Sashe 11
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saida yayi musu tass sannan ya sarara musu, tsabar bak'inciki kamar zuciyar Iya Hari ta fito waye wannan shine ga duka ga tsinka jaka, magana ma kasa yi tayi, Lanti kuwa sai harara take aikawa Laure jira kawai take Ardo ya fita ta jibgeta, kamar ya sani yace.
"Ke Ramlatuna zonan" sannan ya fita aiko har tana had'awa da tuntube bisa da d'an gudunta, da harara su Iya suka rakasu "lallai Malam ni zaiyima cin mutunci akan wannan d'iya".
" Hmmm Inna bari ta dawo yau sai taci na jaki in yaso, gobe akaita gidan miji da kumburaren jiki, shegiya 'yar matsiyata" nan sukaci gaba da zaginta ita Ardo (ni kuma nace Allah ya Baku lafia, dan ciwonku saida Addu'a) lol.
"Ramlatuna naso ace na sadaki da dangin mahaifiyarki kahin in aurar dake, sai dai gashi Allah bai nuhwa ba, ina rokon Allah ya sadaki dasu ko nan gaba kema kiji dad'in dangin uwa Ramlatu" ya fad'a tausayinta cike da ransa, ba kad'an ba yake tausayawa Ramlah Sam batasan wani dad'i na uwa ko danginta ba.
"Ameen Baffa".
"Yawwa ungo wannan" biba bag ya mik'a mata.
"Kitahi gidan Gwaggonki Aisha, keda abukkanki kinji a can zaku kwana kuyi abin da kukeyi irin naku na Mata" sunne Kanta tayi alaman kunya.
Murmushi yayi, sannan ya wuce yanajin farinciki a ransa, gidansu Delu taje nan Delu ke mata mitan rashin fad'a mata da wuri, hak'uri tare da fad'amata dalilin rashin fad'ar, haka suka biyama sauran k'awayenta sai gidan Shatu, d'aki d'aya ta ware musu da yake tasan da zuwansu.
******************
Bayan fitar Momy sosai nutsuwa ta zoma Zainab tashi tayi ta d'auro alwala tayi nafila tare da karanta Qur'anil Kareem, tuni taji zuciyarta wasai saidai abinda ba'a rasa ba.
Gift ta bawa k'annenka suka kaima Abdool, yaji dad'in sosai duk dan hadda na Ramlah a ciki, agogo ne nashi mai kyau na azurfa, Ramlah kuwa sarka ce da abin hannu masu kyau k'irar silver, tare da card na marriage wishes, tukuici ya basu k'annin nata cikin da farinciki.
"Allah sarki Zee" ya fad'a cikin slow voice.
Hakeem kuwa cewa yayi "lallai wannan ko'a mata ita ta daban ce, son gaskiya take maka( bawai nuna zafin kishi ke nuna soyayya ba, so na nufin kyautata da mutuntawa a kowane hali take note girls) lol.
"Hakane" ya fad'a a tak'aice saboda sanin halin Hakeem da jan abu yanzu suyita rigima.
Lumshe ido yayi yau tsawon sati biyu rabonsa da Ramlah yana missing d'inta sosai.........
*Washe gari....*
Tun 12 angwaye suka shirya tsaf cikin farin wanka daga sama har k'asa sak, iri daya komai nasu, su isma'il ma su had'e cikin nasu kalar gayun, Alhaji da kawu Sani(da yake shi kad'ai ne a gidan yanzu) kawai Suke jira su fito dan sunfi son da suyi juma'at a can da an sauko juma'a a d'aura auren kawai.
Alhaji ne ya fito cikin shirinsa tsaf hadda su rawani, haka suka d'auki mota biyu, duk maza ba mace ko d'aya dan koda Alhaji ya gayama Hajia Inna cikin rashin Kulawa tace Allah ya kyauta shikenan maganar, sam baiji dad'i ba, ko kad'an, fatar ganewa kawai yayi mata.
Ganin saukar baki a garin yabawa wadanda basu san me ake ciki ba mamaki ciki hadda Jauro wanda baisan wainar da ake toyawa ba.
B'angaren su Laure kuwa gyara Shatu irin nasu na k'auye dai ba laifi, baffa ma yayi mata nashi k'ok'arin dan tunda satin ya kama yake bata tsumi mai kyau kuwa irin na fulani ko yanzun ma ya aiko hadda kaza, suna cikin d'aki tayi shiru dan k'irjinta ne ya tsananta bugamata ba k'akk'autawa, su kuma su Delu sai tsokanarta suke wai ta gayamusu sunan mijin, shiru tayi dan ba ansa.
Sai Murmushin yake da take yi musu, haka dai sukaci gaba da gadarsu cikin nishadi da raha.
Gidan Ardo, kuwa iya Hari ganin har wayewar gari ba Laure, ga Ardo yaki bada damar ta tambayesa dan shima bata samu ganinsa ba, haka ta zauna zuru cikin rashin jin dad'i, can ga Lanti da kwailarta, nan take tambayarta Laure dan sai mangariba tabar gidan da alwashin dawowa yau ta cika burinta na jibgarta, nan uwar ke gayamata har yanzu bata dawo ba hatta Malam bata saka a ido ba tun jiya.
"Hmm Inna akwai abinda Baffa yaka shiryawa to missa ya boyeta?"
"Nima abinda nika son Sani kenan, gashi bansan yaya nikai da shedanin d'anga ba Jauro, kesan baida mutunci(ato k'aik'ayi koma kan maishi).
"Kyaleshi Inna bai isa yayi komi ba, ai yasan inda yaka haukatai...." Jin k'arar motoci ne ya saka su lekawa.
Ardo ne shima cikin shigar girma tare da Malam Garba suka tarbesu an gyara d'akin gaban gidan tsaf an shimfida tabarmi, komai tsaf, cikin farinciki suka tarbesu, su Isma'il sunyi mamakin k'auyen wai Abdool yaga matar Aure tab! Amma ba laifi sunada karamci.
Abinci na alfarma aka kawo musu daga gidan Malam Garba aka dafa ga fura da abin sha, komai dai mashaa Allah, nan aka gaggaisa ana jiran isowarsu Baba da Abdool yaje d'aukowa kamin lokacin d'aurin auren yayi.
Baba da kawu Mansur ne suka ya d'auko, suna isowa yayi dai2 da fitowar Ardo daga cikin zauran ido hudu sukayi da Baba.
"Malam Umar!" Cewar Baba, cikin tsananin mamaki daya bayyana a fuskarsa.
"Malam Abubakar!" Ardo ya fad'a shima cikin zaro ido........
*to masu karatu munga alaman Sanayya amma a INA sukasan juna?*
*ya makata mu warwayi baya, dama hausawa sun ce waiwaye adon tafiya*
*muje zuwa wasa farin girki* ⛹🏾♀⛹🏾♀
💄 Meryerm Abdool ce😘
[7/30, 8:07 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate, we touch the heart❤ of the readers📝).
_falyakul khairan auli yasmut_ 🤐
👏🏽 *Allahumma yashfikah👏🏽 wishing d most quickest and fastest jet recovery dear Abdool💋*
📝 *Episode* 81--85
*ASALIN LABARI*
Malam Abubakar d'ane ga Malam Mudi Wanda sana'ace ta kawo garin Argungu, d'an asalin wani k'auye na Argungu mai suna, birnin lafiya, ganin ana samu a harkar ga yawon zuwa da dawo yasa ya gina gidansu k'arami ya tare da iyalansa, zuwansu ba dad'ewa ya saka Abubakar da kanwarsa, Hurera makarantar boko da Islamiyya a cewarsa zamanine gara a dama dasu, sannu a hankali sukaci gaba da gungurawa da raywarsu cikin rufin asirin Allah, a haka su Abubakar suka tasa, Abubakar ya tashi yaro Wanda yasan ciwon Kansa kullum burinsa bai wuce ya zaiyi ya tallafawa iyayensa ba, shiyasa kullum ya dawo makaranta to yana kasuwa inda mahaifinsa yana taimaka masa.
Ranar bak'in ciki garesa itace ranar da sak'on rasuwar ahalinsa ta iskosa a sanadin gobara data kama gidansu Wanda komai ba'a samu ya fita ba, da yake cikin dare abin ya faru lokaci yana poly birnin Kebbi, Abubakar yayi kuka yayi bakin ciki amma kuma ba yadda zaiyi dole ya hak'ura, bayan anyi sadaka, dangin mahaifinsa suka da tafi dashi, da yake itama innarsa marainiyace, dangin mahaifi kawai suka rage mishi.
Zaman k'auye ba dad'i koga Wanda ya saba balle wanda bai saba ba, amma ya zama dole haka Abubakar ya dawo d'an gona, kullum suna gona, amma da yake jarumine hakan bai wani damuwarsa ba, lokacin da Hutu ya k'are ya taso da maganar komawa, ina wuta in fad'a haka sukayo caa su basusan wannan zancen ba, saidai yabar karatu, shi kuma ya had'e kai da fata akan yanason karatunsa, ganin ya nace suka yadda ya koma amma da sharad'in sisin su ba zata shiga ciki ba, haka ya koma makaranta bako asi nasu.
Allah ya taimakeshi daf da faruwar wannan abun babanshi ya tura mishi kud'i masu dan dama saboda karatunsa dama kuma yana d'an bige bigensa, da haka ya samu ya biya kud'in makaranta, sannan ya sayi mashin ya fara achab'a, da haka yake biyan kud'in makarantar sa yake d'aukar kan shi haka dai da dad'i ba dad'i har ya kammala diploma, bai wangarta ba ya cika D'E form ya jona HND, yakanje gida ya gansu lokaci zuwa lokaci, su kuma sun zuba mishi ido cewarsu idan ya gaji da kanshi zai dawo.
B'angare gida kuma yana gyaran tsohon gidansu daya k'one, haka ya kammala karatunsa cikin nasara, zuwa lokacin yasan rayuwa dan ya ganta kala-kala saidai ya yadda ba maraya sai raggo, dan haka ya k'ara zage damtse da neman na Kansa, ana hakane Allah ya had'a shi da Habiba anan Argungu, k'anwar wani abokinsa ne, nutsuwarta da hankalinta ne yaja ra'ayinsa gareta, bawani sha wahala ba wajen amincewarta.
Bayan sun sasanta ne yaje gurin danginsa da maganar, bud'ar bakin su cewa sukayi yanada gurin ajeta baiyi mamakin jin haka daga garesu ba, in yayi la'akari da yanda suka danne mishi gadonsa ya lura da mutane su da Kansu kad'ai suka Sani, fatan shiriya yayi musu sannan ya gayamusu ya gyara tsohon gidansu.
Ba'a d'auki lokaci ba akayi aka gama aka dangana da Amarya Habiba gidan angonta, zama sukeyi gwanin sha'awa dan Habiba akwai hak'uri, ko sabani suka samu ko itace mai gaskiyar zata hau bashi hak'uri, shiyasa ba'ajin Kansu duk da Abubakar ya zamo mai zafin zuciya da kafewa akan abu daya.
Haihuwarsu ta farko Mahmud Wanda yaci sunan babansa yana d'an shekara biyu ya rasu daga nan kuma sai Ameena, Asma'u sai auta Mansur.
Suna cikin hakane Allah ya kaddari Abubakar da samun aiki, sunyi farinciki sosai da wannan ci gaban da suka samu, sun wadatu da komai na rayuwa dai2 k'arfi baifi jiki ba, cikin 'yan shekaru ya gina musu gida mai kyau irin dai na mai k'aramin k'arfi, haka yaransu suka tashi cikin tarbiya musulunci.
Amina da Asma'u ba wasu kyakyawa bane na gani kasheshi hasalima ba za'a sakasu cikin ajin farko irin dai bamu cikin 'yan tusa 'yan zawo sun tseremana saidai kam Allah ya azutartasu da diri mai matuk'ar d'aukar hankali Wanda ba namiji ba macce ta gani sai taji kishi. Lolx
Shiyasa kullum suna cikin hijab gudun yad'uwar fitina a al'umma, sannan Allah yayi musu baiwar sauti wato murya kenan, mai matuk'ar sanyi da d'aukar hankalin mai sauraro.
"Ke Ramlatuna zonan" sannan ya fita aiko har tana had'awa da tuntube bisa da d'an gudunta, da harara su Iya suka rakasu "lallai Malam ni zaiyima cin mutunci akan wannan d'iya".
" Hmmm Inna bari ta dawo yau sai taci na jaki in yaso, gobe akaita gidan miji da kumburaren jiki, shegiya 'yar matsiyata" nan sukaci gaba da zaginta ita Ardo (ni kuma nace Allah ya Baku lafia, dan ciwonku saida Addu'a) lol.
"Ramlatuna naso ace na sadaki da dangin mahaifiyarki kahin in aurar dake, sai dai gashi Allah bai nuhwa ba, ina rokon Allah ya sadaki dasu ko nan gaba kema kiji dad'in dangin uwa Ramlatu" ya fad'a tausayinta cike da ransa, ba kad'an ba yake tausayawa Ramlah Sam batasan wani dad'i na uwa ko danginta ba.
"Ameen Baffa".
"Yawwa ungo wannan" biba bag ya mik'a mata.
"Kitahi gidan Gwaggonki Aisha, keda abukkanki kinji a can zaku kwana kuyi abin da kukeyi irin naku na Mata" sunne Kanta tayi alaman kunya.
Murmushi yayi, sannan ya wuce yanajin farinciki a ransa, gidansu Delu taje nan Delu ke mata mitan rashin fad'a mata da wuri, hak'uri tare da fad'amata dalilin rashin fad'ar, haka suka biyama sauran k'awayenta sai gidan Shatu, d'aki d'aya ta ware musu da yake tasan da zuwansu.
******************
Bayan fitar Momy sosai nutsuwa ta zoma Zainab tashi tayi ta d'auro alwala tayi nafila tare da karanta Qur'anil Kareem, tuni taji zuciyarta wasai saidai abinda ba'a rasa ba.
Gift ta bawa k'annenka suka kaima Abdool, yaji dad'in sosai duk dan hadda na Ramlah a ciki, agogo ne nashi mai kyau na azurfa, Ramlah kuwa sarka ce da abin hannu masu kyau k'irar silver, tare da card na marriage wishes, tukuici ya basu k'annin nata cikin da farinciki.
"Allah sarki Zee" ya fad'a cikin slow voice.
Hakeem kuwa cewa yayi "lallai wannan ko'a mata ita ta daban ce, son gaskiya take maka( bawai nuna zafin kishi ke nuna soyayya ba, so na nufin kyautata da mutuntawa a kowane hali take note girls) lol.
"Hakane" ya fad'a a tak'aice saboda sanin halin Hakeem da jan abu yanzu suyita rigima.
Lumshe ido yayi yau tsawon sati biyu rabonsa da Ramlah yana missing d'inta sosai.........
*Washe gari....*
Tun 12 angwaye suka shirya tsaf cikin farin wanka daga sama har k'asa sak, iri daya komai nasu, su isma'il ma su had'e cikin nasu kalar gayun, Alhaji da kawu Sani(da yake shi kad'ai ne a gidan yanzu) kawai Suke jira su fito dan sunfi son da suyi juma'at a can da an sauko juma'a a d'aura auren kawai.
Alhaji ne ya fito cikin shirinsa tsaf hadda su rawani, haka suka d'auki mota biyu, duk maza ba mace ko d'aya dan koda Alhaji ya gayama Hajia Inna cikin rashin Kulawa tace Allah ya kyauta shikenan maganar, sam baiji dad'i ba, ko kad'an, fatar ganewa kawai yayi mata.
Ganin saukar baki a garin yabawa wadanda basu san me ake ciki ba mamaki ciki hadda Jauro wanda baisan wainar da ake toyawa ba.
B'angaren su Laure kuwa gyara Shatu irin nasu na k'auye dai ba laifi, baffa ma yayi mata nashi k'ok'arin dan tunda satin ya kama yake bata tsumi mai kyau kuwa irin na fulani ko yanzun ma ya aiko hadda kaza, suna cikin d'aki tayi shiru dan k'irjinta ne ya tsananta bugamata ba k'akk'autawa, su kuma su Delu sai tsokanarta suke wai ta gayamusu sunan mijin, shiru tayi dan ba ansa.
Sai Murmushin yake da take yi musu, haka dai sukaci gaba da gadarsu cikin nishadi da raha.
Gidan Ardo, kuwa iya Hari ganin har wayewar gari ba Laure, ga Ardo yaki bada damar ta tambayesa dan shima bata samu ganinsa ba, haka ta zauna zuru cikin rashin jin dad'i, can ga Lanti da kwailarta, nan take tambayarta Laure dan sai mangariba tabar gidan da alwashin dawowa yau ta cika burinta na jibgarta, nan uwar ke gayamata har yanzu bata dawo ba hatta Malam bata saka a ido ba tun jiya.
"Hmm Inna akwai abinda Baffa yaka shiryawa to missa ya boyeta?"
"Nima abinda nika son Sani kenan, gashi bansan yaya nikai da shedanin d'anga ba Jauro, kesan baida mutunci(ato k'aik'ayi koma kan maishi).
"Kyaleshi Inna bai isa yayi komi ba, ai yasan inda yaka haukatai...." Jin k'arar motoci ne ya saka su lekawa.
Ardo ne shima cikin shigar girma tare da Malam Garba suka tarbesu an gyara d'akin gaban gidan tsaf an shimfida tabarmi, komai tsaf, cikin farinciki suka tarbesu, su Isma'il sunyi mamakin k'auyen wai Abdool yaga matar Aure tab! Amma ba laifi sunada karamci.
Abinci na alfarma aka kawo musu daga gidan Malam Garba aka dafa ga fura da abin sha, komai dai mashaa Allah, nan aka gaggaisa ana jiran isowarsu Baba da Abdool yaje d'aukowa kamin lokacin d'aurin auren yayi.
Baba da kawu Mansur ne suka ya d'auko, suna isowa yayi dai2 da fitowar Ardo daga cikin zauran ido hudu sukayi da Baba.
"Malam Umar!" Cewar Baba, cikin tsananin mamaki daya bayyana a fuskarsa.
"Malam Abubakar!" Ardo ya fad'a shima cikin zaro ido........
*to masu karatu munga alaman Sanayya amma a INA sukasan juna?*
*ya makata mu warwayi baya, dama hausawa sun ce waiwaye adon tafiya*
*muje zuwa wasa farin girki* ⛹🏾♀⛹🏾♀
💄 Meryerm Abdool ce😘
[7/30, 8:07 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate, we touch the heart❤ of the readers📝).
_falyakul khairan auli yasmut_ 🤐
👏🏽 *Allahumma yashfikah👏🏽 wishing d most quickest and fastest jet recovery dear Abdool💋*
📝 *Episode* 81--85
*ASALIN LABARI*
Malam Abubakar d'ane ga Malam Mudi Wanda sana'ace ta kawo garin Argungu, d'an asalin wani k'auye na Argungu mai suna, birnin lafiya, ganin ana samu a harkar ga yawon zuwa da dawo yasa ya gina gidansu k'arami ya tare da iyalansa, zuwansu ba dad'ewa ya saka Abubakar da kanwarsa, Hurera makarantar boko da Islamiyya a cewarsa zamanine gara a dama dasu, sannu a hankali sukaci gaba da gungurawa da raywarsu cikin rufin asirin Allah, a haka su Abubakar suka tasa, Abubakar ya tashi yaro Wanda yasan ciwon Kansa kullum burinsa bai wuce ya zaiyi ya tallafawa iyayensa ba, shiyasa kullum ya dawo makaranta to yana kasuwa inda mahaifinsa yana taimaka masa.
Ranar bak'in ciki garesa itace ranar da sak'on rasuwar ahalinsa ta iskosa a sanadin gobara data kama gidansu Wanda komai ba'a samu ya fita ba, da yake cikin dare abin ya faru lokaci yana poly birnin Kebbi, Abubakar yayi kuka yayi bakin ciki amma kuma ba yadda zaiyi dole ya hak'ura, bayan anyi sadaka, dangin mahaifinsa suka da tafi dashi, da yake itama innarsa marainiyace, dangin mahaifi kawai suka rage mishi.
Zaman k'auye ba dad'i koga Wanda ya saba balle wanda bai saba ba, amma ya zama dole haka Abubakar ya dawo d'an gona, kullum suna gona, amma da yake jarumine hakan bai wani damuwarsa ba, lokacin da Hutu ya k'are ya taso da maganar komawa, ina wuta in fad'a haka sukayo caa su basusan wannan zancen ba, saidai yabar karatu, shi kuma ya had'e kai da fata akan yanason karatunsa, ganin ya nace suka yadda ya koma amma da sharad'in sisin su ba zata shiga ciki ba, haka ya koma makaranta bako asi nasu.
Allah ya taimakeshi daf da faruwar wannan abun babanshi ya tura mishi kud'i masu dan dama saboda karatunsa dama kuma yana d'an bige bigensa, da haka ya samu ya biya kud'in makaranta, sannan ya sayi mashin ya fara achab'a, da haka yake biyan kud'in makarantar sa yake d'aukar kan shi haka dai da dad'i ba dad'i har ya kammala diploma, bai wangarta ba ya cika D'E form ya jona HND, yakanje gida ya gansu lokaci zuwa lokaci, su kuma sun zuba mishi ido cewarsu idan ya gaji da kanshi zai dawo.
B'angare gida kuma yana gyaran tsohon gidansu daya k'one, haka ya kammala karatunsa cikin nasara, zuwa lokacin yasan rayuwa dan ya ganta kala-kala saidai ya yadda ba maraya sai raggo, dan haka ya k'ara zage damtse da neman na Kansa, ana hakane Allah ya had'a shi da Habiba anan Argungu, k'anwar wani abokinsa ne, nutsuwarta da hankalinta ne yaja ra'ayinsa gareta, bawani sha wahala ba wajen amincewarta.
Bayan sun sasanta ne yaje gurin danginsa da maganar, bud'ar bakin su cewa sukayi yanada gurin ajeta baiyi mamakin jin haka daga garesu ba, in yayi la'akari da yanda suka danne mishi gadonsa ya lura da mutane su da Kansu kad'ai suka Sani, fatan shiriya yayi musu sannan ya gayamusu ya gyara tsohon gidansu.
Ba'a d'auki lokaci ba akayi aka gama aka dangana da Amarya Habiba gidan angonta, zama sukeyi gwanin sha'awa dan Habiba akwai hak'uri, ko sabani suka samu ko itace mai gaskiyar zata hau bashi hak'uri, shiyasa ba'ajin Kansu duk da Abubakar ya zamo mai zafin zuciya da kafewa akan abu daya.
Haihuwarsu ta farko Mahmud Wanda yaci sunan babansa yana d'an shekara biyu ya rasu daga nan kuma sai Ameena, Asma'u sai auta Mansur.
Suna cikin hakane Allah ya kaddari Abubakar da samun aiki, sunyi farinciki sosai da wannan ci gaban da suka samu, sun wadatu da komai na rayuwa dai2 k'arfi baifi jiki ba, cikin 'yan shekaru ya gina musu gida mai kyau irin dai na mai k'aramin k'arfi, haka yaransu suka tashi cikin tarbiya musulunci.
Amina da Asma'u ba wasu kyakyawa bane na gani kasheshi hasalima ba za'a sakasu cikin ajin farko irin dai bamu cikin 'yan tusa 'yan zawo sun tseremana saidai kam Allah ya azutartasu da diri mai matuk'ar d'aukar hankali Wanda ba namiji ba macce ta gani sai taji kishi. Lolx
Shiyasa kullum suna cikin hijab gudun yad'uwar fitina a al'umma, sannan Allah yayi musu baiwar sauti wato murya kenan, mai matuk'ar sanyi da d'aukar hankalin mai sauraro.