Sashe 52
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alhaji ne ya fara shigo bayan Abdool, Mami ta bud'e baki tana gaida Alhaji Kalaman bakinta ne suka tsaya chak, tare da mik'ewa tana nuna shi da yatsa "Auwal!!" Ta fad'a Cikin shock da daukewar wuta.
Suma su Ramlah kallon mamaki suke masa ganin tsananin kama da yake da Abdool, ga kuma sunan Baban Abdool data kirasa dashi kenan Dadynsa ne da aka basu labari.
"Ameena nine Auwal dai na dawo gareki" still shi take kallo, sai can ta nisa tare da d'auke idonta a kansa ta sauke ga bataliyar Ahalin nasa, da wad'anda ta dad'e bata saka a ido ba da wad'anda bata masan dasu ba, da wad'anda sukan had'u wasu lokuta duk dai gasunan.
Da murmushi ta bisu tana musu sannu da hanya haka su Nihal ma, duk girman falon Mami dakyar ya d'aukesu, sai nan na ake dasu su Ramlah sai hidima suke tuni suka cika su da kayan mak'ulashe da motsa baki sannan suka ja Amal da Meenal, Husna da sauran 'yan matan suka shiga kitchen dan girki.
Duk yanda Auwal yasu su had'a ido da Mami tak'i bashi dama saima basar dashi da take, Hajia kam sai kunya takeji ganin yadda Ameena keta hidima dasu ba tare da nuna komai ba, lallai Ameena ta daban ce a cikin mutane, sai yanzu take gane ba k'aramin kuskure ta tafka ba a rayuwa.
" 'yata Ameena da fatar mun sameku lafia dai" smiling tayi "Alhmdllh Alhaji muna lafia qlau inshaa Allah, sannunku da zuwa kunsha hanya" nan suka k'ara gaisawa.
"To 'yata kamar dai yadda kika gani ga Auwal Allah ya dawo mana dashi, bayan mun cire rai da sake ganin sa, kuma Allah cikin ikonsa ya wankeki a idon kowa wad'anda ke shakku akan zargin da akayi miki har ya zamo sanadin rabuwarku da Auwal" nan ya bata labarin komai.
Sannan yace " sai mu d'auki wad'annan al'amura a matsayin muk'addari ne ba makawa ba gurin gudu ba gurin tsira, sannan ga Auwal nan gabanki tare da Mahaifiyar sa sunzo Neman yafiyarki dama duk Wanda ya zargeki".
"Wallahi Baba ba komai ni ban tab'a rik'e kowa a raina ba hasalima na dad'e da yafe musu, kuma nayi farinciki da ganin wannan babbar rana mai girma".
"Don Allah Ameena kiyafe mini laifuna a gunki nasan ban tab'a yi maki ko nuhwarki da alkhairi a tsawon zamana dake saboda son zuciya irin nawa da son kai da wani dalili Mara tushe da asali dana rik'e, wanda yasa Rafia tayi amfani da wannan ta cutar damu duka, na rok'eki badan halina ba kiyafemin"
"Don Allah Hajia ki daina fad'ar haka wlh ban tab'a rik'e ki a rai ba, itama Rafia na yafe mata Allah ya yafe mana baki d'aya" ameen suka amsa gaba d'aya, sai mamakin kyawun hali irin na Ameena suke shiyasa Allah ya d'aukaka saboda kyauwun zuciyarta.
Auwal ma ya bud'e baki yayi zaiyi magana ta katse sa "Aa Auwal bakamin laifin komai ba, Iyayenka da d'anka kayiwa, ka bani mamaki na rashin yadda da K'addara da d'aukarta meyasa kayi haka Auwal"?
"Na sani Ameena ban kyauta ba kuma Allah ya jarabceni da kadd'ara na d'auka nisantar Ku zai kawo mini sasauci Ashe ba haka bane, saima azabtuwa da nayi da rashin, Son ka yafemin ban kyauta ba" yace yana kallon Abdool.
"Na yafeka Dady kuma nagode wa Allah daya karb'i Addu'armu ya dawo mana dakai lafia, Mami da Alhaji da Uncles' dasu Baba sun yaye maye mani gurbinka sun d'auke min kewarka, Aunty Asma'u tayi nata duty a kaina itama Allah yayi mata Rahama" duk aka amsa da Ameen sannan suka shiga yi mata gaisawar Asma'u da da mijinta da Yusuf, "nagode sosai Ameena da rawar da kika taka akan rayuwar Abdool, nagode sosai Baba, nagode Yaya, Sani, Salisu, Rabi'u, Maryam, Allah ya jikan Asma'u da Abdulrahim da Yusuf yakai haske k'abarinsu" ameen suka sake amsawa, sannan itama tayi masa gaisuwar Ahlam.
"Yanzu wad'annan duk jikokina ne duk yaran Abdool ne, wannan kuma Yaya ne da surukata 'yata 'yar Asma'u?"
Dariya aka saka Maryam tace "ai Yaya girma ya Riga yazo tuni" aka sake kwashewa da dariya, "Abdool sannu kuma da Rashin Zainab Allah yasa ta huta" Auwal ya fad'a, nan ma aka sake gaisawar Zainab.
"Ina Neman alfarmarki Ameena a karo na biyu ki k'ara yadda da auren ki da Auwal dan Allah" Hajia Kaltume ta fad'a cikin rauni.
Tana kuwa kallon gefensa ita yake kallo murmushi tayi "ba komai Hajia, zanyi shawara dasu Inna" tace don kada tak'i Hajia da d'auka ko bata huce bane da ita, "Ameena au wannan ba matsala bane, gobe duka zamu d'unguma muje can suma a nemi yafiyarsu" Alhaji ya fad'a.
Sai dare suka wuce tare da Meenal data Saba dasu Ramlah sosai basu Amatu da suka shige ranta lokaci d'aya...
"Yaya yau kam Ur complete am so glad 2 inama Ummi da Abi na raye" ta fad'a cikin raunin murya tana jin k'ewar iyayenta.
Bubbuga bayanta yake Cikin sigar rarrashi cike da tausayinta "Allah yayi musu Rahama Baby, kada ki damu su Mami zasu maye maye maki gurbinsu kuma ba gani ba?"
"I know Yaya kunyimin komai Wanda ko sune a raye ba zasu wuce hakan ba, i just missing them" rarrashinta ya shiga yi cike da tausayi, lafewa tayi a kirjinsa sosai.....
****************
Flight suka bi saboda basu gama huce gajiyar jiya ba, Argungu ma mamaki ne ya cika Hajia Kaltume ganin inda su Inna ke rayuwa lallai duk Wanda ya dogara da Allah to fa zai Isar masa, bayan an maida bayani an yafi juna a ranar a maida Auren Dady da Mami, Hajia ta bada sadaki da kanta, kashe gari suka wuce sokoto saida suka biya ta Kilgori suka gansu, Hajia ta K'ara girmama Allah da gode masa wato nata yazo da sauk'i sosai, sabanin na Hari, kai lallai ba inda mugun Abu zai kai mutum face nadama Mara adadi (Allah yasa mugane gaskiya).
Satin su d'aya a Sokoto suka shirya komawa Kaduna dan aikin Abdool, Dady ma ya tattaro nasa da nasa ya bisu Kaduna dan Mami ta Riga ta saba da zaman can so bazata iya dawowa Skk ba ga kuma aikin ta, kasuwancinsa yaci gaba dayi, inda suke zaune lafia Cikin aminci da soyayya (soyayya bata tsufa saidai ba'a botanta su tsufa).
Ya rik'e su Nihal da Amana ba banbanci kamar shiya haifesu, ita dai tana jin Meenal dai2 dasu Husna a ranta mashaa Allah komai Alhamdulillah.
Gyara sosai Abdool yayi wa su Ard'o dan yace ya dawo Kaduna yace shikam Kilgori ta isheshi anan ya saba, ga kuma mulki ina zai barshi, hakan yasa ya gina musu gini mai kyau na zamani, sannan ya bawa su Shatu da mazajensu jari mai tsoka, dan Lanti tayi aure ta auri wani mutum mai kirki itama ta gyara halayenta suna zaune lafia.........
************
Hadin guiwa sukayi suka d'auki jirgi sukutun sukaje umara tun daga kwansu da kwarkwata ba Wanda aka Bari har su Iya Hari (hoho wayaga Hari a saudiya, kada ki manta Iya Hari ki kaiwa aminiyarki ta gani kashe ni ziyara wato Mom Zee) lol.
Gidansa na can wasu suka sauka wasu gidan Ikbal, wasu kuma aka kama musu.
Ikbal sunyi farinciki da ziyarar ta ba zata sun tabbata lallai Auwal d'an dangi ne, yau dai ga Ameena da Abdool sun gani da suke shan labarin su, sunyi ziyara sosai, watansu d'aya suka dawo, anyi sa'a ana Cikin Hutu su Ramlah, Sadee Ansha tsaraba har da sakwannninta an kawo mata da k'ari.
Tare dasu Ikbal suka dawo Nigeria inda sukaga mazauninsu, sun zaga garuruwa da dama a Nigeria sunyi dad'in ziyarar dan Nigeria ta burgesu sosai musamman suturun su da al'adunsu, wani abun ma sai a Argungu sunga gargajiya tsantsa( Argungu garin nabame kowa sarki, kabawa ikon Allah Ku adda ruwanan! Hmm da k'asar wasu gwara k'asa ta, da garin wasu gara garina.)...........
🤧 _mura on top, ur supplication is needed my Fan's, love as always #1love# going 2 missing u_ 😥😪
💄Meryerm Abdool💄
[10/25, 8:37 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Real Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yace "Ku ladaftar da 'ya'yanku akan Ladubba guda uku, Son annabinku, da son iyalan gidansa da karatun AL-QUR'AN, don su makaranta AL-QUR'AN suna Cikin inuwar Allah ranar da ba wata inuwa sai tasa, tare da annabawansa da zab'abb'unsa.(majma'ul baharai)_*
👏🏽 _Allah ka k'ara mana son annabi da iyalan gidansa, ya Rahman ka k'ara mana son karatun AL-QUR'ANIL KAREEM👏🏽_
*komai yayi farko zaiyi k'arshe, amma banda ikon Allah, nagode sosai masoyana masu bibiyar rubutuna da hak'urin da kukayi dani har zuwa yau, nagode da soyayyar Ku gareni da k'arfafarku nagode sosai thanks 4 care and support❤❤❤😘 bazan manta daku ba gidan amana da had'in kai, gidan karamci da girmamawa, Allah ya barmu tare cikin aminci da k'aunar juna P.M.L gaba dai gaba up!👍🏻👌🏻*
📝 *Last Episode* 271--275
*_AFTER TEN YEARS........._*
" A yau gamu tare da shahararriya, hazik'a, jaruma, zak'ak'urar 'yar jaridar nan wacce ta kware gurin tono gaskiya da rubuta ta ba tare da tsoro ko shakka ba, wacce ta sadaukar da rayuwar ta gurin rubuta gaskiya komai d'acinta kuma kome zata zama wato, koda yace wak'a a bakin mai ita tafi dad'i, ko meye sunan Hajiyar? Masu kallo suna son sani"
Sanye take da dakakken les dan ubansu brown colour mai adon milk flowers, hakan yasa hihab d'inta ya kasance milk haka bag and shoes nata(mashaa Allah na fad'a tare da sake baki lallai da banyi mata farin sani ba bazan ganeta ba, ta canja d most tayi fresh tayi jiki ga wata irin wayewa da tayi wacce tayi dai2 da islama bata turawa ba).
Smiling tayi "Sunana Ramlah Abdulrahim Modibbo wacce akafi sani a harkar rubutu da Mrs A.A"
"Mashaa Allah Mrs A.A nima dai shi nafi sani amma a yau ni da masu kallo munji ainihin sunanki mai cike da tarihi Allah yayi albarka"
"Ameen nagode sosai"
Suma su Ramlah kallon mamaki suke masa ganin tsananin kama da yake da Abdool, ga kuma sunan Baban Abdool data kirasa dashi kenan Dadynsa ne da aka basu labari.
"Ameena nine Auwal dai na dawo gareki" still shi take kallo, sai can ta nisa tare da d'auke idonta a kansa ta sauke ga bataliyar Ahalin nasa, da wad'anda ta dad'e bata saka a ido ba da wad'anda bata masan dasu ba, da wad'anda sukan had'u wasu lokuta duk dai gasunan.
Da murmushi ta bisu tana musu sannu da hanya haka su Nihal ma, duk girman falon Mami dakyar ya d'aukesu, sai nan na ake dasu su Ramlah sai hidima suke tuni suka cika su da kayan mak'ulashe da motsa baki sannan suka ja Amal da Meenal, Husna da sauran 'yan matan suka shiga kitchen dan girki.
Duk yanda Auwal yasu su had'a ido da Mami tak'i bashi dama saima basar dashi da take, Hajia kam sai kunya takeji ganin yadda Ameena keta hidima dasu ba tare da nuna komai ba, lallai Ameena ta daban ce a cikin mutane, sai yanzu take gane ba k'aramin kuskure ta tafka ba a rayuwa.
" 'yata Ameena da fatar mun sameku lafia dai" smiling tayi "Alhmdllh Alhaji muna lafia qlau inshaa Allah, sannunku da zuwa kunsha hanya" nan suka k'ara gaisawa.
"To 'yata kamar dai yadda kika gani ga Auwal Allah ya dawo mana dashi, bayan mun cire rai da sake ganin sa, kuma Allah cikin ikonsa ya wankeki a idon kowa wad'anda ke shakku akan zargin da akayi miki har ya zamo sanadin rabuwarku da Auwal" nan ya bata labarin komai.
Sannan yace " sai mu d'auki wad'annan al'amura a matsayin muk'addari ne ba makawa ba gurin gudu ba gurin tsira, sannan ga Auwal nan gabanki tare da Mahaifiyar sa sunzo Neman yafiyarki dama duk Wanda ya zargeki".
"Wallahi Baba ba komai ni ban tab'a rik'e kowa a raina ba hasalima na dad'e da yafe musu, kuma nayi farinciki da ganin wannan babbar rana mai girma".
"Don Allah Ameena kiyafe mini laifuna a gunki nasan ban tab'a yi maki ko nuhwarki da alkhairi a tsawon zamana dake saboda son zuciya irin nawa da son kai da wani dalili Mara tushe da asali dana rik'e, wanda yasa Rafia tayi amfani da wannan ta cutar damu duka, na rok'eki badan halina ba kiyafemin"
"Don Allah Hajia ki daina fad'ar haka wlh ban tab'a rik'e ki a rai ba, itama Rafia na yafe mata Allah ya yafe mana baki d'aya" ameen suka amsa gaba d'aya, sai mamakin kyawun hali irin na Ameena suke shiyasa Allah ya d'aukaka saboda kyauwun zuciyarta.
Auwal ma ya bud'e baki yayi zaiyi magana ta katse sa "Aa Auwal bakamin laifin komai ba, Iyayenka da d'anka kayiwa, ka bani mamaki na rashin yadda da K'addara da d'aukarta meyasa kayi haka Auwal"?
"Na sani Ameena ban kyauta ba kuma Allah ya jarabceni da kadd'ara na d'auka nisantar Ku zai kawo mini sasauci Ashe ba haka bane, saima azabtuwa da nayi da rashin, Son ka yafemin ban kyauta ba" yace yana kallon Abdool.
"Na yafeka Dady kuma nagode wa Allah daya karb'i Addu'armu ya dawo mana dakai lafia, Mami da Alhaji da Uncles' dasu Baba sun yaye maye mani gurbinka sun d'auke min kewarka, Aunty Asma'u tayi nata duty a kaina itama Allah yayi mata Rahama" duk aka amsa da Ameen sannan suka shiga yi mata gaisawar Asma'u da da mijinta da Yusuf, "nagode sosai Ameena da rawar da kika taka akan rayuwar Abdool, nagode sosai Baba, nagode Yaya, Sani, Salisu, Rabi'u, Maryam, Allah ya jikan Asma'u da Abdulrahim da Yusuf yakai haske k'abarinsu" ameen suka sake amsawa, sannan itama tayi masa gaisuwar Ahlam.
"Yanzu wad'annan duk jikokina ne duk yaran Abdool ne, wannan kuma Yaya ne da surukata 'yata 'yar Asma'u?"
Dariya aka saka Maryam tace "ai Yaya girma ya Riga yazo tuni" aka sake kwashewa da dariya, "Abdool sannu kuma da Rashin Zainab Allah yasa ta huta" Auwal ya fad'a, nan ma aka sake gaisawar Zainab.
"Ina Neman alfarmarki Ameena a karo na biyu ki k'ara yadda da auren ki da Auwal dan Allah" Hajia Kaltume ta fad'a cikin rauni.
Tana kuwa kallon gefensa ita yake kallo murmushi tayi "ba komai Hajia, zanyi shawara dasu Inna" tace don kada tak'i Hajia da d'auka ko bata huce bane da ita, "Ameena au wannan ba matsala bane, gobe duka zamu d'unguma muje can suma a nemi yafiyarsu" Alhaji ya fad'a.
Sai dare suka wuce tare da Meenal data Saba dasu Ramlah sosai basu Amatu da suka shige ranta lokaci d'aya...
"Yaya yau kam Ur complete am so glad 2 inama Ummi da Abi na raye" ta fad'a cikin raunin murya tana jin k'ewar iyayenta.
Bubbuga bayanta yake Cikin sigar rarrashi cike da tausayinta "Allah yayi musu Rahama Baby, kada ki damu su Mami zasu maye maye maki gurbinsu kuma ba gani ba?"
"I know Yaya kunyimin komai Wanda ko sune a raye ba zasu wuce hakan ba, i just missing them" rarrashinta ya shiga yi cike da tausayi, lafewa tayi a kirjinsa sosai.....
****************
Flight suka bi saboda basu gama huce gajiyar jiya ba, Argungu ma mamaki ne ya cika Hajia Kaltume ganin inda su Inna ke rayuwa lallai duk Wanda ya dogara da Allah to fa zai Isar masa, bayan an maida bayani an yafi juna a ranar a maida Auren Dady da Mami, Hajia ta bada sadaki da kanta, kashe gari suka wuce sokoto saida suka biya ta Kilgori suka gansu, Hajia ta K'ara girmama Allah da gode masa wato nata yazo da sauk'i sosai, sabanin na Hari, kai lallai ba inda mugun Abu zai kai mutum face nadama Mara adadi (Allah yasa mugane gaskiya).
Satin su d'aya a Sokoto suka shirya komawa Kaduna dan aikin Abdool, Dady ma ya tattaro nasa da nasa ya bisu Kaduna dan Mami ta Riga ta saba da zaman can so bazata iya dawowa Skk ba ga kuma aikin ta, kasuwancinsa yaci gaba dayi, inda suke zaune lafia Cikin aminci da soyayya (soyayya bata tsufa saidai ba'a botanta su tsufa).
Ya rik'e su Nihal da Amana ba banbanci kamar shiya haifesu, ita dai tana jin Meenal dai2 dasu Husna a ranta mashaa Allah komai Alhamdulillah.
Gyara sosai Abdool yayi wa su Ard'o dan yace ya dawo Kaduna yace shikam Kilgori ta isheshi anan ya saba, ga kuma mulki ina zai barshi, hakan yasa ya gina musu gini mai kyau na zamani, sannan ya bawa su Shatu da mazajensu jari mai tsoka, dan Lanti tayi aure ta auri wani mutum mai kirki itama ta gyara halayenta suna zaune lafia.........
************
Hadin guiwa sukayi suka d'auki jirgi sukutun sukaje umara tun daga kwansu da kwarkwata ba Wanda aka Bari har su Iya Hari (hoho wayaga Hari a saudiya, kada ki manta Iya Hari ki kaiwa aminiyarki ta gani kashe ni ziyara wato Mom Zee) lol.
Gidansa na can wasu suka sauka wasu gidan Ikbal, wasu kuma aka kama musu.
Ikbal sunyi farinciki da ziyarar ta ba zata sun tabbata lallai Auwal d'an dangi ne, yau dai ga Ameena da Abdool sun gani da suke shan labarin su, sunyi ziyara sosai, watansu d'aya suka dawo, anyi sa'a ana Cikin Hutu su Ramlah, Sadee Ansha tsaraba har da sakwannninta an kawo mata da k'ari.
Tare dasu Ikbal suka dawo Nigeria inda sukaga mazauninsu, sun zaga garuruwa da dama a Nigeria sunyi dad'in ziyarar dan Nigeria ta burgesu sosai musamman suturun su da al'adunsu, wani abun ma sai a Argungu sunga gargajiya tsantsa( Argungu garin nabame kowa sarki, kabawa ikon Allah Ku adda ruwanan! Hmm da k'asar wasu gwara k'asa ta, da garin wasu gara garina.)...........
🤧 _mura on top, ur supplication is needed my Fan's, love as always #1love# going 2 missing u_ 😥😪
💄Meryerm Abdool💄
[10/25, 8:37 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Real Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yace "Ku ladaftar da 'ya'yanku akan Ladubba guda uku, Son annabinku, da son iyalan gidansa da karatun AL-QUR'AN, don su makaranta AL-QUR'AN suna Cikin inuwar Allah ranar da ba wata inuwa sai tasa, tare da annabawansa da zab'abb'unsa.(majma'ul baharai)_*
👏🏽 _Allah ka k'ara mana son annabi da iyalan gidansa, ya Rahman ka k'ara mana son karatun AL-QUR'ANIL KAREEM👏🏽_
*komai yayi farko zaiyi k'arshe, amma banda ikon Allah, nagode sosai masoyana masu bibiyar rubutuna da hak'urin da kukayi dani har zuwa yau, nagode da soyayyar Ku gareni da k'arfafarku nagode sosai thanks 4 care and support❤❤❤😘 bazan manta daku ba gidan amana da had'in kai, gidan karamci da girmamawa, Allah ya barmu tare cikin aminci da k'aunar juna P.M.L gaba dai gaba up!👍🏻👌🏻*
📝 *Last Episode* 271--275
*_AFTER TEN YEARS........._*
" A yau gamu tare da shahararriya, hazik'a, jaruma, zak'ak'urar 'yar jaridar nan wacce ta kware gurin tono gaskiya da rubuta ta ba tare da tsoro ko shakka ba, wacce ta sadaukar da rayuwar ta gurin rubuta gaskiya komai d'acinta kuma kome zata zama wato, koda yace wak'a a bakin mai ita tafi dad'i, ko meye sunan Hajiyar? Masu kallo suna son sani"
Sanye take da dakakken les dan ubansu brown colour mai adon milk flowers, hakan yasa hihab d'inta ya kasance milk haka bag and shoes nata(mashaa Allah na fad'a tare da sake baki lallai da banyi mata farin sani ba bazan ganeta ba, ta canja d most tayi fresh tayi jiki ga wata irin wayewa da tayi wacce tayi dai2 da islama bata turawa ba).
Smiling tayi "Sunana Ramlah Abdulrahim Modibbo wacce akafi sani a harkar rubutu da Mrs A.A"
"Mashaa Allah Mrs A.A nima dai shi nafi sani amma a yau ni da masu kallo munji ainihin sunanki mai cike da tarihi Allah yayi albarka"
"Ameen nagode sosai"