Sashe 44
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aa baby nida unborn bamaso" ya fad'a da tana shafa cikinta, duk da ranta yaso ta tsaya amma ba yadda zatayi tunda har yace Aa to ta hak'ura dan basu saba musu ba, kuma tasan yana bata dama sosai to bai kamata ta shiga hakkinsa ba.
Fuskarta ba yabo ba fallasa tace "shikenan bari in d'auko jakata"
Shan gabanta yayi "fushi baby.. Pls sorry banyi dan in bata ranki ba, kinsan bazan iya barin ki a wani gun ba ni kuma ina wani gu har tsawon kwana inba da lalura ba" ganin yadda ya marairaice mata, yasa ta saki fuskar hadda murmushi "am OK Yaya jaka kawai zan d'auko I understand u".
Duk da haka bai barta taje ba wai kada ta wahala sai Nihal ya kira yace ta bawa Abduljabbar ya kawo musu, ita dai sai kallonsa take wannan k'auna da Yaya ke mata anya ana yiwa wata mace irinta ko(saini akewa irinta lol)
Haka akayi bikin Nihal aka gama ta tare gidan Masoyinta dake unguwar dosa, shima cikin hospital d'in Abdool yayi nasa ginin dan shima anan zai zauna, inda hakan yaiwa Ramlah dad'i sosai sisto ta dawo kusa da ita, sun bar Mami da kewa yanzu daga ita sai su Husna.
Kullum idan mazajensu sun fita zasu had'u gidan d'aya suyi ta firarsu girki ma tare sukeyi, saidai kawai wacce ba gidanta akayi ba ta zuba a flask ta kai nata gidan basu zasu rabu ba sai dare dan bacci dan ko mazajen sun dawo saidai su zauna a yi dasu, da yake har yanzu ba'ayi lunch d'in bud'e hospital d'in ta Abdool ba.
Burin abokan ya cika na zama guri d'aya da iyalansu Wanda tun suna school suke da wannan burin, junior kam ya zama d'an gata kowa nan nan ake dashi shalelen paa da Maa da Aunty da Uncle.
***********
Lokacin da Abdool yayi mata scanning ya k'asa gane abinda ke cikin ya d'unk'ule guri d'aya, amma nauyinsa da girmansa yafi k'arfin watannin sa Wanda hakan ba k'aramin d'aga masa hankali yayi ba, saidai dole ya b'oye dan gudun tayar mata da hankali, searching ya shiga nan ya gane akwai twins masu dunk'ulewa su zama d'aya inda camera ba zata iya rabe su sai a d'auka d'aya ne, nan hankali yad'an kwanta yana jin farinciki idan suka kasance twins saidai yana tausaya mata haihuwar fari ga, amma ai yana nan zai bata dukkan kulawar da ta dace.
Cikinta na 6months akayi bikin sadee da uncle Lukman d'in ta, zuwa yanzu cikin Ramlah ya fito sosai duk kibar da tayi ta rage, ga nauyi tsiya da cikin ke mata dak'ar tayi performance a bikin Sadee, Abdool ma dan yasan matsayin Sadee ne a gurinta da irin kulawarta garesu da bazai barta taje mata ba.
Mami ma ganin yadda cikin yayi ta tausaya mata saidai ganin yadda Abdool ke bata kulawa ga kuma Nihal kusa yasa hankalinta kantawa saidai duk da haka duk bayan kwana biyu tana zagayo su.
Ard'o ma dayazo ganin halin da take ciki yasa yak'i gayamata ciwon Hari, duk da ciwon nata ba sauk'i kullum sai k'aruwa yake, ga kullum kuka take tana kiran a kawo mata Ramlah.........
_kuyi hakuri dani dai na shiga busy ne anyi mana haihuwa ga lafia bata isheni ba, satinnan dai sai a slow pls ayi hakuri dani #one love# 😍😘_
💄Meryerm Abdool💄
[10/10, 5:46 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```An karb'o daga d'an Umar Allah ya yadda dasu yace "manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yana cewa :-
An umarceni in da in yak'i mutane har sai sun yarda babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma sun yadda annabi Muhammad manzon Allah ne, su tsaida sallah su bayar da zakka, idan suka aikata haka toku tayani kare jininsu da dukiyarsu, kada a tab'a mutuncinsu sai tare da wani hakkin musulunci, hisabinsu yana a gurin Allah mad'aukakin sarki.```
*Bukhari da Muslim suka ruwaito shi(arba'una hadith)*👌🏻
❤my parrot Hafsat M(rayuwar Aurena na fire aci gaba da gashi😜) love dear thanks 4 d care👌🏻i really appreciate😍
My name sake i really miss u sweetheart😪 Maryam Y zango❤
My neighbour Zee Yabour ina cigiyarki dear kin buya😫
Am back a gain my half my true friends thanks for d care😘😘😘
Ina yabawa da readers masu bibiyar rubutu na musamman masu ganin kuskure suyi gyara heart dearies aci gaba da gyara mana kuskure a duk Inda aka hangoshi zamu gyara inshaa Allah😘😘😘😘#one love #
📝 *Episode* 236--240
Kwanaki biyu Ard'o yayi ya koma bayan ya cikawa Ramlah galan da rubutu yace tana sha tana shafawa a jiki kullum safe da marece, kamar ko yaushe tsaraba sosai akayi masa, Ramlah ji take kamar ta bishi saidai ba daman haka duk da ya gayamata ko lafia yake jikinta na bata ba lafia, ga yawan mafarkin iya Hari da take a cikin mawuyacin hali, tanaso taje gareta dan komai tayi mata a rayuwa ba zata k'ita ba tunda tana sonta kuma tana mata fatar gane gaskiya.
Sanda ya koma ya isko ciwon Hari yayi tsanani ga wani wari da k'afar ke fitar wa hakan ya tilasta su komawa hospital, Shatu itama duk ta jeme itama yanzu har bacci gunta takeyi, saboda tausayin halin da take ciki, Lanti kam mijinta yace duk ta k'ara zuwa gidan a bakin aurenta, dama mai neman kuka an jefesa da kashin awaki Mike kafarta tayi dama ta gaji da zuwa gidan, ga Hinde ba labari ta shige duniya saidai tana yi musu sak'o hakan yasa basu damu da sai tazo ba, ita kuma tana can ta zama rijiyar kowa itadai muradi ta samu shegun(Allah ya shirya muna zuria).
****************
Zaune take tayi nisa cikin tunani, fitowa yayi cikin shirinsa na fita hospital cikin suit dark blue sai k'amshi yake zubawa kamar yayi b'arin perfume, sumarsa se sheki take, ga man pride nasa yasha gyara sai kyalli yake(ni kuma nace kai wannan da mace ne da anga iyayi, anya Dr zai tsufa kuwa kullum gashinan d'an chas dashi kamar d'an 20, shiyasa Hafsat da Ayshat suka nace a kansa shi kuma yace ba wata daga 'yar Baffa) lol.
Da saurinsa ya isa gareta tare da hure mata ido, sauke numfashi tayi tare dayi mishi smiling, bata fuska yayi "baby ba zaki daina ba ko koso kike nima nawa jinin ya hau ne?" Ya fad'a tare da kafeta da mayun idonsa.
"Sorry my half bafa tunani nake ba, koma tunani ai saidai inyi naka kawai" ta fad'a cikin shagwab'a tana shafa man pride nasa.
"Uh um Baby kada kiyi kalya fa kin san son naki yake Ba kyau, pls ki dena baby it will effect u and unborn too"
Dariya tayi "um my son Ana can anayi ma Mami rigima nasan".
Lakuce mata hanci yayi " ai wannan son naki ke kad'ai ke iyawa da kayanki Mami kam zanesa kawai zatayi".
"Ai duk Kaine ka b'atamin yaro da rigimarka" tace cike da tsokana.
Zaro ido yayi "Zainab dai" yace tare da harararta cikin sigar wasa.
"Ba ruwan Aunty Zee, Mami ma take ka fisa rigima da kake kamarsa ai sun sha fama itada Aunty Asma'u" dungure mata kai yayi "Allah sarki Aunty nah ta kaina" sannan ya harareta "Ku jimun yarinyar nan wai ta girma itama to koma dai meye nine yayanki" dariya ya bata yadda yayi maganar kamar wani Junior.
"Hhhhhh Yaya wlh bakaji" ta fad'a tana ci gaba da dariya tsura mata ido yayi yana kallon ta ko kiftawa bayayi hadda aza hannu a haba, sai da tayi mai isarta sannan ta tsagaita kallon tayi tare da d'aga masa gira alaman kallon fa.
Smiling yayi tare da rungumeta tsam yana kissing gefen wuyanta " I always love u baby I always wanna see u in happy baby, keep being like that baby love more and much in every second of my life ur love is uncountable" itama k'ara hugging nasa tayi tare da lumshe ido tana jin dad'in maganganunsa dan tasan daga zuciyarsa suke fitowa "love u too my half ur my everything ur my life soulmate" tace idonta lumshe tana shakar k'amshinsa mai sanyaya zuciya.
"Yaya time na tafia kada ka makara fa, nima zan shiga na duba sister dan tun jiya bataji dad'i ba" tace tana duba watch d'in hannunta "kodai itama tabi layinki ne?" Yace ba tare daya d'ago
"To muje kaji daga bakinta" harara ya watsa mata "kinfa renani yarinyar nan" 'yar dariya tayi ba tare da tace komai ba
Zamewa yayi daga jikinta tare da mik'ar da ita tare da saka mata hijab d'in ta, kallon ta yayi tayi kyau cikin atamfar ta red & milk, hijab milk slipper ne a kafanta milk suma batayi kwalliya ba powder kawai ta shafa sai lip gloss, tayi kyau ga cikinta yayi tutsu a gaba kamar wacce zata haihu yanzu, light kiss yayi mata a lip "u look like take away, kodai na fasa fitane?"
Smiling tayi "banason fitina ni Muje don Allah" shima smiling yayi sannan suka fice, a parlour suka samu Hakeem ya tasa Nihal gaba yana rarrashi sai shagwab'a take zuba mishi yana biyeta, d'aure fuska Abdool yayi bayan sun gaisa "meye wannan sakarcin kukeyi anan, ke hala yarinya ce kike wani narkewa" yace yana kallon Nihal, k'asa tayi da Kanta tare da nutsuwa dan har yanzu tsoron Abdool take.
"Ha'ah malam ya haka? Haka kawai zakazo ka takuramin mata ko lafia bata isheta ba, Aa nifa in ba jinya kazo ba kama kanka kawai banason takura haba" Hakeem yace yana watsa mishi harara.
Tsaki Abdool yayi "to me mata ni kaga tafiyata" yace tare da ficewa, binsa da kallo Ramlah tayi "kai ya Abdool rigima ko meye nasa na muzurai haka? Shegen son girma" tace a ranta.
Fuskarta ba yabo ba fallasa tace "shikenan bari in d'auko jakata"
Shan gabanta yayi "fushi baby.. Pls sorry banyi dan in bata ranki ba, kinsan bazan iya barin ki a wani gun ba ni kuma ina wani gu har tsawon kwana inba da lalura ba" ganin yadda ya marairaice mata, yasa ta saki fuskar hadda murmushi "am OK Yaya jaka kawai zan d'auko I understand u".
Duk da haka bai barta taje ba wai kada ta wahala sai Nihal ya kira yace ta bawa Abduljabbar ya kawo musu, ita dai sai kallonsa take wannan k'auna da Yaya ke mata anya ana yiwa wata mace irinta ko(saini akewa irinta lol)
Haka akayi bikin Nihal aka gama ta tare gidan Masoyinta dake unguwar dosa, shima cikin hospital d'in Abdool yayi nasa ginin dan shima anan zai zauna, inda hakan yaiwa Ramlah dad'i sosai sisto ta dawo kusa da ita, sun bar Mami da kewa yanzu daga ita sai su Husna.
Kullum idan mazajensu sun fita zasu had'u gidan d'aya suyi ta firarsu girki ma tare sukeyi, saidai kawai wacce ba gidanta akayi ba ta zuba a flask ta kai nata gidan basu zasu rabu ba sai dare dan bacci dan ko mazajen sun dawo saidai su zauna a yi dasu, da yake har yanzu ba'ayi lunch d'in bud'e hospital d'in ta Abdool ba.
Burin abokan ya cika na zama guri d'aya da iyalansu Wanda tun suna school suke da wannan burin, junior kam ya zama d'an gata kowa nan nan ake dashi shalelen paa da Maa da Aunty da Uncle.
***********
Lokacin da Abdool yayi mata scanning ya k'asa gane abinda ke cikin ya d'unk'ule guri d'aya, amma nauyinsa da girmansa yafi k'arfin watannin sa Wanda hakan ba k'aramin d'aga masa hankali yayi ba, saidai dole ya b'oye dan gudun tayar mata da hankali, searching ya shiga nan ya gane akwai twins masu dunk'ulewa su zama d'aya inda camera ba zata iya rabe su sai a d'auka d'aya ne, nan hankali yad'an kwanta yana jin farinciki idan suka kasance twins saidai yana tausaya mata haihuwar fari ga, amma ai yana nan zai bata dukkan kulawar da ta dace.
Cikinta na 6months akayi bikin sadee da uncle Lukman d'in ta, zuwa yanzu cikin Ramlah ya fito sosai duk kibar da tayi ta rage, ga nauyi tsiya da cikin ke mata dak'ar tayi performance a bikin Sadee, Abdool ma dan yasan matsayin Sadee ne a gurinta da irin kulawarta garesu da bazai barta taje mata ba.
Mami ma ganin yadda cikin yayi ta tausaya mata saidai ganin yadda Abdool ke bata kulawa ga kuma Nihal kusa yasa hankalinta kantawa saidai duk da haka duk bayan kwana biyu tana zagayo su.
Ard'o ma dayazo ganin halin da take ciki yasa yak'i gayamata ciwon Hari, duk da ciwon nata ba sauk'i kullum sai k'aruwa yake, ga kullum kuka take tana kiran a kawo mata Ramlah.........
_kuyi hakuri dani dai na shiga busy ne anyi mana haihuwa ga lafia bata isheni ba, satinnan dai sai a slow pls ayi hakuri dani #one love# 😍😘_
💄Meryerm Abdool💄
[10/10, 5:46 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```An karb'o daga d'an Umar Allah ya yadda dasu yace "manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yana cewa :-
An umarceni in da in yak'i mutane har sai sun yarda babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma sun yadda annabi Muhammad manzon Allah ne, su tsaida sallah su bayar da zakka, idan suka aikata haka toku tayani kare jininsu da dukiyarsu, kada a tab'a mutuncinsu sai tare da wani hakkin musulunci, hisabinsu yana a gurin Allah mad'aukakin sarki.```
*Bukhari da Muslim suka ruwaito shi(arba'una hadith)*👌🏻
❤my parrot Hafsat M(rayuwar Aurena na fire aci gaba da gashi😜) love dear thanks 4 d care👌🏻i really appreciate😍
My name sake i really miss u sweetheart😪 Maryam Y zango❤
My neighbour Zee Yabour ina cigiyarki dear kin buya😫
Am back a gain my half my true friends thanks for d care😘😘😘
Ina yabawa da readers masu bibiyar rubutu na musamman masu ganin kuskure suyi gyara heart dearies aci gaba da gyara mana kuskure a duk Inda aka hangoshi zamu gyara inshaa Allah😘😘😘😘#one love #
📝 *Episode* 236--240
Kwanaki biyu Ard'o yayi ya koma bayan ya cikawa Ramlah galan da rubutu yace tana sha tana shafawa a jiki kullum safe da marece, kamar ko yaushe tsaraba sosai akayi masa, Ramlah ji take kamar ta bishi saidai ba daman haka duk da ya gayamata ko lafia yake jikinta na bata ba lafia, ga yawan mafarkin iya Hari da take a cikin mawuyacin hali, tanaso taje gareta dan komai tayi mata a rayuwa ba zata k'ita ba tunda tana sonta kuma tana mata fatar gane gaskiya.
Sanda ya koma ya isko ciwon Hari yayi tsanani ga wani wari da k'afar ke fitar wa hakan ya tilasta su komawa hospital, Shatu itama duk ta jeme itama yanzu har bacci gunta takeyi, saboda tausayin halin da take ciki, Lanti kam mijinta yace duk ta k'ara zuwa gidan a bakin aurenta, dama mai neman kuka an jefesa da kashin awaki Mike kafarta tayi dama ta gaji da zuwa gidan, ga Hinde ba labari ta shige duniya saidai tana yi musu sak'o hakan yasa basu damu da sai tazo ba, ita kuma tana can ta zama rijiyar kowa itadai muradi ta samu shegun(Allah ya shirya muna zuria).
****************
Zaune take tayi nisa cikin tunani, fitowa yayi cikin shirinsa na fita hospital cikin suit dark blue sai k'amshi yake zubawa kamar yayi b'arin perfume, sumarsa se sheki take, ga man pride nasa yasha gyara sai kyalli yake(ni kuma nace kai wannan da mace ne da anga iyayi, anya Dr zai tsufa kuwa kullum gashinan d'an chas dashi kamar d'an 20, shiyasa Hafsat da Ayshat suka nace a kansa shi kuma yace ba wata daga 'yar Baffa) lol.
Da saurinsa ya isa gareta tare da hure mata ido, sauke numfashi tayi tare dayi mishi smiling, bata fuska yayi "baby ba zaki daina ba ko koso kike nima nawa jinin ya hau ne?" Ya fad'a tare da kafeta da mayun idonsa.
"Sorry my half bafa tunani nake ba, koma tunani ai saidai inyi naka kawai" ta fad'a cikin shagwab'a tana shafa man pride nasa.
"Uh um Baby kada kiyi kalya fa kin san son naki yake Ba kyau, pls ki dena baby it will effect u and unborn too"
Dariya tayi "um my son Ana can anayi ma Mami rigima nasan".
Lakuce mata hanci yayi " ai wannan son naki ke kad'ai ke iyawa da kayanki Mami kam zanesa kawai zatayi".
"Ai duk Kaine ka b'atamin yaro da rigimarka" tace cike da tsokana.
Zaro ido yayi "Zainab dai" yace tare da harararta cikin sigar wasa.
"Ba ruwan Aunty Zee, Mami ma take ka fisa rigima da kake kamarsa ai sun sha fama itada Aunty Asma'u" dungure mata kai yayi "Allah sarki Aunty nah ta kaina" sannan ya harareta "Ku jimun yarinyar nan wai ta girma itama to koma dai meye nine yayanki" dariya ya bata yadda yayi maganar kamar wani Junior.
"Hhhhhh Yaya wlh bakaji" ta fad'a tana ci gaba da dariya tsura mata ido yayi yana kallon ta ko kiftawa bayayi hadda aza hannu a haba, sai da tayi mai isarta sannan ta tsagaita kallon tayi tare da d'aga masa gira alaman kallon fa.
Smiling yayi tare da rungumeta tsam yana kissing gefen wuyanta " I always love u baby I always wanna see u in happy baby, keep being like that baby love more and much in every second of my life ur love is uncountable" itama k'ara hugging nasa tayi tare da lumshe ido tana jin dad'in maganganunsa dan tasan daga zuciyarsa suke fitowa "love u too my half ur my everything ur my life soulmate" tace idonta lumshe tana shakar k'amshinsa mai sanyaya zuciya.
"Yaya time na tafia kada ka makara fa, nima zan shiga na duba sister dan tun jiya bataji dad'i ba" tace tana duba watch d'in hannunta "kodai itama tabi layinki ne?" Yace ba tare daya d'ago
"To muje kaji daga bakinta" harara ya watsa mata "kinfa renani yarinyar nan" 'yar dariya tayi ba tare da tace komai ba
Zamewa yayi daga jikinta tare da mik'ar da ita tare da saka mata hijab d'in ta, kallon ta yayi tayi kyau cikin atamfar ta red & milk, hijab milk slipper ne a kafanta milk suma batayi kwalliya ba powder kawai ta shafa sai lip gloss, tayi kyau ga cikinta yayi tutsu a gaba kamar wacce zata haihu yanzu, light kiss yayi mata a lip "u look like take away, kodai na fasa fitane?"
Smiling tayi "banason fitina ni Muje don Allah" shima smiling yayi sannan suka fice, a parlour suka samu Hakeem ya tasa Nihal gaba yana rarrashi sai shagwab'a take zuba mishi yana biyeta, d'aure fuska Abdool yayi bayan sun gaisa "meye wannan sakarcin kukeyi anan, ke hala yarinya ce kike wani narkewa" yace yana kallon Nihal, k'asa tayi da Kanta tare da nutsuwa dan har yanzu tsoron Abdool take.
"Ha'ah malam ya haka? Haka kawai zakazo ka takuramin mata ko lafia bata isheta ba, Aa nifa in ba jinya kazo ba kama kanka kawai banason takura haba" Hakeem yace yana watsa mishi harara.
Tsaki Abdool yayi "to me mata ni kaga tafiyata" yace tare da ficewa, binsa da kallo Ramlah tayi "kai ya Abdool rigima ko meye nasa na muzurai haka? Shegen son girma" tace a ranta.