Sashe 45
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rarrashin Nihal Hakeem yayi sannan ya fita yana fad'in ya bawa Ramlah amana kafin ya dawo dariya tayi tace to zata yi iya k'ok'arin ta, a mota ya samu mutumin nasa yana ta cika da batsewa shi dariya ya basa wlh wai talle kema Audi gori, nan zukayi rikicinsu sannan aka dawo normal da yake kar tasan kar.
Bayan Sun wuce ne Ramlah tace "anya sisto kodai-kodai" tana dariya.
"Um bafa komai sisto Malaria ce" tace tana dariya, itama dariya tayi "gara da kika ba kanki dariya, indai ta ruba maji d'oyi....."
****************
Cikin Ramlah ya shiga wata tara ga Nihal na fama da laulayi hakan yasa dole Abdool ya d'auki Hutu shike mata komai zama dak'ar tashi dak'ar cikin kuwa yayi wani irin girma kamar ba cikin fari ba, sau hudu Abdool nayi mata scanning amma ya kasa gane komai dan abu d'aya yake gani saidai girmansa yafi k'arfin na yaro d'aya, ya shiga damuwa sosai kullum tunanin haihuwar yake ga tausayinta daya addabesa, itama duk da akwai kuruciya tana shiga damuwa akan nauyin cikin yayi mata over itakam bata tab'a ganin ciki mai girman nata ba, ga bacci dak'ar takeyi kullum cikin Addu'a suke, Mami ma tanayi musu sosai, tuni ta maida junior gurin ta, kullum saita kirata yatakejin jikinta? Idan taji ba dai2 ba ta fad'a kada tayi shiru fa? Kusan kullum hakane.
Yauma dak'ar ta samu tayi bacci, can cikin baccinta taji kamar an mintsile ta, a Mara Aa Abu kamar wasa sai gaba yake juyi ta farayi tana laluben Abdool, tana kiransa.
Abdool dake kan sallaya yana sallah kamar yadda ya saba, mafi yawan Addu'ar sa a yanzu bata wuce fatar Allah ya sauketa lafia ba, anyi sa'a yana raka'ar k'arshe.
Yana sallamewa ya isa gareta cikin rud'ewa "baby menene haihuwar ce? Ya tambayeta yana dubata, girgiza masa kai tayi cikin jin zafi " Yaya marata bayana zasu balle Yaya zafi, wayyo Yaya" dak'ar ya samu ya tattaro nutsuwarsa ya shiga dubata haihuwa ce amma tana da d'an nisa,
Wayarsa ya ciro ya kira Dr ma'aruf da Dr Zaid sannan Dr Sharhabila, suna ganin kiransa sun San kwanan zancen dan ya gaya musu a hospital d'in sa yakeso matarsa ta haihu, dan haka su zama cikin shiri da lokacin yayi zaiyi invite nasu, Hakeem ya kira shima yana ganin kiran ko Nihal bai tayar ba ya fito a filin gidan ya samesu ya riketa suna zagayawa.
Key ya bashi na hospital d'in yace ya bud'e da musu, ba dadewa saiga Drs d'in sun iso, zuwa lokacin ko tafiya bata iyayi sai nishi kawai take, Abdool duk yayi kalar tausayi, Dr Sharhabila ce ta shiga bata taimako amma shiru ba labari, fitowa tayi duk ta had'a gumi, gogewa tayi tare da kallon su duk sun zuba mata ido.
"A gaskiya tana shan wuya and as u we know babyn yayi mata girma ba zata iya haihuwar sa da Kanta ba, so inaga data jigata ko a bata lokaci azo a samu matsala better gwanda ayi masa C/S d'in kawai yanzu.
Tashin hankali k'arara a fuskar Abdool duk dama yasan da maganar amma kuma ya kasa jurewa gani yake itama tafiya zatayi kamar Zainab, aiko idan hakan ta faru yasan yayi bankwana da farinciki, saurin kawar da tunanin yayi dan baya fatan hakan ta kasance.
Dr Ma'aruf ne ya dafa sa " karka karaya Abokina don't forget ur a Dr kasan komai game da irin wannan just be strong, inshaa Allah zamuyi nasara" haka dai sukeyi ta bashi baki har ya samu courage sannan sukeyi shirin shiga theatre.
Hakeem ne ya kira Mami, yana gayamata ko magana basu k'are ba ta katse wayar, cikin gaggawa tayima maid bayani abinda ake ciki sannan ta dauki motarta ta fito, duk da gab da asuba ba hakan bai hanata fitowa ba.
Sun shirya tsaf Dr Sharhabila ta shirya Ramlah yana fitowa da ita akan be zuwa theatre room, ganin halin da take ciki na shan wuya yasa Abdool zubar da hawaye zuciyarsa ta karye, hannunta ya kama, murmushin k'arfin hali tayi masa "Yaya ka dena kuka pls kayimin Addu'a kaji, pls ka yafemin koda ban tashi ba ka kula da son da babyn da zan haifa idan Allah ya rayashi, pls Yaya kada kayi kuka"
Maganganun ta suna kama dana Zee kaddai itama ban kwana take masa, jikinsa sanyi yayi k'alau, kasa shiga theatre room d'in yayi, ba yadda basuyi dashi ba, yak'i dole suka wuce suka barshi nan, jin yayi duniya ta masa zafi gaba d'aya.
Motarsa ya d'auka ya fice daga hospital d'in gaba d'aya, shi kansa baisan Inda ya nufa ba.
Shigarsu ba dad'ewa Mami ta iso ana kiraye-kirayen Asuba, gidan Nihal ta wuce anan tayi sallah sannan sai lokacin Nihal taji meke faruwa nan hankalinta ya tashi sosai bayan sun yi Sallah suka isa cikin hospital d'in.
Ba abin take maimaitawa sai Addu'ar nan ta samun sauk'i wato *"Allahumma la sahla illah ma sahaltahum wa anta aj'alar hazna Iza shi'ita sahla"*har akayi mata allurar bacci Kalmar da ke bakinta kenan har bacci ya d'auketa.
Cikin nasara da iyawar ubangiji, cikin sauk'i sukayi nasarar ciro jarirai guda 4 daga jikinta lafiyayyu kyawawa na gaske nan fa Dr Sharhabila ta riked'e ta dawo unguzoma cikin k'ank'anin lokaci ta gyarasu tsaf cikin lallausan over roll kowa da kalar nasa, sai santin yaran Drs keyi kowannensu rige-rigen kiran Dr Abdool yake saidai wayoyinsa duk a kashe hakan suka hak'ura da kiransa suka maida Ramlah d'akin Hutu.
Dawowar Hakeem daga masallaci yayi dai2 da isowar su Mami nan suka had'u suka shiga a tare, Wanda yayi dai da Dr Sharhabila ya turo yaran a cikin d'an bed irin na kids dake asibitin dan Hospital d'in ba k'arya taji kayan aiki designers, rige-rigen isa gurinsu su Mami sukayi mamaki da farinciki ya Hana su magana, sai murmushin farinciki sukeyi suka shiga santin yaran daketa bacci maza 2 mata 2, lallai Allah mai iko fidda rai cikin rai sai Allah, ya b'oye sanin sa da baiwarsa a cikinta ya dungule kamar d'aya Ashe har had'u ne.
Drs ne suka fito suma fuskokinsu d'auke da farinciki barka sulayima su Mami sannan suka wuce masjed dan gabatar da Sallah.
Gurin Ramlah sukaje suka dubata har yanzu bata tashi ba, gida Nihal ta koma tare da Dr Sharhabila don tayi sallah ita kuma ta had'a musu kari, akabar Mami da Hakeem a nan.
Mami ganin har su Dr, ma'aruf sun dawo ba Dr Abdool yasa ta tambayesa nan suka ce sun d'auka ma ita yaje d'akkowa dan tun da ya fita bai dawo ba kuma ga wayoyinsa duk a kashe..
Abdool kuwa tunda ya fita baima San ina ya dosa ba tafiya kawai yake, jin ana kiran sallah ne ya cilasta masa tsayawa a wani masallaci ya shiga yayi sallah, anan yayi sallarsa ya duk'ufa da Addu'ar samun sauk'i da nasara ga Ramlah, saida haske ya fito sannan ya fito daga masallacin, hankalinsa ne ya koma a yaje yaga ya ake ciki, tunda duk ya kashe wayoyinsa bale a kirasa hakan yasa ya shiga motarsa baisan yayi nisa da hospital ba saida yaga unguwar da yake, hakan yasa ya shiga sharara gudu dan Ramlah kawai yakeson gani a yanzu.........
_every body shoki 'yan 4 sun iso_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋
@ABDRAM TEAM###😍
[10/12, 6:29 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_An karb'o daga Abu huraira Allah ya yarda dashi yace" manzon Allah (S.A.W) yace :- kalmomi biyu masu sauk'in fad'a a harshe, masu nauyaya mizani, mafi soyuwa a gurin ubangiji sune, subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azeem_* 👌🏻
(Husnul Muslim)
_gareku k'awayen kirki, alkhairin Allah ya riskeku aduk inda kuke, kuna raina koda kuwa munyi nisa da juna😥 Maryam warah, maryam D/gari, Maleeka auta, Sakina mungadi, fareeda sama'ila, Auntynah Dija #double love my boo😍😘_
📝 *Episode* 241--245
Kicib'is sukayi da Mami a reception, harara Mami ta watsa masa "ina ka shiga ne? Kuma duk wayoyinka a Kashe tsabar renin wayo"
K'eyarsa ya shafo da hannunsa, har yanzu hankalinsa a tashe yake, amma ganin Mami cikin normal mode, yasa hankalinsa yadan kwanta "yi hak'uri Mami wlh hankali nane ya tashi shiyasa na kashe wayoyin, Ramlah fa Mami ta sauka?"
"Tana ciki" ta ansa mishi a tak'aice, tare da wucewa abinda, yasan fushi take dashi shiyasa tak'i kulashi, da sauri yayi gaba da Dr Ma'aruf yaci karo "Dr Abdool where have u been? And urs phones is off?"
"Hmmm am not in mood that time, have u successful C/S??" Ya fad'a yana zuba masa ido.
Fad'ad'a murmushin fuskarsa yayi "congrat my friends ur wife and d baby's are in good conditions"
Wani gauron numfashi ya sauke tare da Rumgesa hadda d'an kwallar farinciki bakinsa d'auke da hamdala da godiyar ubangiji "nagode sosai abokina Allah yabar zumunci, ina take yanzu?"
Kafin ya bashi amsa su Dr Sharhabila suka iso tare jariran, ware ido sosai yayi yana kallon baby's d'in sannan ya kalli Dr Sharhabila baki sake.
Murmushi tayi "all is urs Dr" ta fad'a, anan ya zube yana sujudush shukur, Bakin bed d'in ya tsaya tare da zubawa yaran ido sai motsi suke a hankali alaman suna son tashi "lallai Allah mai girma shi keyi a inda yaso kuma ga Wanda yaso a lokacin da yaso ba tare da karfi ko dabara ba, Allah na gode maka da wannan babbar kyautar da kayi mana" ya fad'a a ransa, nan su Dr Sharhabila suka shiga tayashi murna, shima godiya yayi musu sannan yayi ma yaran Addu'a kamar yadda akewa kowane jariri na musulmi a koyarwar manzon rahama tare da yi musu Addu'a.
Bayan Sun wuce ne Ramlah tace "anya sisto kodai-kodai" tana dariya.
"Um bafa komai sisto Malaria ce" tace tana dariya, itama dariya tayi "gara da kika ba kanki dariya, indai ta ruba maji d'oyi....."
****************
Cikin Ramlah ya shiga wata tara ga Nihal na fama da laulayi hakan yasa dole Abdool ya d'auki Hutu shike mata komai zama dak'ar tashi dak'ar cikin kuwa yayi wani irin girma kamar ba cikin fari ba, sau hudu Abdool nayi mata scanning amma ya kasa gane komai dan abu d'aya yake gani saidai girmansa yafi k'arfin na yaro d'aya, ya shiga damuwa sosai kullum tunanin haihuwar yake ga tausayinta daya addabesa, itama duk da akwai kuruciya tana shiga damuwa akan nauyin cikin yayi mata over itakam bata tab'a ganin ciki mai girman nata ba, ga bacci dak'ar takeyi kullum cikin Addu'a suke, Mami ma tanayi musu sosai, tuni ta maida junior gurin ta, kullum saita kirata yatakejin jikinta? Idan taji ba dai2 ba ta fad'a kada tayi shiru fa? Kusan kullum hakane.
Yauma dak'ar ta samu tayi bacci, can cikin baccinta taji kamar an mintsile ta, a Mara Aa Abu kamar wasa sai gaba yake juyi ta farayi tana laluben Abdool, tana kiransa.
Abdool dake kan sallaya yana sallah kamar yadda ya saba, mafi yawan Addu'ar sa a yanzu bata wuce fatar Allah ya sauketa lafia ba, anyi sa'a yana raka'ar k'arshe.
Yana sallamewa ya isa gareta cikin rud'ewa "baby menene haihuwar ce? Ya tambayeta yana dubata, girgiza masa kai tayi cikin jin zafi " Yaya marata bayana zasu balle Yaya zafi, wayyo Yaya" dak'ar ya samu ya tattaro nutsuwarsa ya shiga dubata haihuwa ce amma tana da d'an nisa,
Wayarsa ya ciro ya kira Dr ma'aruf da Dr Zaid sannan Dr Sharhabila, suna ganin kiransa sun San kwanan zancen dan ya gaya musu a hospital d'in sa yakeso matarsa ta haihu, dan haka su zama cikin shiri da lokacin yayi zaiyi invite nasu, Hakeem ya kira shima yana ganin kiran ko Nihal bai tayar ba ya fito a filin gidan ya samesu ya riketa suna zagayawa.
Key ya bashi na hospital d'in yace ya bud'e da musu, ba dadewa saiga Drs d'in sun iso, zuwa lokacin ko tafiya bata iyayi sai nishi kawai take, Abdool duk yayi kalar tausayi, Dr Sharhabila ce ta shiga bata taimako amma shiru ba labari, fitowa tayi duk ta had'a gumi, gogewa tayi tare da kallon su duk sun zuba mata ido.
"A gaskiya tana shan wuya and as u we know babyn yayi mata girma ba zata iya haihuwar sa da Kanta ba, so inaga data jigata ko a bata lokaci azo a samu matsala better gwanda ayi masa C/S d'in kawai yanzu.
Tashin hankali k'arara a fuskar Abdool duk dama yasan da maganar amma kuma ya kasa jurewa gani yake itama tafiya zatayi kamar Zainab, aiko idan hakan ta faru yasan yayi bankwana da farinciki, saurin kawar da tunanin yayi dan baya fatan hakan ta kasance.
Dr Ma'aruf ne ya dafa sa " karka karaya Abokina don't forget ur a Dr kasan komai game da irin wannan just be strong, inshaa Allah zamuyi nasara" haka dai sukeyi ta bashi baki har ya samu courage sannan sukeyi shirin shiga theatre.
Hakeem ne ya kira Mami, yana gayamata ko magana basu k'are ba ta katse wayar, cikin gaggawa tayima maid bayani abinda ake ciki sannan ta dauki motarta ta fito, duk da gab da asuba ba hakan bai hanata fitowa ba.
Sun shirya tsaf Dr Sharhabila ta shirya Ramlah yana fitowa da ita akan be zuwa theatre room, ganin halin da take ciki na shan wuya yasa Abdool zubar da hawaye zuciyarsa ta karye, hannunta ya kama, murmushin k'arfin hali tayi masa "Yaya ka dena kuka pls kayimin Addu'a kaji, pls ka yafemin koda ban tashi ba ka kula da son da babyn da zan haifa idan Allah ya rayashi, pls Yaya kada kayi kuka"
Maganganun ta suna kama dana Zee kaddai itama ban kwana take masa, jikinsa sanyi yayi k'alau, kasa shiga theatre room d'in yayi, ba yadda basuyi dashi ba, yak'i dole suka wuce suka barshi nan, jin yayi duniya ta masa zafi gaba d'aya.
Motarsa ya d'auka ya fice daga hospital d'in gaba d'aya, shi kansa baisan Inda ya nufa ba.
Shigarsu ba dad'ewa Mami ta iso ana kiraye-kirayen Asuba, gidan Nihal ta wuce anan tayi sallah sannan sai lokacin Nihal taji meke faruwa nan hankalinta ya tashi sosai bayan sun yi Sallah suka isa cikin hospital d'in.
Ba abin take maimaitawa sai Addu'ar nan ta samun sauk'i wato *"Allahumma la sahla illah ma sahaltahum wa anta aj'alar hazna Iza shi'ita sahla"*har akayi mata allurar bacci Kalmar da ke bakinta kenan har bacci ya d'auketa.
Cikin nasara da iyawar ubangiji, cikin sauk'i sukayi nasarar ciro jarirai guda 4 daga jikinta lafiyayyu kyawawa na gaske nan fa Dr Sharhabila ta riked'e ta dawo unguzoma cikin k'ank'anin lokaci ta gyarasu tsaf cikin lallausan over roll kowa da kalar nasa, sai santin yaran Drs keyi kowannensu rige-rigen kiran Dr Abdool yake saidai wayoyinsa duk a kashe hakan suka hak'ura da kiransa suka maida Ramlah d'akin Hutu.
Dawowar Hakeem daga masallaci yayi dai2 da isowar su Mami nan suka had'u suka shiga a tare, Wanda yayi dai da Dr Sharhabila ya turo yaran a cikin d'an bed irin na kids dake asibitin dan Hospital d'in ba k'arya taji kayan aiki designers, rige-rigen isa gurinsu su Mami sukayi mamaki da farinciki ya Hana su magana, sai murmushin farinciki sukeyi suka shiga santin yaran daketa bacci maza 2 mata 2, lallai Allah mai iko fidda rai cikin rai sai Allah, ya b'oye sanin sa da baiwarsa a cikinta ya dungule kamar d'aya Ashe har had'u ne.
Drs ne suka fito suma fuskokinsu d'auke da farinciki barka sulayima su Mami sannan suka wuce masjed dan gabatar da Sallah.
Gurin Ramlah sukaje suka dubata har yanzu bata tashi ba, gida Nihal ta koma tare da Dr Sharhabila don tayi sallah ita kuma ta had'a musu kari, akabar Mami da Hakeem a nan.
Mami ganin har su Dr, ma'aruf sun dawo ba Dr Abdool yasa ta tambayesa nan suka ce sun d'auka ma ita yaje d'akkowa dan tun da ya fita bai dawo ba kuma ga wayoyinsa duk a kashe..
Abdool kuwa tunda ya fita baima San ina ya dosa ba tafiya kawai yake, jin ana kiran sallah ne ya cilasta masa tsayawa a wani masallaci ya shiga yayi sallah, anan yayi sallarsa ya duk'ufa da Addu'ar samun sauk'i da nasara ga Ramlah, saida haske ya fito sannan ya fito daga masallacin, hankalinsa ne ya koma a yaje yaga ya ake ciki, tunda duk ya kashe wayoyinsa bale a kirasa hakan yasa ya shiga motarsa baisan yayi nisa da hospital ba saida yaga unguwar da yake, hakan yasa ya shiga sharara gudu dan Ramlah kawai yakeson gani a yanzu.........
_every body shoki 'yan 4 sun iso_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋
@ABDRAM TEAM###😍
[10/12, 6:29 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_An karb'o daga Abu huraira Allah ya yarda dashi yace" manzon Allah (S.A.W) yace :- kalmomi biyu masu sauk'in fad'a a harshe, masu nauyaya mizani, mafi soyuwa a gurin ubangiji sune, subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azeem_* 👌🏻
(Husnul Muslim)
_gareku k'awayen kirki, alkhairin Allah ya riskeku aduk inda kuke, kuna raina koda kuwa munyi nisa da juna😥 Maryam warah, maryam D/gari, Maleeka auta, Sakina mungadi, fareeda sama'ila, Auntynah Dija #double love my boo😍😘_
📝 *Episode* 241--245
Kicib'is sukayi da Mami a reception, harara Mami ta watsa masa "ina ka shiga ne? Kuma duk wayoyinka a Kashe tsabar renin wayo"
K'eyarsa ya shafo da hannunsa, har yanzu hankalinsa a tashe yake, amma ganin Mami cikin normal mode, yasa hankalinsa yadan kwanta "yi hak'uri Mami wlh hankali nane ya tashi shiyasa na kashe wayoyin, Ramlah fa Mami ta sauka?"
"Tana ciki" ta ansa mishi a tak'aice, tare da wucewa abinda, yasan fushi take dashi shiyasa tak'i kulashi, da sauri yayi gaba da Dr Ma'aruf yaci karo "Dr Abdool where have u been? And urs phones is off?"
"Hmmm am not in mood that time, have u successful C/S??" Ya fad'a yana zuba masa ido.
Fad'ad'a murmushin fuskarsa yayi "congrat my friends ur wife and d baby's are in good conditions"
Wani gauron numfashi ya sauke tare da Rumgesa hadda d'an kwallar farinciki bakinsa d'auke da hamdala da godiyar ubangiji "nagode sosai abokina Allah yabar zumunci, ina take yanzu?"
Kafin ya bashi amsa su Dr Sharhabila suka iso tare jariran, ware ido sosai yayi yana kallon baby's d'in sannan ya kalli Dr Sharhabila baki sake.
Murmushi tayi "all is urs Dr" ta fad'a, anan ya zube yana sujudush shukur, Bakin bed d'in ya tsaya tare da zubawa yaran ido sai motsi suke a hankali alaman suna son tashi "lallai Allah mai girma shi keyi a inda yaso kuma ga Wanda yaso a lokacin da yaso ba tare da karfi ko dabara ba, Allah na gode maka da wannan babbar kyautar da kayi mana" ya fad'a a ransa, nan su Dr Sharhabila suka shiga tayashi murna, shima godiya yayi musu sannan yayi ma yaran Addu'a kamar yadda akewa kowane jariri na musulmi a koyarwar manzon rahama tare da yi musu Addu'a.