Sashe 27
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hutu ne ya kusa k'are wa hakan yasa Mami taje school din tasu Nihal ta nema nata sukace a kawota ayi mata interview, sun yaba da kwazonta JSS 3 suka sakata kamar yadda Mami ta buk'ata aji d'aya da Nihal, uniform da house wears suka bata nan ma house d'aya aka ajesu, provision sosai Mami tayi musu, komai nasu a had'e, shima Abdool ya dad'a musu, Husna ganin tulin kayan da aka jibgo musu yasa tace itama a had'a da ita a kaisu tare, dariya sukai mata Mami kuwa tace "kwantar da hankalinki baby na 'yar k'anwata aike naki lokacin damasu zakiyi a komai ko school taki ta daban ce".
Dariya ta ringayi tare dayi musu gwalo, dariyar kawai sukayi dan sun San baho ne Mami ta maida ita, satin da aka koma Ramlah ta matsa a kaisu haka aka tattara aka kaisu bayan Mami ta sanbad'a musu kashe din kada su fad'i Ramlah matar Aure ce, musamman ma Nihal dan ta Santa da mugun surutu.
Ita Ramlah har ga Allah mantawa take da Auren sai sha'anin gabanta takeyi, tau 'yan boarding dai an isa ko wace wainar za'a toya a can oho!🤔
*********************
Yauma kamar kullum Mami ta fito zataje office, sai ganin motar Abdool tayi alaman bai fita ba, mamaki ya kamata dan a tunanin ta ya fita tun dazu dan dama bai cika tsayawa ya karya ba, ciki ta koma, can kan bed na hango shi yanata murk'ususu, cikin gid'imewa ta isa garesa " menene Abdool?"
Cikin muryan wahala yace "Mami cikina marata, Mami ciwo sukemin kamar su balle" tallabe kansa tayi ta d'ora akan cinyarta tana Shafa masa kan cikin tausaya wa tace "ka kuwa sha maganinka Abdool?"
Kaiya d'aga mata alaman eh, cike da tausayinsa tace "kuma har yanzu bai daina ba?" Nan ma da kai ya ansa mata.
Daga shi take son yi "Mami bazan iya tashi ba, d'an samo ruwan zafi ki dannamin gurin" cikin hanzari ta debo a flask tare da k'aramin towel sannu a hankali ta shiga Danna mishi, tun yana 'yar k'ara yana lumshe ido har ya rufesu ruf sai saukar numfashi Mami taji alaman ya samu bacci.
Gefe ta zauna tare da tallabe kumatunta ganin yadda d'anta keshan wahala, kuma tasan maganin abin amma ta zuba mishi ido, to amma meye mafita har ga Allah idan ta bashi Ramlah yanzu ta cutar da ita, dan tayi k'ank'anta a wannan sabgar, kuma hakan na nufin barin boarding kuma a shekarunta aka had'a mata karatu da Aure an cutar da ita, idan kuma aka cireta itama cutar wa ce "meye mafita" ta fad'a a fili.
Ta dad'e tana sak'awa da warware wa kafin wani tunani yazo mata murmushi tayi ganin ta samo mafita.
Sai 2 ya farka, jikin ya saki gaba d'aya, ciwon ya rage sai kad'an ya rage, kusa dashi tazo dan tana d'akin dawowar su Abj ne ya fitar da ita ta sallamesu suka wuce lesson tayi sallah sannan ta dawo, office ma anata kiranta sai excuse ta basu.
"Abdool ka tashi? Sannu ya k'arfin jikin?"
Murmushi yayi yana k'arajin k'aunar mahaifiyarsa a ransa "da sauk'i Mami kina nan baki fita ba?"
"Bazan iya fita ba Abdool kana wannan halin" mik'ewa yayi tare da rungume ta "love u so much Mamina" itama peck tayi mishi a kumatu tare da Shafa sumarsa "bari inyi wanka Mami".
Fresh up yayi yai sallah, tea mai kauri ta kawo mishi tare da farfesun hanta, kad'an yaci sannan yasha tea tare da shan magani.
Zama yayi kusa da ita " Abdool" ta kirashi, d'ago wa yayi "na'am Mami"
"Ya labarin Zainab?"
Jim yayi danshi harga Allah ya manta da wata Zainab "tana nan Mami wani Abu ne"?
" batayi aure ba?"
"Eh gaskiya banji ba".
"In har bakada wata wacce kakeso bayan Ramlah, to kaje ka nemi Auren Zainab".
A firgice yace " Mami Neman Auren Zainab kikace fah?"
"Hakane Abdool kuwa kai kanka kasan dalili na nayin hakan, bazan iya baka Ramlah a yanzu ba, haka bazan iya ci gaba da ganin ka a wannan halin ba, kuma banyi dan rashin Adalci wa Ramlah ba, nasan ko ita taji zata fahimceni, dakai a matsayin ta ita kuma a matsayin ka, iya abinda zanyi kenan" jinjina kai yayi Cikin gamsuwa da zancenta.
Saidai ta ina zai fara tambayan da yayi ma Kansa kenan...
Sallamar Hakeem ce ta katsesa yayi ta kiran wayo yin sa shiru, ya biyo yaji lafia......
_wata sabuwa_ 😳
*wai ina labarin Zainab*
💄Meryerm Abdool💄
[8/21, 10:58 AM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
📝 *Episode* 156--160
Gaisawa sukayi da Mami tana tambayan iyayensa sannan ta wuce, kusa dashi ya zauna "wai ya haka ne yau ba'a ganka ba, ba'a kuma jika ba, menene inata kiran wayoyinka a kashe" yamutsa fuska yayi.
"Hmm ka Bari kawai ciwon ne ya zagayo, na yau is too pain, maganin ma kamar bansha ba, na jigata fa, sai yanzu nake tashi, ga Mami ko fita batayi ba yau".
Cikin tausayawa ya da kulawa yace " ayya sannu to ya jikin yanzu?"
"Not bad! da sauk'i" ya fad'a ya lumshe ido,
"Haka zakayi ta zama Abdool bayan kasan maganin matsalar ka? Fisabilillah?"
"Maganar da muke yi da Mami kenan, wai in nemi Auren Zainab".
Murmushin jin dad'i yayi " best way, kai gaskiya Mami tayi tunani mai kyau"
Girgiza kai yayi "ba zaku gane bane, nifa ba mata biyu a tsarina, ni Ramlah is OK for me".
Dafasa yayi " common my friend, sau nawa muke tsarama kanmu rayuwa, kuma ba shine tsarin Allah ba, kuma ita Ramlah koda baka ita akayi yanzu I believe ba abinda zaka iya mata cos kana sonta kuma tausayinta kakeji, as her age, so as an advice kayi amfani da wannan damar ka Samar ma kanka lafia, and then in ma son Zainab ne bakayi saika nemo wacce kakeso ba dole sai ita ba, mu'allin shahid d'in dai kayi aure".
Tabbas gaskiya ya fad'i Ramlah is too young so bazai so ta cutu ba, and shi k'aunar ta yake so yanason ci gabanta ilimi shine gishirin rayuwa sai dashi ne zatasan yadda zata Zauna dashi ma, anan yayi na'am da shawarar abokin nashi, shi baya ma tunanin matsala daga Zainab dan yasan tana matuk'ar k'aunar sa, kuma tana son Ramlarsa so shi kad'ai ya isa yasa ya koyi sonta ko kad'an ne, nan dai sukaci gaba da tattaunawa.
************
B'angaren Zainab kuwa tun ranar da Dr Majeed ya gayamata Auren sa take k'ok'arin yakiceshi a ranta, saidai abun ya faskara kullum iyo take cikin sabuwar k'aunarsa, shawarar Momyn ta tabi, duk lokacin da abin ya dameta sai ta dangana shi da Qur'anil Kareem, sosai takejin sauk'i a ranta, hakan yasa ta fara kula wani d'an uwanta dake bacin sonta, amma badan tana jin sonsa ba, danso d'aya ne tak kuma Dr Majeed takema shi, dan shidai take gani a matsayin namiji, amma kuma hakan bai hanata kula Waleed dan tana yak'inin tunda yana k'aunarta zai kula da ita, ba dole ka rayu da abinda kakeso ba kaidai kawai kaso mai sonka, shiyasa take kula Waleed.
Yauma zaune take dawowar ta kenan daga hospital ko uniform bata cire ba, taji k'arar wayarta, "Dr Majeed" ta fad'a tana zare ido, dan rabon tun ranar da sukayi wayar nan, shine last, 5 months kenan a tunanin ta yama manta da ita, ita kuma tak'i kiransa ne saboda batasan abin da tayar mata da hankali shiyasa ta nisanceshi gaba d'aya.
Duk da Murmushin farinciki da take yi, dan har ga Allah taji sanyi a ranta, amma sai ta samu Kanta da k'in d'agawa.
Shi kuma tunanin bata kusa da wayar ne yasa ya k'ara kira nan ma sai nada daf da tsinkewa ta d'aga, sallamrsa ce cikin muryan nan tasa mai sakata suman dad'i, jin tayi kafin ta ansa tana cin magani kamar a gabansa take, tambayan mutanen gida yayi da kuma ita da bayan rabuwa.
"Lfy" ta ansa a tak'aice, sam bai kawo komai ba yace.
"Zainab Inaso ki bani aron hankalin ki magana mai muhimmanci zamu tattauna".
" inaji" ta fad'a in short.
"OK magana ce ta Aure in har kin aminta inaso mu kulla dangantaka ta aure".
" Aure" ta maimaita a ranta "anya Dr Majeed ne kau" amma a fili yi tayi kamar ba zata ansa har saida yace "kinaji na kuwa".
"Eh naji me kace, saidai sorry to say bana burin hakan".
Mamaki ne ya kashe shi wai Zainab ce kuwa mai k'aunar nan tasa ya fad'a a ransa.
" meyasa kikace haka Zainab? "
"Nothing bana dai ra'ayine so sai anjima" kitt yaji ta katse wayar, sororo ya bi wayar da kallo yana Mamakin Zainab ce kuma to amma ai muryanta ne, dogon tsaki yaja.
"Aikin wofi, har ma kin isa".
Ita kuma tayi hakane saboda ta kwatar wa Kanta 'yanci in har gaske yake zai bibiyeta.
Lokacin da ya gayama Hakeem dariya yayi " tokai ka d'auka sauk'i ne dashi dole ta kwaci 'yancinta a hannunka tukun" siririn tsaki yaja, tare da tab'e baki.
"Dama dai son karya ne take min, ta samu wani ne".
Danne dariya Hakeem yayi "haba Malam ai saurin fushi ba naka bane, Aure fa kake nema, ka yarda dani nasan tana sonka kai kanka kasan da hakan son da take maka yafi gaban yaudara, just be patient itama mace ce so dole ta ja aji irin nasu musamman ma idan ka duba yadda kayi auren ka ka kyaleta".
" aiko sai tayi tayi can mata" dakyar Hakeem ya lallasheshi yace yaji, wasa wasa Zainab sai garashi take dan yanzu yana kiranta kullum yana lallashinta ko don cika Umarnin Mami da Samar wa kansa lafia, har saida Hakeem ya saka baki sannan ta sassauto, shiya bata labarin yadda Aurensa ya kasance da yadda suke da Ramlah, da kuma makarantar da aka maida ita "to kinga ko abin a tausaya masa ne, kodon lalurarsa sannan yana sonki Zainab ki kwantar da hankalin ki, ko nacin da yake miki ya isheki shaida".
Dariya ta ringayi tare dayi musu gwalo, dariyar kawai sukayi dan sun San baho ne Mami ta maida ita, satin da aka koma Ramlah ta matsa a kaisu haka aka tattara aka kaisu bayan Mami ta sanbad'a musu kashe din kada su fad'i Ramlah matar Aure ce, musamman ma Nihal dan ta Santa da mugun surutu.
Ita Ramlah har ga Allah mantawa take da Auren sai sha'anin gabanta takeyi, tau 'yan boarding dai an isa ko wace wainar za'a toya a can oho!🤔
*********************
Yauma kamar kullum Mami ta fito zataje office, sai ganin motar Abdool tayi alaman bai fita ba, mamaki ya kamata dan a tunanin ta ya fita tun dazu dan dama bai cika tsayawa ya karya ba, ciki ta koma, can kan bed na hango shi yanata murk'ususu, cikin gid'imewa ta isa garesa " menene Abdool?"
Cikin muryan wahala yace "Mami cikina marata, Mami ciwo sukemin kamar su balle" tallabe kansa tayi ta d'ora akan cinyarta tana Shafa masa kan cikin tausaya wa tace "ka kuwa sha maganinka Abdool?"
Kaiya d'aga mata alaman eh, cike da tausayinsa tace "kuma har yanzu bai daina ba?" Nan ma da kai ya ansa mata.
Daga shi take son yi "Mami bazan iya tashi ba, d'an samo ruwan zafi ki dannamin gurin" cikin hanzari ta debo a flask tare da k'aramin towel sannu a hankali ta shiga Danna mishi, tun yana 'yar k'ara yana lumshe ido har ya rufesu ruf sai saukar numfashi Mami taji alaman ya samu bacci.
Gefe ta zauna tare da tallabe kumatunta ganin yadda d'anta keshan wahala, kuma tasan maganin abin amma ta zuba mishi ido, to amma meye mafita har ga Allah idan ta bashi Ramlah yanzu ta cutar da ita, dan tayi k'ank'anta a wannan sabgar, kuma hakan na nufin barin boarding kuma a shekarunta aka had'a mata karatu da Aure an cutar da ita, idan kuma aka cireta itama cutar wa ce "meye mafita" ta fad'a a fili.
Ta dad'e tana sak'awa da warware wa kafin wani tunani yazo mata murmushi tayi ganin ta samo mafita.
Sai 2 ya farka, jikin ya saki gaba d'aya, ciwon ya rage sai kad'an ya rage, kusa dashi tazo dan tana d'akin dawowar su Abj ne ya fitar da ita ta sallamesu suka wuce lesson tayi sallah sannan ta dawo, office ma anata kiranta sai excuse ta basu.
"Abdool ka tashi? Sannu ya k'arfin jikin?"
Murmushi yayi yana k'arajin k'aunar mahaifiyarsa a ransa "da sauk'i Mami kina nan baki fita ba?"
"Bazan iya fita ba Abdool kana wannan halin" mik'ewa yayi tare da rungume ta "love u so much Mamina" itama peck tayi mishi a kumatu tare da Shafa sumarsa "bari inyi wanka Mami".
Fresh up yayi yai sallah, tea mai kauri ta kawo mishi tare da farfesun hanta, kad'an yaci sannan yasha tea tare da shan magani.
Zama yayi kusa da ita " Abdool" ta kirashi, d'ago wa yayi "na'am Mami"
"Ya labarin Zainab?"
Jim yayi danshi harga Allah ya manta da wata Zainab "tana nan Mami wani Abu ne"?
" batayi aure ba?"
"Eh gaskiya banji ba".
"In har bakada wata wacce kakeso bayan Ramlah, to kaje ka nemi Auren Zainab".
A firgice yace " Mami Neman Auren Zainab kikace fah?"
"Hakane Abdool kuwa kai kanka kasan dalili na nayin hakan, bazan iya baka Ramlah a yanzu ba, haka bazan iya ci gaba da ganin ka a wannan halin ba, kuma banyi dan rashin Adalci wa Ramlah ba, nasan ko ita taji zata fahimceni, dakai a matsayin ta ita kuma a matsayin ka, iya abinda zanyi kenan" jinjina kai yayi Cikin gamsuwa da zancenta.
Saidai ta ina zai fara tambayan da yayi ma Kansa kenan...
Sallamar Hakeem ce ta katsesa yayi ta kiran wayo yin sa shiru, ya biyo yaji lafia......
_wata sabuwa_ 😳
*wai ina labarin Zainab*
💄Meryerm Abdool💄
[8/21, 10:58 AM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
📝 *Episode* 156--160
Gaisawa sukayi da Mami tana tambayan iyayensa sannan ta wuce, kusa dashi ya zauna "wai ya haka ne yau ba'a ganka ba, ba'a kuma jika ba, menene inata kiran wayoyinka a kashe" yamutsa fuska yayi.
"Hmm ka Bari kawai ciwon ne ya zagayo, na yau is too pain, maganin ma kamar bansha ba, na jigata fa, sai yanzu nake tashi, ga Mami ko fita batayi ba yau".
Cikin tausayawa ya da kulawa yace " ayya sannu to ya jikin yanzu?"
"Not bad! da sauk'i" ya fad'a ya lumshe ido,
"Haka zakayi ta zama Abdool bayan kasan maganin matsalar ka? Fisabilillah?"
"Maganar da muke yi da Mami kenan, wai in nemi Auren Zainab".
Murmushin jin dad'i yayi " best way, kai gaskiya Mami tayi tunani mai kyau"
Girgiza kai yayi "ba zaku gane bane, nifa ba mata biyu a tsarina, ni Ramlah is OK for me".
Dafasa yayi " common my friend, sau nawa muke tsarama kanmu rayuwa, kuma ba shine tsarin Allah ba, kuma ita Ramlah koda baka ita akayi yanzu I believe ba abinda zaka iya mata cos kana sonta kuma tausayinta kakeji, as her age, so as an advice kayi amfani da wannan damar ka Samar ma kanka lafia, and then in ma son Zainab ne bakayi saika nemo wacce kakeso ba dole sai ita ba, mu'allin shahid d'in dai kayi aure".
Tabbas gaskiya ya fad'i Ramlah is too young so bazai so ta cutu ba, and shi k'aunar ta yake so yanason ci gabanta ilimi shine gishirin rayuwa sai dashi ne zatasan yadda zata Zauna dashi ma, anan yayi na'am da shawarar abokin nashi, shi baya ma tunanin matsala daga Zainab dan yasan tana matuk'ar k'aunar sa, kuma tana son Ramlarsa so shi kad'ai ya isa yasa ya koyi sonta ko kad'an ne, nan dai sukaci gaba da tattaunawa.
************
B'angaren Zainab kuwa tun ranar da Dr Majeed ya gayamata Auren sa take k'ok'arin yakiceshi a ranta, saidai abun ya faskara kullum iyo take cikin sabuwar k'aunarsa, shawarar Momyn ta tabi, duk lokacin da abin ya dameta sai ta dangana shi da Qur'anil Kareem, sosai takejin sauk'i a ranta, hakan yasa ta fara kula wani d'an uwanta dake bacin sonta, amma badan tana jin sonsa ba, danso d'aya ne tak kuma Dr Majeed takema shi, dan shidai take gani a matsayin namiji, amma kuma hakan bai hanata kula Waleed dan tana yak'inin tunda yana k'aunarta zai kula da ita, ba dole ka rayu da abinda kakeso ba kaidai kawai kaso mai sonka, shiyasa take kula Waleed.
Yauma zaune take dawowar ta kenan daga hospital ko uniform bata cire ba, taji k'arar wayarta, "Dr Majeed" ta fad'a tana zare ido, dan rabon tun ranar da sukayi wayar nan, shine last, 5 months kenan a tunanin ta yama manta da ita, ita kuma tak'i kiransa ne saboda batasan abin da tayar mata da hankali shiyasa ta nisanceshi gaba d'aya.
Duk da Murmushin farinciki da take yi, dan har ga Allah taji sanyi a ranta, amma sai ta samu Kanta da k'in d'agawa.
Shi kuma tunanin bata kusa da wayar ne yasa ya k'ara kira nan ma sai nada daf da tsinkewa ta d'aga, sallamrsa ce cikin muryan nan tasa mai sakata suman dad'i, jin tayi kafin ta ansa tana cin magani kamar a gabansa take, tambayan mutanen gida yayi da kuma ita da bayan rabuwa.
"Lfy" ta ansa a tak'aice, sam bai kawo komai ba yace.
"Zainab Inaso ki bani aron hankalin ki magana mai muhimmanci zamu tattauna".
" inaji" ta fad'a in short.
"OK magana ce ta Aure in har kin aminta inaso mu kulla dangantaka ta aure".
" Aure" ta maimaita a ranta "anya Dr Majeed ne kau" amma a fili yi tayi kamar ba zata ansa har saida yace "kinaji na kuwa".
"Eh naji me kace, saidai sorry to say bana burin hakan".
Mamaki ne ya kashe shi wai Zainab ce kuwa mai k'aunar nan tasa ya fad'a a ransa.
" meyasa kikace haka Zainab? "
"Nothing bana dai ra'ayine so sai anjima" kitt yaji ta katse wayar, sororo ya bi wayar da kallo yana Mamakin Zainab ce kuma to amma ai muryanta ne, dogon tsaki yaja.
"Aikin wofi, har ma kin isa".
Ita kuma tayi hakane saboda ta kwatar wa Kanta 'yanci in har gaske yake zai bibiyeta.
Lokacin da ya gayama Hakeem dariya yayi " tokai ka d'auka sauk'i ne dashi dole ta kwaci 'yancinta a hannunka tukun" siririn tsaki yaja, tare da tab'e baki.
"Dama dai son karya ne take min, ta samu wani ne".
Danne dariya Hakeem yayi "haba Malam ai saurin fushi ba naka bane, Aure fa kake nema, ka yarda dani nasan tana sonka kai kanka kasan da hakan son da take maka yafi gaban yaudara, just be patient itama mace ce so dole ta ja aji irin nasu musamman ma idan ka duba yadda kayi auren ka ka kyaleta".
" aiko sai tayi tayi can mata" dakyar Hakeem ya lallasheshi yace yaji, wasa wasa Zainab sai garashi take dan yanzu yana kiranta kullum yana lallashinta ko don cika Umarnin Mami da Samar wa kansa lafia, har saida Hakeem ya saka baki sannan ta sassauto, shiya bata labarin yadda Aurensa ya kasance da yadda suke da Ramlah, da kuma makarantar da aka maida ita "to kinga ko abin a tausaya masa ne, kodon lalurarsa sannan yana sonki Zainab ki kwantar da hankalin ki, ko nacin da yake miki ya isheki shaida".