Sashe 38
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kiraye-kirayen magrib ne ya tayar da Abdool, shima dai zazzabin ne ya saukar masa a jiki, a daddafe ya samu yayi sallah yana mamakin wannan yanayi daya tsinci kansa Wanda ko a Zainab da take shine Karon sa na farko, baiji haka, amma kuma Ramlah ce ta daban ai, so yake yaje ya duba lafiyarta, mik'ewa yayi Cikin d'auriya a parlour yaci Karo dasu Nihal, Husna, Abduljabbar da junior suna kallo, da sauri junior yaje garesa dagasa yayi yana mishi wasa, shi kuma sai gwarancinsa yake masa, Su Nihal gaidashi sukayi, zama yayi kan, seat yana d'an sannan yace "saiku kad'ai Mami fa da Ramlah?" Ya tambaya kamar shigowarsa kenan.
"Mami, na ciki, sisto kuwa ba lafia itama tana ciki" Nihal ta ansa masa, "ashha meke damunta?" Ya tambayeta.
"Wlh ban sani ba, Yaya nadaiji jikinta da zafi, ko Sallah ma bata tashi tayi ba, Mami tace na barta harta tashi da kanta"
Mik'ewa yayi tare da shiga d'akin, zaune take kan dadduma tana sallah, kan sofa ya zauna yana kallon ta harta sallame, juyowa tayi dan ganin waye ya shigo, saurin d'auke idonta tayi ba tare data bari sun had'a ido ba, dama yasan za'ayi haka murmushi yayi tare da tasowa zuwa inda take kan dadduma, "baby ya jikin?" Ya fad'a yana k'ok'arin rungume ta, saurin janye jikinta tayi, Tare da kauda kanta gefe ba tare data anshi ba, smiling yayi ya dafa kanta jiyayi ba zafi sosai alaman zazzabin ya sauka "baby ya kike jin yanayin jikin yanzu, har can....nake nufi" ya fad'a yana dariya.
Bak'in ciki ne ya mamayeta "kai wlh namiji ba kunya, ai dole kace baby tun da ka halakoni" tace a ranta, d'aure fuska tamau tayi tare da mik'ewa a hankali, sannu take takawa tana d'an d'ingisawa kallon ta yayi cike da tausayawa, kan bed ta kwanta tare da jan blanket, lumshe ido tayi tana jinsa yana mata magana amma tayi banza dashi, smiling "baby rigama kefa kika kai kanki to meye laifina a ciki"? still shiru tayi masa.
Sunkuyawa yayi tare dayi mata peck a goshi, " get well soon my rigima baby" yace sannan ya aje mata tablets d'in da ya kawo mata kan bedside drawer, bayan ya gaya mata yadda zata sha, ko ci kanka batace dashi ba, shi kuma Sam ransa bai b'aci ba, saima wani nishad'i da yakeji a ransa jinsa yake ango sak.
"Yawwa Abdool ka dubata meke damunta ne?" Mami ta tambaya wacce fitowarta kenan, tana shirin zuwa duba ko ta tashi.
"Wai zamewa tayi da tiles shine k'afarta ta take ciwo da kai, amma na bata magani tasha ta kwanta" a take ya sharota.
"Ayya barin dubata" Mami tace tana shigewa d'akin, tana jin sallamar Mami ta k'ara lafewa kamar mai baccin gaske dan wani kunyar Mami taji ta saukar mata yau ba kad'an ba, gani take kamar tasan meya faru, Bata tasheta ba, sai kallonta da tayi cike da tausayawa tare cewa "Allah ya sawwaka dota" sannan ta fice.
Sannu a hankali take takawa tana fitowa daga toilet, Nihal ce ta shigo rungume da junior da yayi bacci "oh sorry sisto ashe zamewa kikayi sannu ko ya jikin?"
B'oye mamakin ta tayi dan tasan aikin Abdool ne "da sauk'i, sisto kinsan tsautsayi" tace tana fad'in "Son shine kayi bacci baka nemeni ba?" Tace tana zama gefen da Nihal ta kwantar da junior tare da shafa kansa.
"D'an rigimar yaronki ba, ai yazo kina bacci sai tada ke, Mami ta tasa k'eyarsa".
Murmushi tayi " nayi missing rigimarsa ai yau "......
*************
Haka akaci gaba da jinyarta harta murmure ba tare da Mami da Nihal sun fahimci komai ba, hadda Sadee tazo dubiya nan take fad'a musu exam d'insu ta fito kuma sunyi passing d'an ta dubo musu, murna sosai sukeyi sun kuwa zuwa jami'a nan take gayamusu kuma an saka ranar bikinta da Uncle lukman kuma ya amince mata karatu bayan aurensu, nan ma murna sukayi sosai da jin labarin, nan suka d'auko chapter Nihal sukayi ta mata tsiya saura ita Yaya Hakeem yayi sauri asha biki, itama Ramlah suka shigo nata wai Dr Majeed shima yayi sauri a tare su dagargaji biki.
Yak'e Kawai take musu amma yanzu bata son ana ko maganar Aure a gabanta dan ta tsorata da lamarin...
Yanzu ta daina shigar k'ananun kaya saidai native kawai, ta daina zama koda parlour ne, balle kuma maganan zuwa d'akin Abdool ko hanyar d'akin batasan gani, ta daina ansa wayarsa haka zaita kira da turo text duk bata kulasa tun ranar ta d'auke wuta tun yana dauk'ar abin wasa har ya fahimci ita fa da gaske ne, duk ta toshe wata hanya da zata had'asu bata fita saita tabbatar baya gidan, haka da taga lokacin dawowarsa yayi zata shige ciki.
Wannan hukuncin ba k'aramin galabaitar da jiki da zuciyar Abdool yake ba, don ganinta dai yana sanyaya masa rayuwa, gashi yanzu ganinta nason yafi k'arfinsa, shi dama ba zuwa d'akin su yake any how ba kamar ita, zai iya k'irge shigarsa d'akin, dama ciwonta ke kaishi tau ta warke, ba wata hanya zuwa, ya jigata iya jigata da hukuncin nata.
Mami ma saida ta tambayeta ko sunyi fad'a da yayan nata ne tace ba komai, batasan damunta ta kyaleta, shima data tambayesa ba komai yace, haka ta zuba musa ido tasan da wani Abu kam a k'asa.
Nihal tambayan da take mata kenan, ansar dayace ba komai, sannan ga canjin da take gani gareta ta daina k'iriniya da surutun nan any how ka English wears ta fake gefe ta daina sakawa, "uhm nidai gaskiya sister ban yadda ba da wata amma in tayi tsami maji" tun junior na damunta suje d'akin paa har ya daina saidai yaje shi d'aya...
Yaune ake kawo kawo kayan Nihal,Wanda yayi dai2 da 2week da faruwar abin, gida ya cika da mutane, Nihal tun safe tabar gidan ba yadda batayi da Ramlah suje tare ba, amma tace ba Inda zataje haka ta kyaleta ta tafi..
'Yan kwanakin jin ta take, gatanan dai ba komai baya mata dad'i daurewa kawai takeyi, kwance take d'aki surutun mutanen ne ya isheta gasu junior sai k'iriniya suke shida su Husna, tashi tayi ta wuce garden, bakin k'oramar taje tana shakar k'amshin furannin tare da wasa da ruwan da hannayenta..
Kamar an jefosa ya shigo garden d'in, shima dawowarsa kenan daga hospital, fresh up kawai yayi tare da sauya kaya zuwa k'ananun kaya sai zuba k'amshi yake.
Kamar a mafarki ya hangota gurin k'oramar ta shagala da wasa da ruwa, sanye take da atampa riga da Zane ne sun yi mata kyau, gani yayi ya k'ara masa kyau fiye da tunani.
Da sand'a ya isa, Inda take ta bayanta yaje tare rungume ta, wani numfashi ya sauke da k'arfi Wanda ke nuna dinbin missing nata da yayi, ko ba'a fad'a tasan waye dan k'amshin turarensa na Amir ud ya sanar da ita, cike da masifa ta juyo dan sauke masa idonsu ne ya gauraya lokaci d'aya wani shock ya ziyarcesu, samun kanta tayi da yin shiru, jikinta kawai ta fizge ta fice da sauri daga garden d'in.
Sororo yayi yana binta da kallon mamaki, "shin gaske ne abinda na hango tattare da yarinyar nan? Tab idan ko hakane da hidden thing must be out soon" ya fad'a a ransa, a fili kuwa yace "hmm nawawoo there ris d fire on d mountain oo" smiling Yayi tare da shafo k'eyarsa sannan ya zube kan resting chair dake gun yana jin farinciki a ransa duk da yasan da rigima gaba k'adan.
Anyi komai daya dace, Inda suka tsaida ranar 4 months masu zuwa, haka tsaron ya watse kowa fuskarsa d'auke da farinciki, a ranar mutanen Besse suka wuce suma dai abin yayi musu sai fatar Alkhairi...
Ramlatun baffa fa jiki yak'i lafia yau ciwo gobe lafia, tun tana d'aurewa tana yi a tsaitsaye, har ya kaita kwance, ga ganin jiki ko a zaune take, ga zazzabi da amai ga rashin cin abinci, sai ramewa take a tsaye tak'i bari kowa ya sani, Mami tayi juyin duniya tace ita qlau take..
Ranar ko jikin yayi nauyi ko waje takasa tun abin safe tana dunk'ule a d'aki har 2:00, ba yanda Nihal batayi da ita ta tashi tasha koda tea amma tak'i ga juniour shima nanik'e da ita yak'i tashi shima, yana jiyan Maa, saida Mami ta dawo da office ta matsa mata dak'ar tasha tea kad'an shima tana gama sha ta Amayar hankalin Mami ya tashi, kallon tayi dakyau take a ranta ta zargi wani Abu, saurin basar wa tayi tace "is not possible" Abdool ta kira a waya ta gayamasa bata da lafia yazo ya dubata, yace to gashinan, haka suka zauna har dare babu shi.
Ranta ne ya b'aci da tasan ba zaizo ba aida asibiti zata kaita tun dazun, ganin jikin da sauk'i yasa ta bari har gobe idan baizo ba, da gangan ya k'irk'iri kwanan hospital, sai kiran Mami yayi wai uzirine ya rik'e sa patient aka kawo emergency a can ma zai kwana.
"To" kawai ta ansa.
Da sassafe ta nufi wata private ta kusa dasu da Ramlah, Cikin karamci suka karbesu dake abokin Abdool ne mai hospital d'in, bayan gwaje-gwaje aka kawo result, kallon Mami doctor Ubaid yayi da murmushi a fuskarsa yace "Mama ai k'anwar tamu Nada Aure ko?"
Da d'an sakin fuska Mami tace "baka ganeta ba ai amaryar kuce".
K'ara fad'ad'a murmushi fuskarsa yayi" kai wlh ban ganeta Sam, da yake gani daya nayi mata a bikin marigayiya" sannan yace.
"Madallah Aure yayi albarka 'Yar reno ta zama Uwar reno kenan" ya fad'a yana dariya tare da mik'awa Mami result d'in........
*****************
Wasu Matasa ne sukaje jeji don dibar icce, anan suka hango mutum kwance cikin jini, da gudu suka koma Cikin gari suka fad'a.
A tare suka dawo da Ard'o da sauran dattijawan garin, suna zuwa wa zasu gani inba Hari ba, mamaki ne ya hana Ard'o magana shidai basai ma da fitar ta, ko daga INA take oh.
"Mami, na ciki, sisto kuwa ba lafia itama tana ciki" Nihal ta ansa masa, "ashha meke damunta?" Ya tambayeta.
"Wlh ban sani ba, Yaya nadaiji jikinta da zafi, ko Sallah ma bata tashi tayi ba, Mami tace na barta harta tashi da kanta"
Mik'ewa yayi tare da shiga d'akin, zaune take kan dadduma tana sallah, kan sofa ya zauna yana kallon ta harta sallame, juyowa tayi dan ganin waye ya shigo, saurin d'auke idonta tayi ba tare data bari sun had'a ido ba, dama yasan za'ayi haka murmushi yayi tare da tasowa zuwa inda take kan dadduma, "baby ya jikin?" Ya fad'a yana k'ok'arin rungume ta, saurin janye jikinta tayi, Tare da kauda kanta gefe ba tare data anshi ba, smiling yayi ya dafa kanta jiyayi ba zafi sosai alaman zazzabin ya sauka "baby ya kike jin yanayin jikin yanzu, har can....nake nufi" ya fad'a yana dariya.
Bak'in ciki ne ya mamayeta "kai wlh namiji ba kunya, ai dole kace baby tun da ka halakoni" tace a ranta, d'aure fuska tamau tayi tare da mik'ewa a hankali, sannu take takawa tana d'an d'ingisawa kallon ta yayi cike da tausayawa, kan bed ta kwanta tare da jan blanket, lumshe ido tayi tana jinsa yana mata magana amma tayi banza dashi, smiling "baby rigama kefa kika kai kanki to meye laifina a ciki"? still shiru tayi masa.
Sunkuyawa yayi tare dayi mata peck a goshi, " get well soon my rigima baby" yace sannan ya aje mata tablets d'in da ya kawo mata kan bedside drawer, bayan ya gaya mata yadda zata sha, ko ci kanka batace dashi ba, shi kuma Sam ransa bai b'aci ba, saima wani nishad'i da yakeji a ransa jinsa yake ango sak.
"Yawwa Abdool ka dubata meke damunta ne?" Mami ta tambaya wacce fitowarta kenan, tana shirin zuwa duba ko ta tashi.
"Wai zamewa tayi da tiles shine k'afarta ta take ciwo da kai, amma na bata magani tasha ta kwanta" a take ya sharota.
"Ayya barin dubata" Mami tace tana shigewa d'akin, tana jin sallamar Mami ta k'ara lafewa kamar mai baccin gaske dan wani kunyar Mami taji ta saukar mata yau ba kad'an ba, gani take kamar tasan meya faru, Bata tasheta ba, sai kallonta da tayi cike da tausayawa tare cewa "Allah ya sawwaka dota" sannan ta fice.
Sannu a hankali take takawa tana fitowa daga toilet, Nihal ce ta shigo rungume da junior da yayi bacci "oh sorry sisto ashe zamewa kikayi sannu ko ya jikin?"
B'oye mamakin ta tayi dan tasan aikin Abdool ne "da sauk'i, sisto kinsan tsautsayi" tace tana fad'in "Son shine kayi bacci baka nemeni ba?" Tace tana zama gefen da Nihal ta kwantar da junior tare da shafa kansa.
"D'an rigimar yaronki ba, ai yazo kina bacci sai tada ke, Mami ta tasa k'eyarsa".
Murmushi tayi " nayi missing rigimarsa ai yau "......
*************
Haka akaci gaba da jinyarta harta murmure ba tare da Mami da Nihal sun fahimci komai ba, hadda Sadee tazo dubiya nan take fad'a musu exam d'insu ta fito kuma sunyi passing d'an ta dubo musu, murna sosai sukeyi sun kuwa zuwa jami'a nan take gayamusu kuma an saka ranar bikinta da Uncle lukman kuma ya amince mata karatu bayan aurensu, nan ma murna sukayi sosai da jin labarin, nan suka d'auko chapter Nihal sukayi ta mata tsiya saura ita Yaya Hakeem yayi sauri asha biki, itama Ramlah suka shigo nata wai Dr Majeed shima yayi sauri a tare su dagargaji biki.
Yak'e Kawai take musu amma yanzu bata son ana ko maganar Aure a gabanta dan ta tsorata da lamarin...
Yanzu ta daina shigar k'ananun kaya saidai native kawai, ta daina zama koda parlour ne, balle kuma maganan zuwa d'akin Abdool ko hanyar d'akin batasan gani, ta daina ansa wayarsa haka zaita kira da turo text duk bata kulasa tun ranar ta d'auke wuta tun yana dauk'ar abin wasa har ya fahimci ita fa da gaske ne, duk ta toshe wata hanya da zata had'asu bata fita saita tabbatar baya gidan, haka da taga lokacin dawowarsa yayi zata shige ciki.
Wannan hukuncin ba k'aramin galabaitar da jiki da zuciyar Abdool yake ba, don ganinta dai yana sanyaya masa rayuwa, gashi yanzu ganinta nason yafi k'arfinsa, shi dama ba zuwa d'akin su yake any how ba kamar ita, zai iya k'irge shigarsa d'akin, dama ciwonta ke kaishi tau ta warke, ba wata hanya zuwa, ya jigata iya jigata da hukuncin nata.
Mami ma saida ta tambayeta ko sunyi fad'a da yayan nata ne tace ba komai, batasan damunta ta kyaleta, shima data tambayesa ba komai yace, haka ta zuba musa ido tasan da wani Abu kam a k'asa.
Nihal tambayan da take mata kenan, ansar dayace ba komai, sannan ga canjin da take gani gareta ta daina k'iriniya da surutun nan any how ka English wears ta fake gefe ta daina sakawa, "uhm nidai gaskiya sister ban yadda ba da wata amma in tayi tsami maji" tun junior na damunta suje d'akin paa har ya daina saidai yaje shi d'aya...
Yaune ake kawo kawo kayan Nihal,Wanda yayi dai2 da 2week da faruwar abin, gida ya cika da mutane, Nihal tun safe tabar gidan ba yadda batayi da Ramlah suje tare ba, amma tace ba Inda zataje haka ta kyaleta ta tafi..
'Yan kwanakin jin ta take, gatanan dai ba komai baya mata dad'i daurewa kawai takeyi, kwance take d'aki surutun mutanen ne ya isheta gasu junior sai k'iriniya suke shida su Husna, tashi tayi ta wuce garden, bakin k'oramar taje tana shakar k'amshin furannin tare da wasa da ruwan da hannayenta..
Kamar an jefosa ya shigo garden d'in, shima dawowarsa kenan daga hospital, fresh up kawai yayi tare da sauya kaya zuwa k'ananun kaya sai zuba k'amshi yake.
Kamar a mafarki ya hangota gurin k'oramar ta shagala da wasa da ruwa, sanye take da atampa riga da Zane ne sun yi mata kyau, gani yayi ya k'ara masa kyau fiye da tunani.
Da sand'a ya isa, Inda take ta bayanta yaje tare rungume ta, wani numfashi ya sauke da k'arfi Wanda ke nuna dinbin missing nata da yayi, ko ba'a fad'a tasan waye dan k'amshin turarensa na Amir ud ya sanar da ita, cike da masifa ta juyo dan sauke masa idonsu ne ya gauraya lokaci d'aya wani shock ya ziyarcesu, samun kanta tayi da yin shiru, jikinta kawai ta fizge ta fice da sauri daga garden d'in.
Sororo yayi yana binta da kallon mamaki, "shin gaske ne abinda na hango tattare da yarinyar nan? Tab idan ko hakane da hidden thing must be out soon" ya fad'a a ransa, a fili kuwa yace "hmm nawawoo there ris d fire on d mountain oo" smiling Yayi tare da shafo k'eyarsa sannan ya zube kan resting chair dake gun yana jin farinciki a ransa duk da yasan da rigima gaba k'adan.
Anyi komai daya dace, Inda suka tsaida ranar 4 months masu zuwa, haka tsaron ya watse kowa fuskarsa d'auke da farinciki, a ranar mutanen Besse suka wuce suma dai abin yayi musu sai fatar Alkhairi...
Ramlatun baffa fa jiki yak'i lafia yau ciwo gobe lafia, tun tana d'aurewa tana yi a tsaitsaye, har ya kaita kwance, ga ganin jiki ko a zaune take, ga zazzabi da amai ga rashin cin abinci, sai ramewa take a tsaye tak'i bari kowa ya sani, Mami tayi juyin duniya tace ita qlau take..
Ranar ko jikin yayi nauyi ko waje takasa tun abin safe tana dunk'ule a d'aki har 2:00, ba yanda Nihal batayi da ita ta tashi tasha koda tea amma tak'i ga juniour shima nanik'e da ita yak'i tashi shima, yana jiyan Maa, saida Mami ta dawo da office ta matsa mata dak'ar tasha tea kad'an shima tana gama sha ta Amayar hankalin Mami ya tashi, kallon tayi dakyau take a ranta ta zargi wani Abu, saurin basar wa tayi tace "is not possible" Abdool ta kira a waya ta gayamasa bata da lafia yazo ya dubata, yace to gashinan, haka suka zauna har dare babu shi.
Ranta ne ya b'aci da tasan ba zaizo ba aida asibiti zata kaita tun dazun, ganin jikin da sauk'i yasa ta bari har gobe idan baizo ba, da gangan ya k'irk'iri kwanan hospital, sai kiran Mami yayi wai uzirine ya rik'e sa patient aka kawo emergency a can ma zai kwana.
"To" kawai ta ansa.
Da sassafe ta nufi wata private ta kusa dasu da Ramlah, Cikin karamci suka karbesu dake abokin Abdool ne mai hospital d'in, bayan gwaje-gwaje aka kawo result, kallon Mami doctor Ubaid yayi da murmushi a fuskarsa yace "Mama ai k'anwar tamu Nada Aure ko?"
Da d'an sakin fuska Mami tace "baka ganeta ba ai amaryar kuce".
K'ara fad'ad'a murmushi fuskarsa yayi" kai wlh ban ganeta Sam, da yake gani daya nayi mata a bikin marigayiya" sannan yace.
"Madallah Aure yayi albarka 'Yar reno ta zama Uwar reno kenan" ya fad'a yana dariya tare da mik'awa Mami result d'in........
*****************
Wasu Matasa ne sukaje jeji don dibar icce, anan suka hango mutum kwance cikin jini, da gudu suka koma Cikin gari suka fad'a.
A tare suka dawo da Ard'o da sauran dattijawan garin, suna zuwa wa zasu gani inba Hari ba, mamaki ne ya hana Ard'o magana shidai basai ma da fitar ta, ko daga INA take oh.