Sashe 25
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suma Malam Garba da Alhaji nasiha sukayi musu da sanya musu Albarka, anan Ard'o yace zasu iya wucewa, Mami ce tace a kaisu inda iya Hari suyi mata godiya sannan tayi sallama da Ramlah, shikam Ard'o yama manta da wata Hari dan baiyi niyyan sakota a ciki, kai ya jinjina lallai karamcin dangin Asma'u yawane dashi duk da sunji kalar cutar war da Hari tayi ma Asma'u da Ramlah amma duk da haka godiya zasuyi mata..
"Aishatu kikai su inda innarku" Shatu da itama farinciki da ganin yau Ramlah ta had'u da dangin umminta, dama ta dad'e tama mata fatan Alkhairi a rayuwarta ga Alkhairin yazo kuwa, "to Baffa" sannan ta wuce gaba sukabi bayan ta...
*****************
Su Iya Hari da ke zaune zugum kamar masu zaman makoki, tunda sukaji karar mota suka leka, dawowa sukayi suna jiran shigowar Ard'o, saidai babu shi babu labarin shi, kamar an aiki bawa garinsu, tuni suka shaka wai ya wulak'antasu(ji hauka ita da akaba kud'i tayi abinci batayi ba) suna zaune sai zaginsa suke shida Ramlah ko salla sunk'i tashi suyi, yo dama sai anga dama akeyi, sallamar Shatu ce ta katse su.
Ganin Ramlah bayanta yasa Lanti mik'ewa da sauri da niyyan zuwa ta cafkota, ita kuma Iya Hari tana shirin bud'e baki ta fara cin mutunci, sai suka ga ta shigo, a firgice iya Hari ta mik'e tsaye tare da zaro k'ananun idonta, itama Lanti tsayawa tayi cak, kamar photo, murmushi Mami ta sakar musu tuni tsoro ya lullub'esu dan sun d'auka Asma'u ce.
Shatu ce taje ta d'auko tabarma ta shimfida mata, zama tayi sannan tace "ina wuni Iya mun sameku lafia" sai nan Iya Hari ta motsa tabbas kama sai yanzu da taji muryarta tafi ta Asma'u girma, jiki a sab'ule ta ansa itama Lanti haka ta jayo kafafu tazo ta Zauna.
"Nasan ba zaki ganeni ba, sunana Ameena ni yayar Asma'u ce kuma mahaifiyar Abdulmajeed mijin 'yata Ramlah" wani irin kwarjini tayi musu cikin rawar murya tace "Toto madallah" taja baki ta tsuke.
Shatu ce tayi musu cikakaken bayani sun girgiza ainun dajin wannan sabon Al'amari, amma maimakon suyi nadama sai b'acin ciki ne ya rufesu saidai ba damar su nuna dan suna tsoron matar danko shigarta abin dubawa ce.
"Iya dama naso ne da d'iyata tayi muku bankwana sannan kuma nayi godiya da rik'on da akayi mata, mungode Allah yayi Albarka".
Wani irin gunguru gum taji kanta yayi " kodai batasan irin rik'on tayi mata bane ita da Uwarta" ta fad'a a ranta, a fili kuma murmushi yak'e ta k'irk'iro Wanda Sam bai mata kyau ba dan bata saba yi ba.
"Aa babu komi d'iyagga, tau Laure a tahi aita Arme Allah ya Baku zama lahiya" Ameen" tace itama Lanti sanya Albarka tayi, nan Mami ta tashi ta debo kud'i cikin jakarta ta raba musu, sannan ta dunk'ule wasu masu yawa taba Shatu, nan kuwa su Lanti sai hararan Shatu ake, har waje suka rakasu koda suka fito harsu Baba sun fiffito sun tsaya a bakin mota suna jiran su, gaisawa sukayi dasu Iya Hari, sai wani d'ari d'ari sukeyi, ba Wanda ya nuna musu komai a fuska.
Hakan yasa suka d'auka basu sani ba suka d'an saki jiki, hadda yi musu gaisuwan rasuwar munafurci, shikam Abdool kallon su kawai yana jinjina kai lallai mutum ba kyau, nan k'awayen Ramlah suka iso rungume ta sukayi suna kuka itama kukan take, kud'i Mami ta raba musu suma suka wuce Delu ce kawai ta tsaya tana ta kuka, sun rungume juna ita da Ramlah dama itace k'awar ta ainihi sauran duk copy ne.
Ard'o ya rabasu tare da basu hak'uri, Cikin jikinsa ta shige tana Mara yan kuka, shi kansa ya sakata mota tare da rarrashinta "keko dai Ramlatun Baffa ai nace miki idan Mijin naki ya tashi tafiya zan biyoshi inga Mazaunin Ku, ko bakiso in taho na"?
Kai ta girgiza alaman tanaso "Yawwa share hawayen kije kinga ke kawai ake jira" da wayo ya samu tayi shiru Mami kam mamaki wannan soyayya kawai takeyi, Abdool kuwa kallon yadda take kukan take Cikin shagwaba shi dariya abin yake bashi shine zaija motar sai kawu Mansur gaba, ita da Baba da Mami ne baya, kwantar da ita Mami tayi kan cinyarta, tana rarrashinta sannan yaja suka wuce, dama su Alhaji tuni suka wuce.....
Wasai Ard'o kejin ransa yau ya sauk'e wani nauyi a kansa, saidai zaiyi kewar Ramlatunsa, godiya yayi Malam Garba sannan ya shiga gida.
"Tau Hari kega yadda Allah ka ikonai ko, Yau dai keda dangin Asma'u dakikai mata gori kullum akansu kuma ke tabbatar da suna sonta, inama tana raye taga wagga rana...."
Cikin harara ta katsesa "yo Malam mi a sabo nanga (meye sabo anan) dan Mayu sun d'auki d'iyarsu daga sun taimaka mana ma, kuma in kudd'i wane irina a bangani".
Murmushi yayi tare da cewa " baki tab'a ganewa Hari, Allah ya ganar dake" sannan ya wuce abinsu, nan kuwa suka zauna sai fad'a suke ita da Lanti kamar su ari baki (kuwwa baya ga yak'i) itakam Shatu zamewa tayi tai gida abinta tana nema musu shiriyar Allah dan ta fahimci sunyi nisa har yau basu san Annabi ya faku ba(rayuwa shirin Allah inji k'awata swerry)...
********************
A Argungu zabon zaman makoki akayi kowa yazo ganin Ramlah sai yayi hawaye, shikam Abdool ganin abin yayi yawa yasa ya zame ya dawowar sa yabo sai waya yayi ma Mami cewar ya koma, kwanansu biyu har birnin lafia sunje inda dangin Baba, sunyi farinciki da ganin Ramlah da akayi imma iya baki ne can musu, a kwanakin Mami ta Samar ma Ramlah passport sukabi flight sai Kd dan tabar su Husna inda Nanny su Saboda school, Inna kuwa ji tayi kamar a barmata Ramlah saidai ba dama hakan, saukinta ma yanzu matar kawu Mansur nanan tana debe Mata kewa, dan ya dawo yayi aure har da 'ya.
A yau ne mutanen yabo suka shiryama Abdool walimar girmama sunyi k'ok'ari Sosai to ai Abdool d'inne na mutane kowa nashi, sun bashi kyaututukka sosai haka ya baro Yabo cike da kewar garin dan adan zamansa ya saba dasu, suma dai basu so tafiyar sa saidai ta Riga ta zama dole.
Saida ya biya ta Kilgori ya d'auki Ard'o sannan suka biya Sokoto suka sallami Alhaji Sada, tare da d'aukar Hakeem suka nisa hanya.........
🚗
Safe trip
💄Meryerm Abdool💄
[8/19, 10:15 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
📝 *Episode* 146--150
Ramlah data rud'e da ganin Argungu ta d'auka k'arshen kallo kenan, ashe kallo na gaba, balle ta taga jirgi ai gigicewa tayi, saida Mami ta rik'e ta a kafad'arta aiko ta k'ank'ameta, Aa ashe da sauran rigima da jirgi ya tashi, kuwwa tasa saida Mami ta rufe mata baki, tare da boye mata fuska a cinyarta, nan tayi baccin tsoro(tsoron k'arya ne Ramlatun Baffa aida bakiyi bacci ba).
Suna sauka driver yazo ya d'auke su, nan fa kallo ya samu ga Ramlah ido, baki, hanci duk abu d'aya sukeyi taga garin Gwamna ashe na Argungu wasa ne, lokacin da suka isa gida, nan ma wani sabon kallo ganin furanni ko'ina sai kalolin k'amshi suke fitar wa, ita dai Mami sai dariya take mata, ganin Abin bana k'are bana yasa Mami taja hannunta tana fad'in "Ramlah muje ki huta ai idan kallo zakiyi har ki gaji tunda kinzo kenan" kunya taji ta kamata tayi d'an Smiling.
Su Abj da Husna ne suka fito a guje suna fad'in "oyoyo Mami" dama ta kira Naninsu ta gaya mata dawowar ta, jin tsayuwar mota yasa suka fito, turus suka tsaya suna kallon Ramlah.
"Mami wannan wacece?" Cewar Husna.
Janyota zuwa jikinta tayi tare da fad'in "sannu sarkin surutu bako sannu da hanya sai tambaya ko? To Aunty Ramlah ce, itama kamar Aunty Nihal auntynku CE" Ajb zaiyi magana tace.
"Enough kids Ku bari mu huta mana, Mrs Ask" itakam Ramlah kallon take gwanin sha'awa, sun had'e cikin k'ananan kaya sunyi kyau 'yan birni dasu, rik'e mata hannu da Husna tayi tana murmushi "Aunty Ramlah muje" itama murmushi tayi mata, ciki suka shiga Ajb na rik'e da hannun Mami..
Da murna Inna Kande ta tarbesu, nan suka naje Parlour su Husna sai surutu suke ma Ramlah, abinci Inna kande ta gabatar musu bayan sunci sukayi hamdala, d'akin Nihal Mami ta bud'e ma Ramlah sannan ta nuna mata yadda zatayi amfani da komai, wanka tayi tare da d'auro alwala, gefen wardrobe d'inda Mami ta nuna mata na kayanta ta bud'e daga sama har kasa cike da suturu, wata atamfa ta d'auko a aje gefen gado, gaban mirror taje tayi Shafa, tare da fesa turare powder kawai ta shafa sai lip gloss, kayan ta saka, juyi tayi gaban mdubin tare da sakin murmushi har da rufe fuska da tafin hannunta "nita shin? Yau Ramlah nita a birni cikin daula, ba bugu ba b'aci sai lelena akai" ita kad'ai ke sambatu murmushi ta sake yi.
"Allah na gode maka" dadduma ta shimfida tayi sallah sannan ta fita parlour, da kallon sha'awa Mami ta bita itama da alama yanzu ta fito "iyye 'yar gidan Mami har kin fito, ba zakiyi bacci ki huta ba?"
Murmushi kawai tayi dan batasan tayi magana ayi mata dariya, zama tayi k'asa, tace "Mami ina wuni".
" lafia lau 'yata, ya gajia? "
"Uhm" ta kawai tace.
"Ki saki jikin ki kinji Ramlah nan ma gidane kamar inda Baffa, ni mamanki ce ga k'annin ki".
"Yawwa Mami kikace Aunty Ramlah itama Auntyn muce to ita take ne bamu ganta ba sai yanzu?"
"Oh Abduljabbar rigima, ba gata kun ganta yanzu, Bari dai ina Aunty Asma'u da nake nuna muku fotonta?"
A tare da Husna sukace "an ganta Mami?" Kai ta jinjina "eh kuma wannan 'yarta ce kunga kenan itama Auntyn Ku CE ko?"
"Eh Mami" suka fad'a tare.
"Aishatu kikai su inda innarku" Shatu da itama farinciki da ganin yau Ramlah ta had'u da dangin umminta, dama ta dad'e tama mata fatan Alkhairi a rayuwarta ga Alkhairin yazo kuwa, "to Baffa" sannan ta wuce gaba sukabi bayan ta...
*****************
Su Iya Hari da ke zaune zugum kamar masu zaman makoki, tunda sukaji karar mota suka leka, dawowa sukayi suna jiran shigowar Ard'o, saidai babu shi babu labarin shi, kamar an aiki bawa garinsu, tuni suka shaka wai ya wulak'antasu(ji hauka ita da akaba kud'i tayi abinci batayi ba) suna zaune sai zaginsa suke shida Ramlah ko salla sunk'i tashi suyi, yo dama sai anga dama akeyi, sallamar Shatu ce ta katse su.
Ganin Ramlah bayanta yasa Lanti mik'ewa da sauri da niyyan zuwa ta cafkota, ita kuma Iya Hari tana shirin bud'e baki ta fara cin mutunci, sai suka ga ta shigo, a firgice iya Hari ta mik'e tsaye tare da zaro k'ananun idonta, itama Lanti tsayawa tayi cak, kamar photo, murmushi Mami ta sakar musu tuni tsoro ya lullub'esu dan sun d'auka Asma'u ce.
Shatu ce taje ta d'auko tabarma ta shimfida mata, zama tayi sannan tace "ina wuni Iya mun sameku lafia" sai nan Iya Hari ta motsa tabbas kama sai yanzu da taji muryarta tafi ta Asma'u girma, jiki a sab'ule ta ansa itama Lanti haka ta jayo kafafu tazo ta Zauna.
"Nasan ba zaki ganeni ba, sunana Ameena ni yayar Asma'u ce kuma mahaifiyar Abdulmajeed mijin 'yata Ramlah" wani irin kwarjini tayi musu cikin rawar murya tace "Toto madallah" taja baki ta tsuke.
Shatu ce tayi musu cikakaken bayani sun girgiza ainun dajin wannan sabon Al'amari, amma maimakon suyi nadama sai b'acin ciki ne ya rufesu saidai ba damar su nuna dan suna tsoron matar danko shigarta abin dubawa ce.
"Iya dama naso ne da d'iyata tayi muku bankwana sannan kuma nayi godiya da rik'on da akayi mata, mungode Allah yayi Albarka".
Wani irin gunguru gum taji kanta yayi " kodai batasan irin rik'on tayi mata bane ita da Uwarta" ta fad'a a ranta, a fili kuma murmushi yak'e ta k'irk'iro Wanda Sam bai mata kyau ba dan bata saba yi ba.
"Aa babu komi d'iyagga, tau Laure a tahi aita Arme Allah ya Baku zama lahiya" Ameen" tace itama Lanti sanya Albarka tayi, nan Mami ta tashi ta debo kud'i cikin jakarta ta raba musu, sannan ta dunk'ule wasu masu yawa taba Shatu, nan kuwa su Lanti sai hararan Shatu ake, har waje suka rakasu koda suka fito harsu Baba sun fiffito sun tsaya a bakin mota suna jiran su, gaisawa sukayi dasu Iya Hari, sai wani d'ari d'ari sukeyi, ba Wanda ya nuna musu komai a fuska.
Hakan yasa suka d'auka basu sani ba suka d'an saki jiki, hadda yi musu gaisuwan rasuwar munafurci, shikam Abdool kallon su kawai yana jinjina kai lallai mutum ba kyau, nan k'awayen Ramlah suka iso rungume ta sukayi suna kuka itama kukan take, kud'i Mami ta raba musu suma suka wuce Delu ce kawai ta tsaya tana ta kuka, sun rungume juna ita da Ramlah dama itace k'awar ta ainihi sauran duk copy ne.
Ard'o ya rabasu tare da basu hak'uri, Cikin jikinsa ta shige tana Mara yan kuka, shi kansa ya sakata mota tare da rarrashinta "keko dai Ramlatun Baffa ai nace miki idan Mijin naki ya tashi tafiya zan biyoshi inga Mazaunin Ku, ko bakiso in taho na"?
Kai ta girgiza alaman tanaso "Yawwa share hawayen kije kinga ke kawai ake jira" da wayo ya samu tayi shiru Mami kam mamaki wannan soyayya kawai takeyi, Abdool kuwa kallon yadda take kukan take Cikin shagwaba shi dariya abin yake bashi shine zaija motar sai kawu Mansur gaba, ita da Baba da Mami ne baya, kwantar da ita Mami tayi kan cinyarta, tana rarrashinta sannan yaja suka wuce, dama su Alhaji tuni suka wuce.....
Wasai Ard'o kejin ransa yau ya sauk'e wani nauyi a kansa, saidai zaiyi kewar Ramlatunsa, godiya yayi Malam Garba sannan ya shiga gida.
"Tau Hari kega yadda Allah ka ikonai ko, Yau dai keda dangin Asma'u dakikai mata gori kullum akansu kuma ke tabbatar da suna sonta, inama tana raye taga wagga rana...."
Cikin harara ta katsesa "yo Malam mi a sabo nanga (meye sabo anan) dan Mayu sun d'auki d'iyarsu daga sun taimaka mana ma, kuma in kudd'i wane irina a bangani".
Murmushi yayi tare da cewa " baki tab'a ganewa Hari, Allah ya ganar dake" sannan ya wuce abinsu, nan kuwa suka zauna sai fad'a suke ita da Lanti kamar su ari baki (kuwwa baya ga yak'i) itakam Shatu zamewa tayi tai gida abinta tana nema musu shiriyar Allah dan ta fahimci sunyi nisa har yau basu san Annabi ya faku ba(rayuwa shirin Allah inji k'awata swerry)...
********************
A Argungu zabon zaman makoki akayi kowa yazo ganin Ramlah sai yayi hawaye, shikam Abdool ganin abin yayi yawa yasa ya zame ya dawowar sa yabo sai waya yayi ma Mami cewar ya koma, kwanansu biyu har birnin lafia sunje inda dangin Baba, sunyi farinciki da ganin Ramlah da akayi imma iya baki ne can musu, a kwanakin Mami ta Samar ma Ramlah passport sukabi flight sai Kd dan tabar su Husna inda Nanny su Saboda school, Inna kuwa ji tayi kamar a barmata Ramlah saidai ba dama hakan, saukinta ma yanzu matar kawu Mansur nanan tana debe Mata kewa, dan ya dawo yayi aure har da 'ya.
A yau ne mutanen yabo suka shiryama Abdool walimar girmama sunyi k'ok'ari Sosai to ai Abdool d'inne na mutane kowa nashi, sun bashi kyaututukka sosai haka ya baro Yabo cike da kewar garin dan adan zamansa ya saba dasu, suma dai basu so tafiyar sa saidai ta Riga ta zama dole.
Saida ya biya ta Kilgori ya d'auki Ard'o sannan suka biya Sokoto suka sallami Alhaji Sada, tare da d'aukar Hakeem suka nisa hanya.........
🚗
Safe trip
💄Meryerm Abdool💄
[8/19, 10:15 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
📝 *Episode* 146--150
Ramlah data rud'e da ganin Argungu ta d'auka k'arshen kallo kenan, ashe kallo na gaba, balle ta taga jirgi ai gigicewa tayi, saida Mami ta rik'e ta a kafad'arta aiko ta k'ank'ameta, Aa ashe da sauran rigima da jirgi ya tashi, kuwwa tasa saida Mami ta rufe mata baki, tare da boye mata fuska a cinyarta, nan tayi baccin tsoro(tsoron k'arya ne Ramlatun Baffa aida bakiyi bacci ba).
Suna sauka driver yazo ya d'auke su, nan fa kallo ya samu ga Ramlah ido, baki, hanci duk abu d'aya sukeyi taga garin Gwamna ashe na Argungu wasa ne, lokacin da suka isa gida, nan ma wani sabon kallo ganin furanni ko'ina sai kalolin k'amshi suke fitar wa, ita dai Mami sai dariya take mata, ganin Abin bana k'are bana yasa Mami taja hannunta tana fad'in "Ramlah muje ki huta ai idan kallo zakiyi har ki gaji tunda kinzo kenan" kunya taji ta kamata tayi d'an Smiling.
Su Abj da Husna ne suka fito a guje suna fad'in "oyoyo Mami" dama ta kira Naninsu ta gaya mata dawowar ta, jin tsayuwar mota yasa suka fito, turus suka tsaya suna kallon Ramlah.
"Mami wannan wacece?" Cewar Husna.
Janyota zuwa jikinta tayi tare da fad'in "sannu sarkin surutu bako sannu da hanya sai tambaya ko? To Aunty Ramlah ce, itama kamar Aunty Nihal auntynku CE" Ajb zaiyi magana tace.
"Enough kids Ku bari mu huta mana, Mrs Ask" itakam Ramlah kallon take gwanin sha'awa, sun had'e cikin k'ananan kaya sunyi kyau 'yan birni dasu, rik'e mata hannu da Husna tayi tana murmushi "Aunty Ramlah muje" itama murmushi tayi mata, ciki suka shiga Ajb na rik'e da hannun Mami..
Da murna Inna Kande ta tarbesu, nan suka naje Parlour su Husna sai surutu suke ma Ramlah, abinci Inna kande ta gabatar musu bayan sunci sukayi hamdala, d'akin Nihal Mami ta bud'e ma Ramlah sannan ta nuna mata yadda zatayi amfani da komai, wanka tayi tare da d'auro alwala, gefen wardrobe d'inda Mami ta nuna mata na kayanta ta bud'e daga sama har kasa cike da suturu, wata atamfa ta d'auko a aje gefen gado, gaban mirror taje tayi Shafa, tare da fesa turare powder kawai ta shafa sai lip gloss, kayan ta saka, juyi tayi gaban mdubin tare da sakin murmushi har da rufe fuska da tafin hannunta "nita shin? Yau Ramlah nita a birni cikin daula, ba bugu ba b'aci sai lelena akai" ita kad'ai ke sambatu murmushi ta sake yi.
"Allah na gode maka" dadduma ta shimfida tayi sallah sannan ta fita parlour, da kallon sha'awa Mami ta bita itama da alama yanzu ta fito "iyye 'yar gidan Mami har kin fito, ba zakiyi bacci ki huta ba?"
Murmushi kawai tayi dan batasan tayi magana ayi mata dariya, zama tayi k'asa, tace "Mami ina wuni".
" lafia lau 'yata, ya gajia? "
"Uhm" ta kawai tace.
"Ki saki jikin ki kinji Ramlah nan ma gidane kamar inda Baffa, ni mamanki ce ga k'annin ki".
"Yawwa Mami kikace Aunty Ramlah itama Auntyn muce to ita take ne bamu ganta ba sai yanzu?"
"Oh Abduljabbar rigima, ba gata kun ganta yanzu, Bari dai ina Aunty Asma'u da nake nuna muku fotonta?"
A tare da Husna sukace "an ganta Mami?" Kai ta jinjina "eh kuma wannan 'yarta ce kunga kenan itama Auntyn Ku CE ko?"
"Eh Mami" suka fad'a tare.