Sashe 30
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka sukayita nanayensu a cikin gidan, daga gidan Mami aka kawo musu abinci zuwa k'arfe 4:00pm suka gudanar da waleemar da su Ramlah suka shirya, wacce sai 6:00pm aka tashi, wata malama ce tayi lecture inda tayi tsokaci akan zaman Aure, Ramlah hawaye har gemu kamar itace amaryar duk da k'arancin shekarunta ta fahimci abubuwan da akayi bayani akai dan Ramlah akwai wayo kamar ba 'yar fari ba, bayan an tashi dasu akayi gyaran gidan tsaf aka gyare ko'ina nan take gida ya d'auki sheki da k'amshi, gida suka koma suka kawo musu dinner sannan sukayi musu sallama, kowa sai yaba hankalinsu da k'ok'arinsu yake.
9:00pm sukaji tsayuwar motocin angwaye, amarsu k'ara jan lafaya akayi aka rufe ruf, sai murmushi take Wanda da gani ba tambaya na farinciki ne, suma dai k'awayenta kimtsawa sukayi tare da kama baki.
A parlour ya tsaya da abokansa su biyar ne harshi, sanye yake da danyen boyal dan ubansu milk colour riga da wando harda babbar riga ya d'ora bak'ar hula, glass nasa as usual sai watch na azurfa cover ne bak'ake a k'afansa, wow Dr Majeed ya Had'u over kamar a sure a gudu, ciki ya shiga tare da cewa su fito parlour su gaisa da abokansa.
Babbar k'awarta ce ta rik'ota suka fito, nan akayi gaishe-gaishe da barkwanci irin Wanda ake as an al'ada daga nan suka siya baki tare da sallamar 'yan matan Amarya dan sammako zasuyi gobe, 'yar nasiha sukayi daganan taro ya tashi da addu'ar rufewa, nan k'awayenta sukayi mata sallama dan da wuya su samu shigowa gobe, sannan abokan ango suka saukesu gidan Mami.
Rakiyarsu yayi koda ya dawo bata parlon murmushi tare da danna kansa cikin bedroom, can k'arshen gado ya hango k'udundune ga sautin kukanta na fita a hankali, tsayawa yayi tare da zuba mata ido, "kukan me kenan" ya fad'a a ransa, d'an tab'e baki yayi "au na munafunci irin na Amare ba" da sauri ta dago ta kallesa da jajayen idonta, karaf idonsu ya had'u, sam baisan maganan a fili yayi ba, saurin waske wa yayi ta hanyar sakar mata murmushi, tare da kanne ido d'aya, cikin sauri ta sauke idonta tana ci gaba da kukanta.
Takowa yayi zuwa inda take, tare da zauna wa dab da ita, hannunta ya kama "Zainab" ya fad'a cikin muryan nan tasa mai sakata ladabi, bata d'ago ta kallesa ba amma ta tsaida kukanta, k'ara kiranta yayi a karo na biyu wannan karon ma bata ansa ba saidai ta d'ago idonta, cikin salo yasa yatsarsa akan fuskarta ya lakuto hawayenta cikin iyawa ya lashe hawayen, k'uri tayi tana kallonsa, dan yazo mata da sabon salo Wanda batasan dashi ba, da haka ya shanye hawayen tsaf, sannan ya ciro handcar ya goge mata fuskarta tsaf itadai da kallo kawai take binsa anya ko Dr Majeed ne, Wanda har yau daya zamo mijinta bai tab'a furta mata kalmar I love u ba "Hmm nashi salon soyayyar kenan" ta fad'a a ranta.
Batayi aune ba tana sak'ar zuci taji ya zame mata mayafi da d'ankwali nan k'ananun kitsonta ya zubo baya, kan sai fitar da sinadarin k'amshi yake, hannunsa d'aya ya tura a cikin gashin yana shafawa d'aya na rik'e da hannunta yana shafa lallen da aka rangad'a mata, kansa na kan kafad'arta idonsa a lumshe yana shako daddad'an kamshinta, cikin muryan maye yace.
"Wa yayi maki wannan abubuwan?"
Itama duk ya saukar mata da kasala, "gurin salon ne" ta fad'a cikin rawan murya.
Murmushi mai sauti yayi tare da mik'ewa itama mik'ar da ita yayi sannan ya ja hannunta zuwa toilet alwala ya umurceta tayi ba musu tayi shima anan yayi sannan suka fito darduma babba ta shimfid'a musu sannan ya jasu nafila, addu'a sosai yayi musu sannan yace.
"Zainab ayau kin zama sirrina nima na zama sirrinki, mun zama one, nasan kina k'aunata nima ina k'aunarki" d'agowa tayi ta kallesa.
Kanne mata ido yayi "yes I love u are u surprise?" Batace komai ba sai ido datake binsa "ina k'aunarki da gaske, so inaso mu gina aurenmu akan k'auna da hak'uri su kad'ai idan muka rik'e sun ishemu saboda suna nufin abubuwa da dama a cikin aure fatar kin gane?"
Girgiza kai tayi "na gane kuma inshaa Allah zan kiyaye".
"gud gal" ya fad'a tare da mik'ewa ya fita tare da dawowa da tire mai girma, kaza ce k'atuwa sai fresh milk da exotic ga cup da flates, gabanda ya diresu sannan ya janyota jikinsa ya fara bata a hankali tare dayi mata rad'a a kunne Wanda ni Meryerm Abdool bansan me yake gayamata ba.
Murmushi naga tanayi daganan ta fara bashi itama cikin kunya, a haka suka ciyar da juna, cikin ransa yana sak'awa "inama tare da Ramlatunsa ne, hmmm ko yaushe zai gansu haka da ita?" har cikin ransa yanason Zainab koba komai tanada hak'uri da kirki kuma yayi alk'awarin zama da ita tsakani da Allah tunda harta kasance mallakinsa.
A ranar dai an gwangwaje amarci tsami yakar Dr Majeed an angonce.
( _Sorry Ramlah team 😜_ )
*******************
*washe gari.....*
12:00pm su Ramlah ne, suke fitowa daga room d'insu wanda tashinsu kenan, tun da sukayi asuba suka koma saboda tsabar gajia duk da ba al'adarsu bane, ko yanzu ma yunwa ce ta kwakwulosu ko kayan bacci bata cire ba ta fito dan samun abin tab'awa tana fitowa Abdool na shigowa gidan da sallama idonta ya sauka a kansa sanye da yadi baki anyi mishi aiki da farin zare, sai sheki yake alaman ya angonce, kallo d'aya tayi masa ta kauda Kanta tare da ansa sallamarsa wayancewa tayi tare da gaidashi tana tambayan Aunty Zainab tun kafin ya ansa ta shige kitchen sai wayam ya gani, dai2 fitowar Nihal itama gaidashi tayi amsawa yayi "waiku sai yanzu kuka tashi kuke nufi" eh wlh Yaya duk gajia ce".
Tab'e baki yayi "gajia ko lalaci" tare da shigewa d'akin Mami, turo baki tayi "haba dai ai idan ba,a yaba ba bai kamata a tsine ba, kan kujera ta fad'a.
Minti kad'an Ramlah ta fito rik'e da plate d'in indomie " oh so much heart u Sisto thanks " harara ta dalla mata "no more thanks baby shige ki had'o mana tea kawai" mik'ewa tayi tare da cewa "done maa!" Smiling tayi "kyaji dashi tare da shigewa room d'insu.
A gurguje sukayi break tare da fresh up, yauma akon atampha sukayi brown and milk mai ratsin black anyi musu gown, koda suka fito parlour Mamace sai matar uncle Mansur da Abdool da kuma su Husna " Ahh Morning Mami" suka fad'a a tare "morning daughters, an samu tashi"
"Eh wlh Mami gashi har mun shirya, am Mami naga gidan saiku kaddai duk sun tafi"
"Naku wasa ba kunacan kuna bacci ba, kila ma sun wuce zamfara yanzu"
Zaro ido Ramlah tayi "nafaji kamar maganar Amal tana cewa sukam zasu wuce, duk a mafarki da d'auki zancen Ashe gaske"
"To lallai ai su sunji k'amshin gida"
"Allah ya kiyaye hanya zamuyi mata waya da wayan Yaya" cewar Nihal
"Oh Aunty Sarat barka da safiya ya gajia" um sai yanzu kuka ganta amma ai gwara ma ke matar uncle kin samu nikam ko oho" murmushi kawai tayi tare da ansawa da yake bamai son surutu bace.
"Lalala! Kai Yaya kaifa muka fara gaidawa duk gidannan".
" tab wannan gaisuwar anayi ana guduwa kitchen bana sonta"
"Uhmm to Morning Yaya Abdool ya Aunty Zee?"
"Kokefa lafia qlau, Zainab kuma tanacan tana jiranku"
"OK ai yanzu can zamuje"
"Yawwa naji Mami tace wai zakubi matar uncle Argungu kuyi hutu?"
Cikin murna sukace a tare "eh Yaya"
"Hmm kuna sane da one week ya rage a resuming school ba"
"Eh ai sati kawai zamuyi sai mu dawo mu koma kawai".
" to ba inda zaku" ya fad'a yana tsuke fuska "pls Yaya munyi missing Inna sosai" Ramlah ta fad'a, da muryan shagwab'a, ita ma Nihal begin nasa tayi.
Mami dake kallonsu tana murmushi bakinta ta sako "kaiko ka barsu suje mana, tunda driver zai kaisu kuma shizai koma ya d'akko su" duk da ta fahimci tafiyar Ramlah ce bayaso dan ko school yaso tayi day.
"Kunyi sa'a Mami ta saka baki"
"Yeeep! Mungode Mami" suka fad'a suna rungumeta, nansu Husna suka saka rikicin suma zasu, dak'ar Mami ta shawo Kansu akan zasuje da ita, kwashesu yayi har Matar Mansur ya kaisu gidansa.
Tun daga parlour suke zuba mata kira "Aunty Zee"
"Um nayi fushi Aunty Ramlah" dake haka take kiranta.
"Kema Nihal juya kawai banaso, matar uncle sannu da zuwa shigo mana, twins d'in Mami kuma banaso" ta fad'a tana musu hararan wasa.
"Sowie Aunty Zee pls wlh bacin gajia ce ya sacemu, pls apology" suka fad'a tare sukan su Husna sai dariya suke.
Juyamusu baya tayi, gaban ta suka shige tare dayin kneel down hadda kama kunnuwa, dariya ma suka bata aiko darawa tayi.
Suma dariyar gaba d'aya sannan suka k'arasa ciki, nan sukaci gaba da firansu kaman wasu k'awaye, tare sukayi girki rana da yake an kawo musu break da gidan Mami sanin suna can yasa bata aika musu na rana ba, sai 6:00pm Sukabar gidan cikin nishad'i dak'ar Zainab ta barsu suka tafi.
Koda Abdool ya dawo sun wuce dan tunda ya ajesu ya wuce gurin abokansa sai after magrib ya shigo, daya isko sun wuce sai jinini yake akan meyasa basu kirasa ya kaisu ba.
Abune ya tokare mata wuya dan tasan duk akan Ramlah ne yake fad'an da sauri ta nemi tsarin ubangiji akan wannan zazzafan kishin nata, bata Bari ya fahimci komai ba ta shiga rarrashinsa cikin salonta tuni ta shawo kan abinta.lol
********************
Washe gari su Ramlah suka Lula Argungu, cike da gargadi da dokokin oga Abdool.
Satin d'ayan da sukayi Argungu ba k'aramin enjoying sukayi ba, ga kakkaninsu sai nan nan suke dasu, sun zaga gari sosai sunga abubuwan tarihi birjik (dama duk Wanda yasan Argungu yasan garin tarihine musamman game da kamin kifi 😜 )
Har besse sunje da birnin lafia, sannan driver yazo ya kwashesu cike da kewarsu suka barsu suka Lula Kd.
Shirye-shiyen konawa school suka shiga.........
_ayi shiri lafia 'yan boarding kaddai a manta da kwaki da k'anzo_ 🤣😂
"Meryerm Abdool"
[9/9, 3:14 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
9:00pm sukaji tsayuwar motocin angwaye, amarsu k'ara jan lafaya akayi aka rufe ruf, sai murmushi take Wanda da gani ba tambaya na farinciki ne, suma dai k'awayenta kimtsawa sukayi tare da kama baki.
A parlour ya tsaya da abokansa su biyar ne harshi, sanye yake da danyen boyal dan ubansu milk colour riga da wando harda babbar riga ya d'ora bak'ar hula, glass nasa as usual sai watch na azurfa cover ne bak'ake a k'afansa, wow Dr Majeed ya Had'u over kamar a sure a gudu, ciki ya shiga tare da cewa su fito parlour su gaisa da abokansa.
Babbar k'awarta ce ta rik'ota suka fito, nan akayi gaishe-gaishe da barkwanci irin Wanda ake as an al'ada daga nan suka siya baki tare da sallamar 'yan matan Amarya dan sammako zasuyi gobe, 'yar nasiha sukayi daganan taro ya tashi da addu'ar rufewa, nan k'awayenta sukayi mata sallama dan da wuya su samu shigowa gobe, sannan abokan ango suka saukesu gidan Mami.
Rakiyarsu yayi koda ya dawo bata parlon murmushi tare da danna kansa cikin bedroom, can k'arshen gado ya hango k'udundune ga sautin kukanta na fita a hankali, tsayawa yayi tare da zuba mata ido, "kukan me kenan" ya fad'a a ransa, d'an tab'e baki yayi "au na munafunci irin na Amare ba" da sauri ta dago ta kallesa da jajayen idonta, karaf idonsu ya had'u, sam baisan maganan a fili yayi ba, saurin waske wa yayi ta hanyar sakar mata murmushi, tare da kanne ido d'aya, cikin sauri ta sauke idonta tana ci gaba da kukanta.
Takowa yayi zuwa inda take, tare da zauna wa dab da ita, hannunta ya kama "Zainab" ya fad'a cikin muryan nan tasa mai sakata ladabi, bata d'ago ta kallesa ba amma ta tsaida kukanta, k'ara kiranta yayi a karo na biyu wannan karon ma bata ansa ba saidai ta d'ago idonta, cikin salo yasa yatsarsa akan fuskarta ya lakuto hawayenta cikin iyawa ya lashe hawayen, k'uri tayi tana kallonsa, dan yazo mata da sabon salo Wanda batasan dashi ba, da haka ya shanye hawayen tsaf, sannan ya ciro handcar ya goge mata fuskarta tsaf itadai da kallo kawai take binsa anya ko Dr Majeed ne, Wanda har yau daya zamo mijinta bai tab'a furta mata kalmar I love u ba "Hmm nashi salon soyayyar kenan" ta fad'a a ranta.
Batayi aune ba tana sak'ar zuci taji ya zame mata mayafi da d'ankwali nan k'ananun kitsonta ya zubo baya, kan sai fitar da sinadarin k'amshi yake, hannunsa d'aya ya tura a cikin gashin yana shafawa d'aya na rik'e da hannunta yana shafa lallen da aka rangad'a mata, kansa na kan kafad'arta idonsa a lumshe yana shako daddad'an kamshinta, cikin muryan maye yace.
"Wa yayi maki wannan abubuwan?"
Itama duk ya saukar mata da kasala, "gurin salon ne" ta fad'a cikin rawan murya.
Murmushi mai sauti yayi tare da mik'ewa itama mik'ar da ita yayi sannan ya ja hannunta zuwa toilet alwala ya umurceta tayi ba musu tayi shima anan yayi sannan suka fito darduma babba ta shimfid'a musu sannan ya jasu nafila, addu'a sosai yayi musu sannan yace.
"Zainab ayau kin zama sirrina nima na zama sirrinki, mun zama one, nasan kina k'aunata nima ina k'aunarki" d'agowa tayi ta kallesa.
Kanne mata ido yayi "yes I love u are u surprise?" Batace komai ba sai ido datake binsa "ina k'aunarki da gaske, so inaso mu gina aurenmu akan k'auna da hak'uri su kad'ai idan muka rik'e sun ishemu saboda suna nufin abubuwa da dama a cikin aure fatar kin gane?"
Girgiza kai tayi "na gane kuma inshaa Allah zan kiyaye".
"gud gal" ya fad'a tare da mik'ewa ya fita tare da dawowa da tire mai girma, kaza ce k'atuwa sai fresh milk da exotic ga cup da flates, gabanda ya diresu sannan ya janyota jikinsa ya fara bata a hankali tare dayi mata rad'a a kunne Wanda ni Meryerm Abdool bansan me yake gayamata ba.
Murmushi naga tanayi daganan ta fara bashi itama cikin kunya, a haka suka ciyar da juna, cikin ransa yana sak'awa "inama tare da Ramlatunsa ne, hmmm ko yaushe zai gansu haka da ita?" har cikin ransa yanason Zainab koba komai tanada hak'uri da kirki kuma yayi alk'awarin zama da ita tsakani da Allah tunda harta kasance mallakinsa.
A ranar dai an gwangwaje amarci tsami yakar Dr Majeed an angonce.
( _Sorry Ramlah team 😜_ )
*******************
*washe gari.....*
12:00pm su Ramlah ne, suke fitowa daga room d'insu wanda tashinsu kenan, tun da sukayi asuba suka koma saboda tsabar gajia duk da ba al'adarsu bane, ko yanzu ma yunwa ce ta kwakwulosu ko kayan bacci bata cire ba ta fito dan samun abin tab'awa tana fitowa Abdool na shigowa gidan da sallama idonta ya sauka a kansa sanye da yadi baki anyi mishi aiki da farin zare, sai sheki yake alaman ya angonce, kallo d'aya tayi masa ta kauda Kanta tare da ansa sallamarsa wayancewa tayi tare da gaidashi tana tambayan Aunty Zainab tun kafin ya ansa ta shige kitchen sai wayam ya gani, dai2 fitowar Nihal itama gaidashi tayi amsawa yayi "waiku sai yanzu kuka tashi kuke nufi" eh wlh Yaya duk gajia ce".
Tab'e baki yayi "gajia ko lalaci" tare da shigewa d'akin Mami, turo baki tayi "haba dai ai idan ba,a yaba ba bai kamata a tsine ba, kan kujera ta fad'a.
Minti kad'an Ramlah ta fito rik'e da plate d'in indomie " oh so much heart u Sisto thanks " harara ta dalla mata "no more thanks baby shige ki had'o mana tea kawai" mik'ewa tayi tare da cewa "done maa!" Smiling tayi "kyaji dashi tare da shigewa room d'insu.
A gurguje sukayi break tare da fresh up, yauma akon atampha sukayi brown and milk mai ratsin black anyi musu gown, koda suka fito parlour Mamace sai matar uncle Mansur da Abdool da kuma su Husna " Ahh Morning Mami" suka fad'a a tare "morning daughters, an samu tashi"
"Eh wlh Mami gashi har mun shirya, am Mami naga gidan saiku kaddai duk sun tafi"
"Naku wasa ba kunacan kuna bacci ba, kila ma sun wuce zamfara yanzu"
Zaro ido Ramlah tayi "nafaji kamar maganar Amal tana cewa sukam zasu wuce, duk a mafarki da d'auki zancen Ashe gaske"
"To lallai ai su sunji k'amshin gida"
"Allah ya kiyaye hanya zamuyi mata waya da wayan Yaya" cewar Nihal
"Oh Aunty Sarat barka da safiya ya gajia" um sai yanzu kuka ganta amma ai gwara ma ke matar uncle kin samu nikam ko oho" murmushi kawai tayi tare da ansawa da yake bamai son surutu bace.
"Lalala! Kai Yaya kaifa muka fara gaidawa duk gidannan".
" tab wannan gaisuwar anayi ana guduwa kitchen bana sonta"
"Uhmm to Morning Yaya Abdool ya Aunty Zee?"
"Kokefa lafia qlau, Zainab kuma tanacan tana jiranku"
"OK ai yanzu can zamuje"
"Yawwa naji Mami tace wai zakubi matar uncle Argungu kuyi hutu?"
Cikin murna sukace a tare "eh Yaya"
"Hmm kuna sane da one week ya rage a resuming school ba"
"Eh ai sati kawai zamuyi sai mu dawo mu koma kawai".
" to ba inda zaku" ya fad'a yana tsuke fuska "pls Yaya munyi missing Inna sosai" Ramlah ta fad'a, da muryan shagwab'a, ita ma Nihal begin nasa tayi.
Mami dake kallonsu tana murmushi bakinta ta sako "kaiko ka barsu suje mana, tunda driver zai kaisu kuma shizai koma ya d'akko su" duk da ta fahimci tafiyar Ramlah ce bayaso dan ko school yaso tayi day.
"Kunyi sa'a Mami ta saka baki"
"Yeeep! Mungode Mami" suka fad'a suna rungumeta, nansu Husna suka saka rikicin suma zasu, dak'ar Mami ta shawo Kansu akan zasuje da ita, kwashesu yayi har Matar Mansur ya kaisu gidansa.
Tun daga parlour suke zuba mata kira "Aunty Zee"
"Um nayi fushi Aunty Ramlah" dake haka take kiranta.
"Kema Nihal juya kawai banaso, matar uncle sannu da zuwa shigo mana, twins d'in Mami kuma banaso" ta fad'a tana musu hararan wasa.
"Sowie Aunty Zee pls wlh bacin gajia ce ya sacemu, pls apology" suka fad'a tare sukan su Husna sai dariya suke.
Juyamusu baya tayi, gaban ta suka shige tare dayin kneel down hadda kama kunnuwa, dariya ma suka bata aiko darawa tayi.
Suma dariyar gaba d'aya sannan suka k'arasa ciki, nan sukaci gaba da firansu kaman wasu k'awaye, tare sukayi girki rana da yake an kawo musu break da gidan Mami sanin suna can yasa bata aika musu na rana ba, sai 6:00pm Sukabar gidan cikin nishad'i dak'ar Zainab ta barsu suka tafi.
Koda Abdool ya dawo sun wuce dan tunda ya ajesu ya wuce gurin abokansa sai after magrib ya shigo, daya isko sun wuce sai jinini yake akan meyasa basu kirasa ya kaisu ba.
Abune ya tokare mata wuya dan tasan duk akan Ramlah ne yake fad'an da sauri ta nemi tsarin ubangiji akan wannan zazzafan kishin nata, bata Bari ya fahimci komai ba ta shiga rarrashinsa cikin salonta tuni ta shawo kan abinta.lol
********************
Washe gari su Ramlah suka Lula Argungu, cike da gargadi da dokokin oga Abdool.
Satin d'ayan da sukayi Argungu ba k'aramin enjoying sukayi ba, ga kakkaninsu sai nan nan suke dasu, sun zaga gari sosai sunga abubuwan tarihi birjik (dama duk Wanda yasan Argungu yasan garin tarihine musamman game da kamin kifi 😜 )
Har besse sunje da birnin lafia, sannan driver yazo ya kwashesu cike da kewarsu suka barsu suka Lula Kd.
Shirye-shiyen konawa school suka shiga.........
_ayi shiri lafia 'yan boarding kaddai a manta da kwaki da k'anzo_ 🤣😂
"Meryerm Abdool"
[9/9, 3:14 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄