Sashe 7
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nidai kaika Jiyo, kaga tashi muje time is going".
" oh zuwa Argungu is no big deal fa, nan da one hour mun isa, kuma ai bayau zamu dawo ba, yawwa ina sak'ona, dan bazan dawo tanan ba".
"Au abin 'yar hakane" Hakeem ya fad'a yana bashi wata k'aramar Leda, dama ya fito da kayansa shi kawai yake jira, ta motar Abdool suka tafi......
Tarba mai kyau suka samu daga kakannin nasa na Uwa, da Kawunsa, gaisawa sukayi cikin fara'ar ganin jikan nasu, bayan sun hutane Abdool ya d'auki Hakeem ya zaga dashi gari, dan yasan garin sosai, kamar su gidan Al'adu, matan fada, mala, grand fishing, da dai sauransu basu suka dawo ba sai magrib, bayan sunyi sallah kuwa suka dasa firar yaushe rabo da kakannin NASA.....
Washe gari ma sake fita sukayi dan garin ya burge Hakeem sosai( ai dole ne Hakeem, Argungu garin nabame kowa sarki, gari mai ni'ima da dinbin tarihi, garin sarautar gargajiya data zamani, kabawa ikon Allah Ku adda ruwan nan) lolz.
Basu suka baro Argungu ba sai bayan la'asar tare da tsarabarsu ta kifi.
Anan yabo suka rabu Hakeem ya shiga motar baya zuwa Skk, kamar yadda Abdool yace hakan yayi akayi.
Wanka kawai yayi ya canja kaya, ya d'auki hanya kilgori dan ganin mintin zuciyarsa...........
_manage pls_ 😇
💄Meryerm Abdool💄
[7/18, 10:05 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
```#one love # just for u guys,😍 Aunty kausar, Aunty khady, Suhana, Ummu khady, sisin Mama, fateey nashuka, Meryerm mukhtar, Lemancykhan, Salma(momma), samrah, Biebie die, biebie, sumyn bash, Rafe'at, Ayshat Yabour, waleeda wazir, deeja wazir, beebah wadata, Nana fa'ad, miss Hafsy, miss feedy. Heart u guy, ❤Allah yasa ban manta kowa ba😢```
📝 *Episode* 51--55
"Ke bakiga yadda nirrud'e ba jikina sai rawa yake, awa in saki hitsari cikin wando, da nigga nai".
" hhhh hhhhhh dama nasan haka za'ayi ainayi mamaki da nigga ya dawo daku daga asibiti, ahe dama likita na? Hi yassa ni matsu mu had'u in ha labari".
"Yo nima bansan likita na ba, na aza d'an sanda ahe likita na, keni koda munka shiga Yabo hankali na bai tare dani kwata-kwata bangane komai ba saida nigganai nittuna ai nan niya na munka ganehi ranar".
" toya kunka k'are miya hwada ma su Ardo?"
"Ke walle bansani ba danni gidan wata 'yar binni ya kaini nikkwana, Ashe sunada kirki kala biyu ta bani irin na binni, kuma tabbani abincinsu mai dad'i ke shima yanada kirki bakiga hidimadda yayima su Baffa b.........." Nan dai taci gaba da zuba kamar 'ya'yan kanya dan Laure badai surutu ba idan ta had'u da wadda ta saba, dan ma a gida batada abokin yine sai Ardo, ga tambaya amma ai dole fillo akwai tambaya. Lolz
Tun daga nesa ya tsinkayo su da tuluna akai, da alama firar da Suke tayi musu dad'i sai kwasar dariya Laure takeyi, rungume hannuwa yayi a k'irji ya jingina da motarsa sai faman kallonta yakeyi, Ashe tana fira haka? Ashe tana dariya haka? Yake tambayan Kansa.
Dan ba k'aramin kyau tayi mishi ba yadda take dariyar gwanin sha'awa komai tayi burgesa takeyi, komai nata unique ne (oh Dr ka fad'a da yawa fa).
Har sukazo suka wuceshi sam basu kula dashi ba, da yake suna right shikuma yana left.
"Hmmm ki bari Abukkiyata Jauro ya dameni ya hani jin dad'i kamar nid'ai a macce".
" ai bakiga komi ba kwana gudan da kikayi bakyanan baki ga zarya ba wai sai in hwada mishi ina kikaje wai yaje gidan ba kowa, seda niyyi ta yimai rantsuwa sannan ya yadda".
Ta bud'e baki zatayi magana kenan.... " 'yan fullo masu tulu aka" ya fad'a cikin daga murya saboda su jiyoshi ai kuwa sunji, k'irjinta ne ya harba, dan ta gane mai muryar tome yazoyi kuma? Ta tambayi Kanta.
Itakam Delu tuni ta jiya ganin mai kiransu tana ganin shine ta tab'o Laure datak'i juyowa "Laure mutumunki ne hwa".
Takowa yayi har inda Suke, cikin girmamawa suka gaidashi, tuni bakin surutu ya d'inke kamar ruwa ya cita " daga ina haka?" Delu ce ta ansa "daga rahi debo ruwa".
" Baba na nan?" Ya fad'a yana kallon Laure, data wani takure saboda bako hijab sai wani siririn mayafi, duk ta jita wani iri dan dama bata saba fita hakan ba, yauma bala'in Hari ne ya fitar da ita ba shiri.
"Um yana nan" ta ansa kai tsaye.
Kowama yayi gurin motarsa yayin da su kuma suka nufi gida, saida yaga sun bace ma ganinsa sannan yaja motarsa.
Yana zaune kamar kullum yana duba littafansa na addini, jin tsayuwar mota yasa ya d'ago, yayi mamakin ganinsa, amma bai nuna a fuska ba, da fara'a ya taresa, bayan sun gaisa, ya shiga ciki yasa. Aka kawo masa fura wacce taji damu da nono fara k'al, yasha sosai dan dama favorite d'insa ce.
Booth yaje ya fito da kayan fruits shake a Leda, sannan ya d'akko wannan ledar sak'on daya ansa gun Hakeem.
"Baba dama maganine na kawo maka wannan in heeler ce da kaji alaman asthma ka shaka ta baki ta saurin saukar da ita, wad'annan kuma magungunan hawan jini ne...." Nan dai yayi mishi bayani yadda zaiyi amfani dasu, godiya Sosai Ardo yayi tare da sanya masa Albarka, shidai yana ganin hankalin yaron sosai har yana raya Wani tunani a ransa game dashi.
Cikin firarsu ne yake cewa yanayin garin na matuk'ar burgeshi, zaiso yad'an zaga garin.
"To ai Bari in kira Ramlatuna ta d'an nuna maka gari, kafin magriba kad'an ga wasu guraren" zanso kuga zuciyar Abdool farincikin bai misaltuwa, dama haka yakeso.
••••••••••••••••••••••••••••••••••••
A k'afa suka fito tana gaba yana biye da ita, suna tafe kamar gumaka ba mai cewa uffan, ja yayi ya tsaya yak'i tafiya, saida tayi d'an nisa taji alaman ba'a binda aiko tana juyowa ta gansa tsaye abinsa.
Dawowa tayi inda yake ba tare da tayi magana ba, ganin tsayuwar bamai k'arewa bace ga marece na k'ara yi yasa yace "a haka zaki nunan garin muna tafe kamar kurame? Idan ba zakiyi magana ba mu koma kawai" ya fad'a tare da had'a rai.
Rau-rau tayi da ido tare da turo baki "yo ai Kaina baka dariya, sai had'e huska, ni tsoronka nake".
Dariya sosai ta bashi yanayin yadda take maganar, aiko dariya yayi hadda tafa hannu, itakam tsuru tayi tana kallonsa, saida yayi mai isarsa sannan yace.
"Wama sunanki"?
" Laure" ta fad'a a tak'aice.
"Aa ba shine sunanki ba, ni bazan ringa kiran ki dashi Wanda Ardo ke kiranki dashi nike nufi".
Saida tayi murmushi dan ita Kanta tafison sunan " Ramlatuna " ta fad'a.
Shima murmushi yayi yace "yawwa shi amma Ramlah luv zan ringa kiranki kinaso ko?"
D'aga masa kai tayi dan ita batasan me luv din yake nufi ba "yawwa zamu zama abokai daga yau kin yarda?"
Namma kai ta d'aga mishi "daga yau mun zama friend zakina ringa bani labari?"
"Au wallah zan baka, badai kanaso ba?"
"Inaso sosai".
Haka suka tafi suna hira tana ta bashi labarai barkatai shidai biye mata kawai yakeyi duk inda sukaje tana masa bayanin gurin, aiko yasha labarai sai mamaki yake Ashe haka take da surutu, ada bayason mutum mai surutu shiyasa yake kwaban Nihal saboda itama akwai surutu, amma surutun Laure burgesa yayi duk da kuwa mafi yawa duk shirme ne sa soki burutsu.
Sai ana daf da magarib suka dawo ransa fal farinciki ji yake kamar kada su rabu, shikam Allah ya d'ora masa k'aunar Ramlah, anan yayi magrib tare da Ardo bayan sun dawo ya wuce, yana tafe yana tuk'i tunaninta kawai yakeyi yana murmushi a gaskiya dole ya sanya ranar yau a cikin tarihinsa dan babbace a gurin sa yayi enjoyed nata ba kad'an ba....
Sannu-sannu shak'uwa mai k'arfi ta shiga a tsakaninsu duk da har yanzu Ramlah batasan meye so ba, amma tanijin da Abdool a ranta. Duk k'arshen sati yake zuwa, suje su zaga gari daga nan su dire rafi, inda yake koya mata kara2, dayake tw bashi labarin tayi primary har 4 iya Hari ta fidda ita, zuwa yanzu ba abinda bai Sani ba game da ita da irin musgunawar da Iya Hari take mata, yanajin tausayinta sosai k'aramar yarinya da ita amma tasan wahalar rayuwa, duk abinnan da akeyi Jauro baida labari, saboda irin ranar bai zama gari suna jeji gurin farauta (kome zai faru idan ya sani? Allah masani).
Iya Hari kuwa cewa tayi dama daga ganin wannan likitan dan iskane yana fama da gilashi awa dan daudu, yazo yaba malam kud'i ya saida mutunci jikarsa, sannan tace "yo dama ai zani ce ta cimma muje dama can tsohuwar sana'arta ce" duk ta yadda ta yadda ta debo musu ciki saidai suk'arasa ita da makwad'aicin kakanta.
Haka taita sakin magana ba dad'in ji, sudai kunnensu kawai suka dad'e, suka barta da Allahu.
B'angaren Zainab kuwa ta d'age da gayawa Allah buk'atarta ba dare, ba rana, shikam Abdool tausayi take nashi, dan yasan dafin so, shiyasa yake d'an sake mata fuska kota samu sassauci (Allah sarki Zee, ba komai kina tare da Allah.)...........
.
💄Meryerm Abdool💄
[7/20, 9:59 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
😭😭 *kulli nafsin za'ik'atil maut(each and every soul should test d bitter of dead) may ur gentle soul rest in perfect peace, may jannatil firdous be ur final home sisto Hauwa'u (Aunty 'yar gande) may Allah bless ur children's, Ameen👏🏽*
📝 *Episode* 56--60
Kwatsam aka samu wani munafiki ya gayama Jauro, aiko kuzo kuga kunfar baki, kaman yayi hauka wai Laure da wani, gidansu yayi sa'a kuwa Ardo bayanan, nan ya hau Iya Hari da masefa ai duk laifinta ne da take bari tana fita amma zaiyi maganin ko wane shegen ne.
Bud'ar bakinta sai cewa tayi "Yo ai ba laihinshi naba, ita ka biye mai kuma ai da sanin malam shiya d'aure Musu gindi wainan gari taka nuna mai."
Cikin muryan 'yan tasha "wai wane d'an kazar uba ne?"
"Hehehe likitan Malam na, yana kawo musu mai dad'i da mask'i ai dole baki ya mutu(kamar bada ita ake ci ba).
" oh zuwa Argungu is no big deal fa, nan da one hour mun isa, kuma ai bayau zamu dawo ba, yawwa ina sak'ona, dan bazan dawo tanan ba".
"Au abin 'yar hakane" Hakeem ya fad'a yana bashi wata k'aramar Leda, dama ya fito da kayansa shi kawai yake jira, ta motar Abdool suka tafi......
Tarba mai kyau suka samu daga kakannin nasa na Uwa, da Kawunsa, gaisawa sukayi cikin fara'ar ganin jikan nasu, bayan sun hutane Abdool ya d'auki Hakeem ya zaga dashi gari, dan yasan garin sosai, kamar su gidan Al'adu, matan fada, mala, grand fishing, da dai sauransu basu suka dawo ba sai magrib, bayan sunyi sallah kuwa suka dasa firar yaushe rabo da kakannin NASA.....
Washe gari ma sake fita sukayi dan garin ya burge Hakeem sosai( ai dole ne Hakeem, Argungu garin nabame kowa sarki, gari mai ni'ima da dinbin tarihi, garin sarautar gargajiya data zamani, kabawa ikon Allah Ku adda ruwan nan) lolz.
Basu suka baro Argungu ba sai bayan la'asar tare da tsarabarsu ta kifi.
Anan yabo suka rabu Hakeem ya shiga motar baya zuwa Skk, kamar yadda Abdool yace hakan yayi akayi.
Wanka kawai yayi ya canja kaya, ya d'auki hanya kilgori dan ganin mintin zuciyarsa...........
_manage pls_ 😇
💄Meryerm Abdool💄
[7/18, 10:05 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
```#one love # just for u guys,😍 Aunty kausar, Aunty khady, Suhana, Ummu khady, sisin Mama, fateey nashuka, Meryerm mukhtar, Lemancykhan, Salma(momma), samrah, Biebie die, biebie, sumyn bash, Rafe'at, Ayshat Yabour, waleeda wazir, deeja wazir, beebah wadata, Nana fa'ad, miss Hafsy, miss feedy. Heart u guy, ❤Allah yasa ban manta kowa ba😢```
📝 *Episode* 51--55
"Ke bakiga yadda nirrud'e ba jikina sai rawa yake, awa in saki hitsari cikin wando, da nigga nai".
" hhhh hhhhhh dama nasan haka za'ayi ainayi mamaki da nigga ya dawo daku daga asibiti, ahe dama likita na? Hi yassa ni matsu mu had'u in ha labari".
"Yo nima bansan likita na ba, na aza d'an sanda ahe likita na, keni koda munka shiga Yabo hankali na bai tare dani kwata-kwata bangane komai ba saida nigganai nittuna ai nan niya na munka ganehi ranar".
" toya kunka k'are miya hwada ma su Ardo?"
"Ke walle bansani ba danni gidan wata 'yar binni ya kaini nikkwana, Ashe sunada kirki kala biyu ta bani irin na binni, kuma tabbani abincinsu mai dad'i ke shima yanada kirki bakiga hidimadda yayima su Baffa b.........." Nan dai taci gaba da zuba kamar 'ya'yan kanya dan Laure badai surutu ba idan ta had'u da wadda ta saba, dan ma a gida batada abokin yine sai Ardo, ga tambaya amma ai dole fillo akwai tambaya. Lolz
Tun daga nesa ya tsinkayo su da tuluna akai, da alama firar da Suke tayi musu dad'i sai kwasar dariya Laure takeyi, rungume hannuwa yayi a k'irji ya jingina da motarsa sai faman kallonta yakeyi, Ashe tana fira haka? Ashe tana dariya haka? Yake tambayan Kansa.
Dan ba k'aramin kyau tayi mishi ba yadda take dariyar gwanin sha'awa komai tayi burgesa takeyi, komai nata unique ne (oh Dr ka fad'a da yawa fa).
Har sukazo suka wuceshi sam basu kula dashi ba, da yake suna right shikuma yana left.
"Hmmm ki bari Abukkiyata Jauro ya dameni ya hani jin dad'i kamar nid'ai a macce".
" ai bakiga komi ba kwana gudan da kikayi bakyanan baki ga zarya ba wai sai in hwada mishi ina kikaje wai yaje gidan ba kowa, seda niyyi ta yimai rantsuwa sannan ya yadda".
Ta bud'e baki zatayi magana kenan.... " 'yan fullo masu tulu aka" ya fad'a cikin daga murya saboda su jiyoshi ai kuwa sunji, k'irjinta ne ya harba, dan ta gane mai muryar tome yazoyi kuma? Ta tambayi Kanta.
Itakam Delu tuni ta jiya ganin mai kiransu tana ganin shine ta tab'o Laure datak'i juyowa "Laure mutumunki ne hwa".
Takowa yayi har inda Suke, cikin girmamawa suka gaidashi, tuni bakin surutu ya d'inke kamar ruwa ya cita " daga ina haka?" Delu ce ta ansa "daga rahi debo ruwa".
" Baba na nan?" Ya fad'a yana kallon Laure, data wani takure saboda bako hijab sai wani siririn mayafi, duk ta jita wani iri dan dama bata saba fita hakan ba, yauma bala'in Hari ne ya fitar da ita ba shiri.
"Um yana nan" ta ansa kai tsaye.
Kowama yayi gurin motarsa yayin da su kuma suka nufi gida, saida yaga sun bace ma ganinsa sannan yaja motarsa.
Yana zaune kamar kullum yana duba littafansa na addini, jin tsayuwar mota yasa ya d'ago, yayi mamakin ganinsa, amma bai nuna a fuska ba, da fara'a ya taresa, bayan sun gaisa, ya shiga ciki yasa. Aka kawo masa fura wacce taji damu da nono fara k'al, yasha sosai dan dama favorite d'insa ce.
Booth yaje ya fito da kayan fruits shake a Leda, sannan ya d'akko wannan ledar sak'on daya ansa gun Hakeem.
"Baba dama maganine na kawo maka wannan in heeler ce da kaji alaman asthma ka shaka ta baki ta saurin saukar da ita, wad'annan kuma magungunan hawan jini ne...." Nan dai yayi mishi bayani yadda zaiyi amfani dasu, godiya Sosai Ardo yayi tare da sanya masa Albarka, shidai yana ganin hankalin yaron sosai har yana raya Wani tunani a ransa game dashi.
Cikin firarsu ne yake cewa yanayin garin na matuk'ar burgeshi, zaiso yad'an zaga garin.
"To ai Bari in kira Ramlatuna ta d'an nuna maka gari, kafin magriba kad'an ga wasu guraren" zanso kuga zuciyar Abdool farincikin bai misaltuwa, dama haka yakeso.
••••••••••••••••••••••••••••••••••••
A k'afa suka fito tana gaba yana biye da ita, suna tafe kamar gumaka ba mai cewa uffan, ja yayi ya tsaya yak'i tafiya, saida tayi d'an nisa taji alaman ba'a binda aiko tana juyowa ta gansa tsaye abinsa.
Dawowa tayi inda yake ba tare da tayi magana ba, ganin tsayuwar bamai k'arewa bace ga marece na k'ara yi yasa yace "a haka zaki nunan garin muna tafe kamar kurame? Idan ba zakiyi magana ba mu koma kawai" ya fad'a tare da had'a rai.
Rau-rau tayi da ido tare da turo baki "yo ai Kaina baka dariya, sai had'e huska, ni tsoronka nake".
Dariya sosai ta bashi yanayin yadda take maganar, aiko dariya yayi hadda tafa hannu, itakam tsuru tayi tana kallonsa, saida yayi mai isarsa sannan yace.
"Wama sunanki"?
" Laure" ta fad'a a tak'aice.
"Aa ba shine sunanki ba, ni bazan ringa kiran ki dashi Wanda Ardo ke kiranki dashi nike nufi".
Saida tayi murmushi dan ita Kanta tafison sunan " Ramlatuna " ta fad'a.
Shima murmushi yayi yace "yawwa shi amma Ramlah luv zan ringa kiranki kinaso ko?"
D'aga masa kai tayi dan ita batasan me luv din yake nufi ba "yawwa zamu zama abokai daga yau kin yarda?"
Namma kai ta d'aga mishi "daga yau mun zama friend zakina ringa bani labari?"
"Au wallah zan baka, badai kanaso ba?"
"Inaso sosai".
Haka suka tafi suna hira tana ta bashi labarai barkatai shidai biye mata kawai yakeyi duk inda sukaje tana masa bayanin gurin, aiko yasha labarai sai mamaki yake Ashe haka take da surutu, ada bayason mutum mai surutu shiyasa yake kwaban Nihal saboda itama akwai surutu, amma surutun Laure burgesa yayi duk da kuwa mafi yawa duk shirme ne sa soki burutsu.
Sai ana daf da magarib suka dawo ransa fal farinciki ji yake kamar kada su rabu, shikam Allah ya d'ora masa k'aunar Ramlah, anan yayi magrib tare da Ardo bayan sun dawo ya wuce, yana tafe yana tuk'i tunaninta kawai yakeyi yana murmushi a gaskiya dole ya sanya ranar yau a cikin tarihinsa dan babbace a gurin sa yayi enjoyed nata ba kad'an ba....
Sannu-sannu shak'uwa mai k'arfi ta shiga a tsakaninsu duk da har yanzu Ramlah batasan meye so ba, amma tanijin da Abdool a ranta. Duk k'arshen sati yake zuwa, suje su zaga gari daga nan su dire rafi, inda yake koya mata kara2, dayake tw bashi labarin tayi primary har 4 iya Hari ta fidda ita, zuwa yanzu ba abinda bai Sani ba game da ita da irin musgunawar da Iya Hari take mata, yanajin tausayinta sosai k'aramar yarinya da ita amma tasan wahalar rayuwa, duk abinnan da akeyi Jauro baida labari, saboda irin ranar bai zama gari suna jeji gurin farauta (kome zai faru idan ya sani? Allah masani).
Iya Hari kuwa cewa tayi dama daga ganin wannan likitan dan iskane yana fama da gilashi awa dan daudu, yazo yaba malam kud'i ya saida mutunci jikarsa, sannan tace "yo dama ai zani ce ta cimma muje dama can tsohuwar sana'arta ce" duk ta yadda ta yadda ta debo musu ciki saidai suk'arasa ita da makwad'aicin kakanta.
Haka taita sakin magana ba dad'in ji, sudai kunnensu kawai suka dad'e, suka barta da Allahu.
B'angaren Zainab kuwa ta d'age da gayawa Allah buk'atarta ba dare, ba rana, shikam Abdool tausayi take nashi, dan yasan dafin so, shiyasa yake d'an sake mata fuska kota samu sassauci (Allah sarki Zee, ba komai kina tare da Allah.)...........
.
💄Meryerm Abdool💄
[7/20, 9:59 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
😭😭 *kulli nafsin za'ik'atil maut(each and every soul should test d bitter of dead) may ur gentle soul rest in perfect peace, may jannatil firdous be ur final home sisto Hauwa'u (Aunty 'yar gande) may Allah bless ur children's, Ameen👏🏽*
📝 *Episode* 56--60
Kwatsam aka samu wani munafiki ya gayama Jauro, aiko kuzo kuga kunfar baki, kaman yayi hauka wai Laure da wani, gidansu yayi sa'a kuwa Ardo bayanan, nan ya hau Iya Hari da masefa ai duk laifinta ne da take bari tana fita amma zaiyi maganin ko wane shegen ne.
Bud'ar bakinta sai cewa tayi "Yo ai ba laihinshi naba, ita ka biye mai kuma ai da sanin malam shiya d'aure Musu gindi wainan gari taka nuna mai."
Cikin muryan 'yan tasha "wai wane d'an kazar uba ne?"
"Hehehe likitan Malam na, yana kawo musu mai dad'i da mask'i ai dole baki ya mutu(kamar bada ita ake ci ba).