Sashe 23
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sukaje Ard'o da zancen yayi murna sosai, dama shima ya dad'e ya maganan zuwan, iya Hari ce sai tace taje ita kad'ai da 'yarta amma bada d'anta garin mayu ba, nan ma Ard'o yayi mata fad'an ta daina haka aiko su waye an Riga an zama d'aya tunda ga zuria anyi dan Asma'u na d'auke da wani cikin Wanda harya fara fita.
Koda suka tashi tafiya suka nemi Ramlah suka rasa 'yar gidan Lanti ta shiga gari da ita daga zuwansu hakan yasa sukace zasu wuce, Ard'o yace suje in yaso idan sun shawo Kansa sai su je gaba d'aya hadda su, iya Hari tace bada ita ba gaisuwar uwar kishiya. Lol
Tunda suka d'auki hanya zuciyar Asma'u ta tsinke, tunanin ya zasu k'arke da Baba, tuni ta fara zubar da hawaye, hakan ne ya tada hankalin Abdulrahim ya shiga lallashinta sam hankalinsa ya koma gareta baiji odar da ake masa sai da yayi gab da motar nan ya taki birki da k'arfi Wanda yayi sanadin suka yanke daji, duk sun rud'e ya rasa makama ba abinda ke fita bakinsu sai "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" kiiiiiiii!! Kakeji sun bugi katon icce Wanda yayi dai2 da kamawar motar da wuta....
Koda ja'ama sukazo saidai gawarwaki amma abin mamaki wutar bata kai cikin motar ba so bata k'onasu ba, amma kuma ba rai a tare dasu.
_subhanallah such is life, Allah yasa muyi kyakyawan k'arshe_
Ta hanyar id card jami'an tsaro suka gane garin su, sai gawarwaki aka dawo ma su Ard'o dasu abinda bai wuce 1 hour da rabuwarsu, Allah sarki Ard'o dattijo mai nutsuwa, duk da hankalinsa ya tashi amma sam nutsuwa bata bar jikinsa ba, shida Kansa yayi musu wanka, aka sallacesu dashi aka Sada su da gudansu na gaskiya Wanda kowa sai yaje komai daren dad'ewa.
Iya Hari fa? Sai ihu take zunduma tana fad'ar maganganu na sab'o da rashin hankali, some some ko ba iya sai dai duk a banza dan wannan duk bazai dawo dasu ba, haka aka zauna zaman makoki, mutuwar Abdulrahim ta tab'a gaba d'aya k'auye Kilgori da kewaye dan kowa yasan shi yasan Alkhairinsa da taimakonsa, haka itama Asma'u ga tausayin ta na bata samu ta sadu da iyayenta ba, rayuwa kenan ga Ramlah marainiyar Allah kowa ya kalleta saiya zubar da kwalla, sai Neman Ummi da Abi take tana kuka gwanin tausayi.
Iya Hari tayi sanyi dan mutuwar Abdulrahim ta tab'a sosai d'anta mai biyayya gareta mai kyautata mata, dama sai babu kai ake gane kirkinka ko rashin sa.
Bayan sati d'aya Ard'o da kanshi yaje Sokoto ya tattara duk wani Abu nasu akazo akayi rabon gado, na Ramlah dana dangin mamarta, sokoto jaye ya bud'e account ya zuba su, sannan ya boye duk wani Abu da yake mai Amfani ne gareta, dan yasan Hari ladabin kura ne tayi, hakan kuwace ta kasance dan tunda kafafu suka d'auke ta tada mugun halin ta, har cewa tayi Asma'u takai mata d'a garin 'yan shan jini an shanye(sai kace ita bata mutu ba amma kuma Abu ga jahili ayi mata uziri) tsabar uwar sai tattaro ta dawo kan 'yar bata mata komai na dangin wanka, wanki da duk wani Abu, duk Ard'o ne keyi mata saiko Shatu in tazo kota aiko a ansa, amma iya Hari da Lanti zagi da duka ne kawai ke had'a su, haka ta kashe kayan Ramlah ta bawa yaran Lanti dan tasan Shatu kota bata bata ansa daga k'arshe ta bita da guntuwar nasiharta, tun Ramlah bata fahimtar komai ta gane Iya Hari bata sonta tun batasan meye zagi ba da duka ba harta k'ere dasu, kullum magana Ard'o keyi amma a banza bataji sai abinda ya k'aru, tuni sunanta ya koma Laure abinka da k'auye, Ard'o ne kawai ke kiranta sunanta na asali, tun tana fad'a har saba itama saidai Sam batasan sunan.
Ganin wahala na shirin kashe k'aramar yarinya yasa Ard'o zuwa Argungu kozai gane dangin mahaifiyarta ya hadata dasu amma shiru ba labari haka zaije tun safe har marece ba sa'a haka yake dawowa cike da tausaya mata, duk wani aikin gidan Ramlah ke yinsa ga zagi da duka kamar ganga, talla kuwa tafi kowa a garin safe rana dare aikin kenan, wahala kawai ta sani a rayuwarta, duk Ard'o na iya k'ok'arin amma anfi k'arfin sa ne, dan da maganar da babu duk daya ga Iya Hari.
Haka ya sakata boko, ta fara kamar abin kirki, tana aji hudu Hari ta tada k'ayar baya, ita batasan ta famdare mata kamar yadda ubanta ya famdare akan boko, haka tanaji tana gani ta fidda ta, saida Malaman makarantar suka suka gayama Ard'o dan Ramlah na cikin d'alibban da sukeji dasu saboda hazak'arta, yace suyi hak'uri, amma Iya tayi mirsisi ta hana, karshema sai dukan tsiya yaja mata dole ta gayamai bataso da Kanta, yasan ba yin Kanta bane amma ya kyaleta dan yasan tunda Hari bataso to magana ta k'are, haka Ramlah ta tashi cikin wahalar rayuwa ga Ard'o da Gwaggo Shatu kawai take jin dad'i, haka take rashin iyaye tasan da sunanan da bata tagayyara ba, suma dangin mahaiyarta kullum fatar ta Allah ya bayyana mata su, Ramlah kenan, yarinya k'arama taga rayuwa......
*ASALIN LABARIN KENAN*
MUJE ZUWA YANZU MUKE FA🤸🏻♀🤸🏻♀⛹🏾♀🤾🏻♀
_yan uwa wad'anda suka damu da rashin ganina suka bincikani nagode sosai da kulawarku, kuma na samu lafia sosai saidai mura ta rage🤧 #one love#_
💄Meryerm Abdool💄
[8/17, 3:52 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*💘 d best way 2 love is to love and to be loved by sake of Allah*💘
📝 *Episode* 136--140
*CIGABAN LABARI*
Kallon kallo, Abdool da kawu Mansur suka shiga yiwa juna alaman tambaya k'arara a fuskar su, Mansur yayi k'arfi halin cewa "Baba kunsan juna ne?" Kasa magana Baba yayi sai nunashi da yake da yatsa baki na rawa..
"Alhamdulillah! Mashaa Allah" shine kalmar da Ard'o ya fad'a tare da k'arasawa fitowa daga zauren ya tunkaro inda suke.
"Dak'yar Baba ya iya bud'e baki yace " Malam Umar ina Asma'u tah, ina 'yata? Ina buk'atar ganinta ina take Malam Umar" duk cikin firgici yake maganar.
Jin abinda Baba yake fad'i yasa Abdool zuwa gabanshi da sauri ya rik'e hannuwansa "Baba Aunty Asma'u kace fa? Yasan inda take ne? Yimin magana Baba" kai kawai yake juyawa ya k'asa cewa tak.
Cikin nutsuwa Ard'o ya kama hannun malam Abubakar sannan ya kalli su Abdool dake tsaye hankali a tashe "kuzo muje daga ciki wannan maganar bata tsaye bace" ba musu suka shiga ciki kamar yadda yace.
Da sauri Alhaji Sada ya taso yana bawa Alhaji Abubakar hannu don su gaisa, shima hannun ya bashi suka gaisa, saidai ganin yanayin yadda suka shigo abin ya bawa kowa mamaki Allah dai yasa lafia.
Zama sukayi bayan an gaisa a fizge abinci aka gabatar musu, amma ba Wanda yayi sha'awar yaci, Malam Abubakar ne ya sake kallon Ard'o cikin rauni "Malam Umar kayimin bayani Ina 'yata ina mijinta Abdulrahim?" Malam Garba jin an ambaci Asma'u da Abdulrahim yasa ya k'ara kallon Baba da kyau tabbas shine bazai manta fuskar ba.
Shima Alhaji Sada cikin son k'arin bayani dan yasan lokacin da abin ya faru da irin Neman da Baba yayi tayi yasa ya kalli Ard'o, su kam su Isma'il basu San komai ba shiru sukayi suna saurare.
Nisawa Ard'o yayi "tabbas bansan ya kake da Abdulmajeed ba, amma zuwanka nan yayimin dad'i ba kad'an ba, kazo lokacin muke matuk'ar son ganinka" nan ya shiga basu labarin abinda ya faru komai bai boyeba har cutar war Hari gareta zuwa Rasuwar su da halin da Ramlah ta shiga zuwa neman sa da yayi tayi sannan yace "ko cikin satin ga natahi Argungu don kawai na nemawa Ramlatuna dangin mahaifiyarta suzo ayi aurenta dasu amma ban dace ba ashe zaka iskoni har gida" ya k'arasawa maganar idonsa jajir don tunawa da mutuwar 'ya'yan NASA.
Baba kam kuka yake sai hawaye wani nabin wani duk taurin zuciya irin nashi Ashe iyakarsa da Asma'u kenan ba rabon ya kara ganinta balle ya nemi yafiyarta, haka Abdool da Mansur, Alhaji Sada sai jinjina lamarin yake yi shida malam Garba, su Isma'il ma jikinsu sanyi qlau, Abdool yayi k'arfin halin magana.
"Yanzu Baba kana nufin Ramlah 'yar Aunty Asma'u ce?" Cikin ransa kuwa girmama al'amarin ubangiji yayi "Dama asje dan wata gaskiya ta bayyana Allah ya k'addaresa da zuwa Yabo service kuma ya had'ashi da Ramlah ya kinsa mishi k'aunar ta, ashe soyayyar su ta jini da hanta ne, dole yaso jinin Aunty Asma'u dan tayi mishi komai a rayuwa.." Maganar Ard'o ce ta katsesa.
"Tabbas Abdulmajeed Ramlatu jinin jikin Asma'u CE, kuma jikar Malam Abubakar CE, saidai kai bansan ya kake da Malam Abubakar amma jikina na gayamin kaima jinin Asma'u ne?"
Kawu Mansur ne yace "tabbas Allah yayi gaskiya shine keyi a inda yaso kuma Wanda yaso, dani da Aunty Asma'u da Aunty Ameena duka abu d'ayane uwa d'aya uba d'aya".
" ikon Allah kaddai shine Abdool d'in da Asma'u ke yawan fad'a kai kuma Mansur ko? Lallai Allah mai girma ne, Ashe ma kai Yayan Ramlatu ne, kaga aikin rashin sani"(Wanda yafi dare duhu).
Sai lokacin Baba ya samu magana Wanda tsananin danasani yake k'ara rufeshi lallai idan baka godewa Allah ka godewa azabarsa, ko yaushe zai daina Dana sanin wannan kuskure dayayi? "Yanzu Shikenan nida Asma'u ta tahi ba tare data yafeni ba".
Dafashi Ard'o yayi " ka dena fad'ar haka Malam Abubakar, Asma'u bata tab'a rik'eka a rai ba kullum Kanta take d'ora wa laifi, ba safiyar da bata Neman tafiyar ka, har ranar mutuwarta maganar kenan ka yafeta" jinjina kai yayi.
"Asma'u na yafeki tun dad'ewa nifa ki yafeni, naso na had'u dake koda sau d'aya na rok'eki, Allah yayi musu rahama baki d'aya Allah ya Albarkaci abinda kuka bari" nan kowa ansa da Ameen anan aka sake kwararo musu Addu'ar Neman gafara da rahama, kowa jinjina lamarin yake, da k'ara girmama girman Ubangijin talikai (Allah mai girma buwaya).
Nan suke tambayan Ramlah, Ard'o zasu ganta bada dad'ewa ba....
Koda suka tashi tafiya suka nemi Ramlah suka rasa 'yar gidan Lanti ta shiga gari da ita daga zuwansu hakan yasa sukace zasu wuce, Ard'o yace suje in yaso idan sun shawo Kansa sai su je gaba d'aya hadda su, iya Hari tace bada ita ba gaisuwar uwar kishiya. Lol
Tunda suka d'auki hanya zuciyar Asma'u ta tsinke, tunanin ya zasu k'arke da Baba, tuni ta fara zubar da hawaye, hakan ne ya tada hankalin Abdulrahim ya shiga lallashinta sam hankalinsa ya koma gareta baiji odar da ake masa sai da yayi gab da motar nan ya taki birki da k'arfi Wanda yayi sanadin suka yanke daji, duk sun rud'e ya rasa makama ba abinda ke fita bakinsu sai "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" kiiiiiiii!! Kakeji sun bugi katon icce Wanda yayi dai2 da kamawar motar da wuta....
Koda ja'ama sukazo saidai gawarwaki amma abin mamaki wutar bata kai cikin motar ba so bata k'onasu ba, amma kuma ba rai a tare dasu.
_subhanallah such is life, Allah yasa muyi kyakyawan k'arshe_
Ta hanyar id card jami'an tsaro suka gane garin su, sai gawarwaki aka dawo ma su Ard'o dasu abinda bai wuce 1 hour da rabuwarsu, Allah sarki Ard'o dattijo mai nutsuwa, duk da hankalinsa ya tashi amma sam nutsuwa bata bar jikinsa ba, shida Kansa yayi musu wanka, aka sallacesu dashi aka Sada su da gudansu na gaskiya Wanda kowa sai yaje komai daren dad'ewa.
Iya Hari fa? Sai ihu take zunduma tana fad'ar maganganu na sab'o da rashin hankali, some some ko ba iya sai dai duk a banza dan wannan duk bazai dawo dasu ba, haka aka zauna zaman makoki, mutuwar Abdulrahim ta tab'a gaba d'aya k'auye Kilgori da kewaye dan kowa yasan shi yasan Alkhairinsa da taimakonsa, haka itama Asma'u ga tausayin ta na bata samu ta sadu da iyayenta ba, rayuwa kenan ga Ramlah marainiyar Allah kowa ya kalleta saiya zubar da kwalla, sai Neman Ummi da Abi take tana kuka gwanin tausayi.
Iya Hari tayi sanyi dan mutuwar Abdulrahim ta tab'a sosai d'anta mai biyayya gareta mai kyautata mata, dama sai babu kai ake gane kirkinka ko rashin sa.
Bayan sati d'aya Ard'o da kanshi yaje Sokoto ya tattara duk wani Abu nasu akazo akayi rabon gado, na Ramlah dana dangin mamarta, sokoto jaye ya bud'e account ya zuba su, sannan ya boye duk wani Abu da yake mai Amfani ne gareta, dan yasan Hari ladabin kura ne tayi, hakan kuwace ta kasance dan tunda kafafu suka d'auke ta tada mugun halin ta, har cewa tayi Asma'u takai mata d'a garin 'yan shan jini an shanye(sai kace ita bata mutu ba amma kuma Abu ga jahili ayi mata uziri) tsabar uwar sai tattaro ta dawo kan 'yar bata mata komai na dangin wanka, wanki da duk wani Abu, duk Ard'o ne keyi mata saiko Shatu in tazo kota aiko a ansa, amma iya Hari da Lanti zagi da duka ne kawai ke had'a su, haka ta kashe kayan Ramlah ta bawa yaran Lanti dan tasan Shatu kota bata bata ansa daga k'arshe ta bita da guntuwar nasiharta, tun Ramlah bata fahimtar komai ta gane Iya Hari bata sonta tun batasan meye zagi ba da duka ba harta k'ere dasu, kullum magana Ard'o keyi amma a banza bataji sai abinda ya k'aru, tuni sunanta ya koma Laure abinka da k'auye, Ard'o ne kawai ke kiranta sunanta na asali, tun tana fad'a har saba itama saidai Sam batasan sunan.
Ganin wahala na shirin kashe k'aramar yarinya yasa Ard'o zuwa Argungu kozai gane dangin mahaifiyarta ya hadata dasu amma shiru ba labari haka zaije tun safe har marece ba sa'a haka yake dawowa cike da tausaya mata, duk wani aikin gidan Ramlah ke yinsa ga zagi da duka kamar ganga, talla kuwa tafi kowa a garin safe rana dare aikin kenan, wahala kawai ta sani a rayuwarta, duk Ard'o na iya k'ok'arin amma anfi k'arfin sa ne, dan da maganar da babu duk daya ga Iya Hari.
Haka ya sakata boko, ta fara kamar abin kirki, tana aji hudu Hari ta tada k'ayar baya, ita batasan ta famdare mata kamar yadda ubanta ya famdare akan boko, haka tanaji tana gani ta fidda ta, saida Malaman makarantar suka suka gayama Ard'o dan Ramlah na cikin d'alibban da sukeji dasu saboda hazak'arta, yace suyi hak'uri, amma Iya tayi mirsisi ta hana, karshema sai dukan tsiya yaja mata dole ta gayamai bataso da Kanta, yasan ba yin Kanta bane amma ya kyaleta dan yasan tunda Hari bataso to magana ta k'are, haka Ramlah ta tashi cikin wahalar rayuwa ga Ard'o da Gwaggo Shatu kawai take jin dad'i, haka take rashin iyaye tasan da sunanan da bata tagayyara ba, suma dangin mahaiyarta kullum fatar ta Allah ya bayyana mata su, Ramlah kenan, yarinya k'arama taga rayuwa......
*ASALIN LABARIN KENAN*
MUJE ZUWA YANZU MUKE FA🤸🏻♀🤸🏻♀⛹🏾♀🤾🏻♀
_yan uwa wad'anda suka damu da rashin ganina suka bincikani nagode sosai da kulawarku, kuma na samu lafia sosai saidai mura ta rage🤧 #one love#_
💄Meryerm Abdool💄
[8/17, 3:52 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*💘 d best way 2 love is to love and to be loved by sake of Allah*💘
📝 *Episode* 136--140
*CIGABAN LABARI*
Kallon kallo, Abdool da kawu Mansur suka shiga yiwa juna alaman tambaya k'arara a fuskar su, Mansur yayi k'arfi halin cewa "Baba kunsan juna ne?" Kasa magana Baba yayi sai nunashi da yake da yatsa baki na rawa..
"Alhamdulillah! Mashaa Allah" shine kalmar da Ard'o ya fad'a tare da k'arasawa fitowa daga zauren ya tunkaro inda suke.
"Dak'yar Baba ya iya bud'e baki yace " Malam Umar ina Asma'u tah, ina 'yata? Ina buk'atar ganinta ina take Malam Umar" duk cikin firgici yake maganar.
Jin abinda Baba yake fad'i yasa Abdool zuwa gabanshi da sauri ya rik'e hannuwansa "Baba Aunty Asma'u kace fa? Yasan inda take ne? Yimin magana Baba" kai kawai yake juyawa ya k'asa cewa tak.
Cikin nutsuwa Ard'o ya kama hannun malam Abubakar sannan ya kalli su Abdool dake tsaye hankali a tashe "kuzo muje daga ciki wannan maganar bata tsaye bace" ba musu suka shiga ciki kamar yadda yace.
Da sauri Alhaji Sada ya taso yana bawa Alhaji Abubakar hannu don su gaisa, shima hannun ya bashi suka gaisa, saidai ganin yanayin yadda suka shigo abin ya bawa kowa mamaki Allah dai yasa lafia.
Zama sukayi bayan an gaisa a fizge abinci aka gabatar musu, amma ba Wanda yayi sha'awar yaci, Malam Abubakar ne ya sake kallon Ard'o cikin rauni "Malam Umar kayimin bayani Ina 'yata ina mijinta Abdulrahim?" Malam Garba jin an ambaci Asma'u da Abdulrahim yasa ya k'ara kallon Baba da kyau tabbas shine bazai manta fuskar ba.
Shima Alhaji Sada cikin son k'arin bayani dan yasan lokacin da abin ya faru da irin Neman da Baba yayi tayi yasa ya kalli Ard'o, su kam su Isma'il basu San komai ba shiru sukayi suna saurare.
Nisawa Ard'o yayi "tabbas bansan ya kake da Abdulmajeed ba, amma zuwanka nan yayimin dad'i ba kad'an ba, kazo lokacin muke matuk'ar son ganinka" nan ya shiga basu labarin abinda ya faru komai bai boyeba har cutar war Hari gareta zuwa Rasuwar su da halin da Ramlah ta shiga zuwa neman sa da yayi tayi sannan yace "ko cikin satin ga natahi Argungu don kawai na nemawa Ramlatuna dangin mahaifiyarta suzo ayi aurenta dasu amma ban dace ba ashe zaka iskoni har gida" ya k'arasawa maganar idonsa jajir don tunawa da mutuwar 'ya'yan NASA.
Baba kam kuka yake sai hawaye wani nabin wani duk taurin zuciya irin nashi Ashe iyakarsa da Asma'u kenan ba rabon ya kara ganinta balle ya nemi yafiyarta, haka Abdool da Mansur, Alhaji Sada sai jinjina lamarin yake yi shida malam Garba, su Isma'il ma jikinsu sanyi qlau, Abdool yayi k'arfin halin magana.
"Yanzu Baba kana nufin Ramlah 'yar Aunty Asma'u ce?" Cikin ransa kuwa girmama al'amarin ubangiji yayi "Dama asje dan wata gaskiya ta bayyana Allah ya k'addaresa da zuwa Yabo service kuma ya had'ashi da Ramlah ya kinsa mishi k'aunar ta, ashe soyayyar su ta jini da hanta ne, dole yaso jinin Aunty Asma'u dan tayi mishi komai a rayuwa.." Maganar Ard'o ce ta katsesa.
"Tabbas Abdulmajeed Ramlatu jinin jikin Asma'u CE, kuma jikar Malam Abubakar CE, saidai kai bansan ya kake da Malam Abubakar amma jikina na gayamin kaima jinin Asma'u ne?"
Kawu Mansur ne yace "tabbas Allah yayi gaskiya shine keyi a inda yaso kuma Wanda yaso, dani da Aunty Asma'u da Aunty Ameena duka abu d'ayane uwa d'aya uba d'aya".
" ikon Allah kaddai shine Abdool d'in da Asma'u ke yawan fad'a kai kuma Mansur ko? Lallai Allah mai girma ne, Ashe ma kai Yayan Ramlatu ne, kaga aikin rashin sani"(Wanda yafi dare duhu).
Sai lokacin Baba ya samu magana Wanda tsananin danasani yake k'ara rufeshi lallai idan baka godewa Allah ka godewa azabarsa, ko yaushe zai daina Dana sanin wannan kuskure dayayi? "Yanzu Shikenan nida Asma'u ta tahi ba tare data yafeni ba".
Dafashi Ard'o yayi " ka dena fad'ar haka Malam Abubakar, Asma'u bata tab'a rik'eka a rai ba kullum Kanta take d'ora wa laifi, ba safiyar da bata Neman tafiyar ka, har ranar mutuwarta maganar kenan ka yafeta" jinjina kai yayi.
"Asma'u na yafeki tun dad'ewa nifa ki yafeni, naso na had'u dake koda sau d'aya na rok'eki, Allah yayi musu rahama baki d'aya Allah ya Albarkaci abinda kuka bari" nan kowa ansa da Ameen anan aka sake kwararo musu Addu'ar Neman gafara da rahama, kowa jinjina lamarin yake, da k'ara girmama girman Ubangijin talikai (Allah mai girma buwaya).
Nan suke tambayan Ramlah, Ard'o zasu ganta bada dad'ewa ba....