bane, wani abin tausayin ma very young inaga iyakarta in tayi Nihal" ya k'ara she cikin pity face.
Itama tausayi kwance a fuskarta tace "toya kake ganin zamu iya taimaka mata ne?"
"Eh ni a tunani na in nemi kakanta ya bani ita na kawo ta nan gurin ki, sai a sakata makaranta in fact dai ta dawo hannun mu sai dai takai musu ziyara amma me kika gani".
"Eh to Zamanta anan d'in ba matsala a ciki amma kana ganin iyayenta zasu baka ita haka nan daga had'uwar asibiti?"
D'an jim yayi shima dan gaskiya maganar abar dubawa ce "hakane Maamii amma zan gwada na gani idan zai yuyu".
"Ina ne garinsu naji kace ba anan Yabon bane?"
"Eh nan kusa dasu ne wani k'auye Kilgori".
"Kilgori" ta maimaita haka taji kamar ta tab'a jin sunan garin saidai ta manta ina taji, sharewa tayi nan dai sukaci gaba da tattaunawa akan lamarin..
Tsaraba sosai yayi mata na suturu dogayen riguna da d'inkuna hijabai hadda takalma da kayan rubuta da kara2 hadda Zainab saida yayi ma tsaraba dasu Ardo su Alhaji, kai har mutanen Argungu anyi ma, Maamii ma ta bada nata.
Ranar da suka dawo bayan ya huta ya bawa su alhaji tsarabarsu, a ranar ya wuce Yabo, zainab ma a tsaitsaye yaje, danko ciki bai shiga ba, mutan Yabo sunyi farincikin dawowar dan ba k'aramin k'ok'ari yake a asibitin ba, mutum zaizo bako asi ya dubasa kuma ya siyamai magani, shiyasa sukejin dad'in sa, suma Suke kawo masa kaya irin nasu na k'auye, nono, kwai, har kaji da zabi.
Da sassafe yaje kilgori, Laure tafi kowa murnar dawowarsa, sai murmushi take, ganin tayi ya kara kyau da gayu, hadda cewa "iyye d'an binni d'an gayu dai" dariya ma ta bashi cikin ranshi yace "Ramlah kuruciya ho".
Sunyi murna da godiya da tsarabar da yayi musu, yaji dad'in yadda suka yaba, bayan ya tafi Iya Hari, kwace kayan tayi ta cirema Lanti da Shatu kala d'aya 2 hadda hijab, wai ai wannan salon munafurci ne menayi mata kaya kaman ya ganta a tsumma, wannan kayan kamar na Aure, imma sonta yake yayi k'arya dan bazata bashi ba( ni kuma nace tunda ke zaki bada ita ba).
Laure kam a ranta tace mi hikai da 'yar k'auye duk matan bunni.
Cikin kala ukun da suka rage ta d'auki d'aya ta kaima aminiyarta Delu, sai murna take da sanya Albarka.
"Nidai Laure anya d'an bunnin nan ba sonki yake ba?"
Murmushi k'arfin hali tayi tace "banda ke da abinki Delu mi yakai Dani, ai wutsiyar Rak'umi, tayima k'asa nisa".
" Hmmm abokiyata ai ba daganan take".
"Kega bar wagga zance, d'auko wata" murmushi kawai tayi sannan suka canja hira.
B'angaren Jauro kuwa ya lashi takobin sai yaga baya ga Abdool muddin yaci gaba da shige hanci...............
( _tofa gamu gani, wai ansa munafiki bikon aure_😏 )
💄 Meryerm Abdool💄
[7/23, 7:02 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
📝 *Episode* 66--70
*life goes on....*
Zuwa yanzu Laure, ta fahimci abubuwa da dama game da karatun da sukeyi, both Islam and western, har rubuta ta iya, bak'ak'e da wasulla tana banbance su, har hadda izo biyu tayi a gunsa, a tak'aice ba k'aramar rawa Abdool ya taka a gun Ramlah ba, wani sa'in har Delu yake had'awa idan taje gurinsu, dan yanzu anan inuwar gidansu suke zama, da yake Laure ta gayama Ardo abinda Jauro yayi, shiyasa yace su rik'a zama nan, dan yasan kad'an a cikin aikin mahaukacin ya kwaso shegu irinsa suje suyi mashi illah.
Shikam Abdool baiso hakan ba, yaso su k'ara had'uwa da Jauro danya banbance masa aya da tsakuwa, a bangaren Jauro kuwa zuwanshi biyu bai samesu ba anan ba tare da rundunarsa kamar yadda Ardo ya tsammata, yana ganin basu nan yayi wani ihu irin na 'yan iska.
"Aradun Allah ya tsorata, saini Jauro mai sa maza su sheka da gudu, dan banza yana tsoron uwarshi ta haihi wani ba shiba" haka yayi ta cika baki 'yan korensa naci na k'ara fashe mishi kai.....
Yauma bayan sun gama kara2 zai wuce saiga Laure da leda waiya kaima Aunty Zainab, murmushi yayi tare da rik'e baki "ayya Ramlah luv baki d'oran aikin da yafi k'arfina ba yau kuwa?"
K'walalo ido waje tayi "Aboki mai glass kaima kana kyuya irin ta yara ashe?"
Dariya ta bashi yadda tayi maganar "Waya gayamiki kyuya ce, Zainab d'in ce batanan ai".
" to ina taje?"
"Tana Sokoto gidansu".
"Laa itama ba Yabo take ba kamar kaiya?"
"Um itama Bautar k'asa tazo anan kamar ni, kuma ta k'are nata tun tuni".
"Amma shina baka hwadamin ba, kuma in nicce INA gaisheta saika ke zataji" ta fad'a tana mishi kallon tuhuma.
"Oh my gosh! Mantawa nayi, amma fa ina gayamata gaisuwarki".
"A ina?"
"Ta waya mana, ko in kira maki itane?"
Washe baki tayi "eh inaso kirata".
Wayarsa ya Ciro ya danna mata Kira, ring 2 ta d'auka, bayan sun gaisa ya had'ata da Laure sannan yaje inda Ardo dake zaune yana kallon rigimarsu yana murmushi jin dad'i.
" Docta har zaka tahiya".
"Eh babba amma da magana nazo" gyara zama Ardo yayi dan yaji me yazo dashi "ince dai lahiya ko?"
"Eh lafiya lau dama akan maganar Ramlah ne nazo neman alfarma" nan dai Abdool ya kora mishi jawabinsa nason bashi ita ya tafi da ita idan ya tashi tafiya, dan duka 2week suka rage mishi.
Jim Ardo yayi yana nazari can yace "Bawai nak'i bana yaro, kuma ba ban amince maka naba, saidai hanzari ba gudu ba, kasan yanzu duniya mutum aka ciyyo ba dabba ba, kuma yana zama abin zagi gareni da ita Kanta Ramlah, kasan Abu ga k'aramin K'auye kowa da yadda zai hwassara zancen ga" tunda ya fara bayani Abdool ya k'asa kunne yana saurarensa, sai zufa ke keto mishi, yasan duk abinda ya fad'a gaskiya ne, to amma shi yanzu ya zaiyi da son Ramlah? Kar yaje yana can gida yana jiran ta girma yazo ya aureta yaji labarin an ba wani ita...Ardo ne ya katsesa "kayi shiru d'an ga da hwatar dai ba ranka ne ya b'aci ba".
Murmushin yak'e ya k'irk'iro "Aa Baba ko d'aya ai abinda ka fad'a gaskiya ne, amma kana ganin babu mafita?" danshi kanshi gabadaya ya k'ulle.
"Mahitar d'aya CE" bai San lokacin da yayi sanyayyen murmushi ba "Baba meye mafitar" cikin zakuwar son yaji.
"Aure! Idan har kana sonta ni zan baka Aurenta, saboda ka kwanta a raina" Ardo ya fad'i hakanne, saboda ya fahimci yana sonta.
Abdool kuwa k'irjinshi ne yayi mummunan fad'uwa, kamar saukar aradu yaji zancen, cikin rud'u ya kalli Ard'o duk da ba wacce yakeso kamarta, amma bai tab'a tunanin abin zai sama haka, shikam gani yake tayi k'ank'anta da Aure yanzu, bayan haka shi kanshi bai kawo yin Aurensa yanzu ba duk da yasan yana buk'atar auren.....baffa ne ya katsa masa tunani.
"Abdulmajeed kodai baka sonta na" karo na farko daya tab'a kiransa da sunansa.
"Aa Baba wlh ina sonta, Inadai ganin kamar tayi k'ank'anta da Aure ne" murmushi irin na manya Ardo yayi.
"Ina ai takai mataki, indai kana sonta kada kayi tunanin komi, katahi ka shawarci magabatanka, kace 'yan uwanka duk nan Suke ko?"
"Eh"
"To ka tahi kayi shawara dasu ba abin tashin hankali bana, sadaki kawai nika buk'ata ko nan da sati guda kazo a d'aura muku Aure".
"Inshaa Allah Baba, zanyi magana dasu zakaji yadda mukayi dasu" sannan yayi mishi Sallama.
Laure da batasan wace wainar ake toyawa ba, bayan sun gama waya da Zainab, ganin suna magana, yasa taja gefe kan dakali tana duba littafanta, wayarsa kadai ya ansa yayi mata sallama, ganin shi kamar baya cikin yanayin dad'i, yasa yaja jinin jikinta, ba surutu da salo yau, itama haka ta shige gida jiki a sabule....
Bayan gida kwantawa yayi kan kujera yana tunanin to ta inama zai fara? Daga k'arshe kawai yayi deciding d'in ya kira Maaminsa.
Bayan sun gaisa ya kora mata bayanin yadda sukayi da Ardo daga farko har k'arshe.
"Abdulmajeed" jin ta kira sunashi complete yasa k'irjinsa bugawa kaddai Maamii tace bata amince ba....katsesa tayi.
"Ka tabbatar kana sonta?"
"Eh Maamii" ya fad'a cikin sanyi.
"Hakan da wannan dattijon yayi shine dai2, kuma ya nuna yasan meyake yi, dan haka kaje ka samu kakanka kayi masa bayani, sannan ka Baba(cewa da babanta) nima inanan zuwa, kamar yadda ya fad'a cikin sati d'ayan za'ayi komai inshaa".
"Tau Maamii zanyi kamar yadda kikace.....................
💄Meryerm Abdool💄
[7/27, 10:17 AM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
*TUKUICI GAREKU SANYIN IDANIYATA*
💕💕💕💕💕💕💕💕💕💕
Abdulmajeed
Ramlah
Rufaida
Baffah
Kausar
Affan
Hanan
Abdallah
Aminah
Amerah
Salma
Salim
Nuseey
Twins
Zee
Amir
Al'ameen
Jidda
Khadija
Khairat
Fatima
Halifa
Mufeeda
Muzammil
Fidoo
Aysha
Muhammad
Ilham
_Hmmm kunada yawa nd rest_
❣may Allah bless be wit u always my kids😘
📝 *Episode* 71--75
Sauke numfashi yayi bayan sun k'are wayar da Mami, hankalinsa ya kwanta yanzu dan dama ita yakeji kada tak'i aminta, duk da yasan sauk'i irin nata, saidai yaga abin ne, a gaggauce yasan kuwa batason aikin gaggawa, shikam yayi mamakin saurin amintar ta.
"Yes! Any way I'm so much happy, zan auri love of my life" ya fad'a cikin farinciki, a ranar kwanan farinciki yayi, da sassafe ya d'auki excuse ya nufi Sokoto.
Alhaji Sada, yayi mamakin ganinsa saboda bai saba zuwa ba sai weekend, sanda ya kora masa bayanin abinda ke tafe dashi, yaji dad'i har cikin ransa, fuskarsa ta k'asa boyewa, kuma ya bashi goyon baya d'ari bisa d'ari, tare da tabbatar masa idan ya tashi komawa yazo ya d'aukesa suje tare a can k'auye.
Daga nan inda Hakeem ya wuce da yake ya gaya mishi zai shigo garin, saidai bai mishi bayanin komai ba.