Sashe 39
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranga-ranga suka kwasheta gida aka wuce da ita amma abin takaici Lanti da Hinde na gidan suka k'i wanke mata zawon sai Shatu aka kira tayi mata, sannan suka kwasheta sai asibiti har lokacin bata farfad'o ba, Shatu sai kuka take ganin mahaifiyarta Cikin mummunan hali, sabanin Lanti dasai muzurai take idonta ko gezau.......
_Fatar Alkhairi gareku iyaye na gari abin alfahari, Alkhairin Allah ya cimmaku aduk Inda kuke#double love# ❤❤❤_
💄Meryerm Abdool💄
[9/25, 2:18 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Aisha uwar mummunai (R.D) tace: Manzon Allah (S.A.W) yace "idan kika ga iska(guguwa) ya taso kuce, ya Allah ina neman Alkhairinta da Alkhairin da ke cikinta, da kuma Alkhairin da take tafe dashi, sannan ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin cikinta da kuma Sharrin da take tafe dashi.```
(Hakkun mubeen)👌🏻
_💋💋jinjina zuwa gareku, Fatyy Azland, Mom sultan, MSB(sakwara), Mrs fawwaz, Sadnas, sadnaf, Suhana, fannah, first lady, husna, sweery, fashuna and rest gaisuwa ta musamman my berries👌🏻😍_
Namecy na tafi ta kowa (Maryam y Zango) a kullum kina raina💋💋
📝 *Episode* 211--215
Ware takardar Mami tayi, bayanai sun nuna tana d'auke da cikin 3weeks, Mamaki ne ya kama Mami Ashe dai abinda take hangowa a idon Ramlah shidin ne, "to yaushe hakan ta faru?" Tunani ta shiga, "okey wato ranar da yace ta zame kenan, kai yaran yanzu bata ido, tunda yace na bashi ita nace ba yanzu ba, shine ya nunamin iyaka, to ai yanzu yazo gatanan can su k'ara sa" duk Cikin ranta take maganar, amma a kasan ranta tayi farinciki da cikin saidai bataso ya faru kafin tariya ba, duk da tana da tabbacin Abdool bazai juyawa Ramlah baya ba, hasalima sonta ne yaja faruwar lamarin.
Murmushi tayi tare da kallon Dr Ubaid "mashaa Allah, Allah ya inganta".
Shima smiling yayi " Ameen Mama, amma Dr Majeed baya gari ne ko?"
"Aa yana nan hospital dai ya kwana shiyasa muka zonan kawai" ta fahimci so yake yasan meya hana ya dubata da kansa, tunda b'angaren sa ne.
"OK, bari nayi saurin kiransa na bashi albishir" murmushi kawai Mami tayi, sai yanzu ta gane dalilin sa na rashin zuwa wato yasan meyake damunta, kwafa tayi a ranta alaman zasu had'u.
Magunguna ya basu yace ayi amfani dasu kafin Dr Majeed ya k'ara dubata, Ramlah dai zaune kawai take kamar mutum mutumi duk an sakata a duhu, ta k'asa gane komai, sallama sukayi masa sannan suka wuce, biye take da Mami jikinta duk sanyi ganin kallon tuhuma da Mami ke aika mata.
Bayan sun shiga mota ne Mami ta mik'a mata result d'in, hantar cikinta saida ta kad'a tare da zaro ido, sai hawaye sharr "wlh Mami ba lai....." Katseta tayi.
"I know ba laifinki bane, amma meyasa bakk gayamin gaskiyar abinda ya faru ba? Kodai baki d'aukeni a matsayin Asma'u ba?" Mami ta fad'a Cikin d'aure fuska.
Girgiza kai ta shiga kamar k'adangarwa sai hawaye ta k'asa magana, Aida nauyi ta tunkareta da wannan zancen koda Asma'un ce raye ba zata iya gaya mata ba".
"Na fahimceki yi shiru, share hawayen ki kinji" Mami tace da sigar lallashi, sannan tayiwa motar key.
Life kanta tayi a cinyarta tana kuka mara sauti "shikenan Yaya Abdool ya wargaje min rayuwa, yanzu shikenan, irin abinda ya faru da Larai ne zai faru dani, na shiga uku" wata 'yar kauyensu ce bayan an d'aura mata Aure ba tare ba mijin yayi mata ciki, aiko akayi ta rikici daga k'arshe ya saketa yace ba cikinsa bane.
Itama tunanin ta haka Abdool zaiyi mata, k'ara rushewa da kuka tayi na tausayawa kanta, yanzu shikenan idan Mami ta yadda Kilgori zata koma gurin Iya Hari "oh dota meye na kuka? Wipe ur tires zanyi maganin abin kinyi" Mami ta katseta jin sautin kukanta.
Tissue da Mami ta ta mik'a mata ta k'arba ba musu ta share hawayen, saidai ranta a jagule yake, lumewa tayi akan seat tare da lumshe ido, tunani barkatai takeyi, na neman Mafita.
Mami da kanta da had'a mata soft breakfast ta sakata gaba sanda taci sannan ta bata magani tanasha ba dad'ewa bacci ya d'auke ta nan parlour kan 2seat, jin saukar numfashinta ne ya tabbatar wa Mami tayi bacci, mik'ewa tayi bayan ta gyara mata kwanciyar.
Nihal ce ta fito "Mami kun dawo, meke damunta? Sisto ya jikin?" Ta fad'a a tare tana k'ok'arin tab'a jikinta.
"Karki tasheta mana yanzu ta samu bacci" Mami tace, sannan tace "ina junior?" Yana ciki yayi bacci " ta ansa.
Shigewa d'aki tayi ba tare data k'ara magana ba, wayar ta, ta janyo ta kira k'awarta bayan ta Zaune kan sofa, bayan sun gaisa "furnitures nakeso ayimin oda designers a satin nan Hajia in da hali" banji abinda k'awar ta fad'a ba.
"Uhum kedai bari, 'yata ce zata tare kuma Cikin satinnan nakeso ayi tariyar".
"Ada kenan, ai Abdool ya b'ata komai, ciki fa yayi mata dan ya nunan iyakata, nidai ayi k'ok'ari ayi komai in time ta tare kawai su barni na huta nima, koma kawai ki sayo komai biyu na had'a hadda na nihal ayi zuwa d'aya" ta sake ansata
Dariya itama tayi "to ai yaran yanzu sun shafawa idonsu toka ba kunya" sannan sukayi sallama, saida k'awar tata ta bata shawaran ta bashi matarsa tun da ya nuna buk'atar ta tace Aa sai sun shiga jami'a to ai ga digiri nan an samar mata Inji kawar.
**************
Yanke shawarar yaje gida kawai yaga halin da tace ciki, ba wani boyo a yanzu kam tunda Allah ya tonasa, koma ya fad'i ko kar ya fad'a bayyana kansa zaiyi, tare da Hakeem suka taho dan yace zai biya yaga sweetyn sa, Abdool sai tsiya yake masa wai baya kunyar sa a matsayin sa na sirikinsa, dariya kawai yayi yace ba wannan kuma, nan dai sukayi ta zolayar juna kamar yadda suka saba.
Nihal da har yanzu tana parlour tana jinya, itama har yanzu bata farka ba da yake harda maisa bacci a maganin, gashi tasha kuka, sai bacci take, ga hawaye sun bushe a idon, ita Nihal a nata tunanin zafin ciwo ne ya sakata hawaye.
Tsayuwar motarsu ce, tasa Nihal shigewa d'aki, dan tasan tare da Hakeem dayake ya gayama ta zuwan, da sallama suka shigo yana ganinta kwance a parlour tare k'ofa yayi wai saidai Hakeem ya tsaya daga waje Nihal ta iskoshi can amma bazai kallar masa mata ba.
"Dad'in ta dai nima inada matar ko?"
"Bamu shaida ba, kanada jingina dai" ya fad'a yana dariya.
"Zaku shaida ne very soon, kai kanka ka sani"
"Tau naji tafi dai" ya turasa baya, girgiza kawai Hakeem yayi yana fad'in "zaka zo hannu zan rama nima" yace yana wucewa farfajiyan gidan, shi kuma ciki ya shige yana dariya "koka rame ba"
Sunkuyawa yayi tare da pecking goshinta, yana kallon ta da murmushi a fuskarsa, tayi wani fayau da ita ta k'ara haske, ga hawaye kwance a fuskarta, alaman kuka tayi kafin tayi baccin, tausayinta ne yaji yasan idan aka bibiya shine silar kukan, k'ara sunkuyawa yayi da niyyan lashe hawayen, dai2 fitowa Nihal cikin kwalliyar ta ta zuwa gurin Hakeem.
Fuskewa yayi, ita kuma ta sunkuyar da kai tare da gaidashi d'akin Mami ta wuce dan gayama ta zuwan Hakeem, shi kuma d'an siririn tsaki yaja "mutum ba damar ya sake da iyalinsa, gaskiya ya kamata mu tare hakanan" part nasa ya wuce, wanka yayi tare da sauya kaya, sannan ya fito dan shiga inda Mami.
Still bacci kawai take shaka abinta "aifa kin samu aikinyi baccin masu ciki" yace yana smiling, sannan ya shiga d'akin Mami da sallama.
Ciki ta ansa mishi fuska tamke, zama yayi a darare kan sofa, yana gaida ita "lafia" ta ansa a tak'aice, tare da mik'a masa takardar .
Shiru yayi kansa k'asa bayan yaga abinda takardar ta k'unsa Wanda already yasan dashi "sannu ko Abdool aikin ka yayi perfect" Mami tace ba tare data kallesa ba, still shiru yayi dan bai da bakin magana.
Jin shiru baice komai ba ta shiga surfa masa "wato tunda ban amince, sai kayi mai gaba d'aya ko? Yanzu ka kyauta kenan, duk da addini bai hana kaba amma ai yaci Karo da al'adar bahaushe ko? Yanzu kai fisabilillah idan akayi wa 'yarka haka zakaji dad'i eye?"
"Yanzu da ace ba gida d'aya kuke rayuwa ba, kuma ba jininka bace? Saika iskota har gidansu kayi mata cikin?" Nan fa taita mishi inda take shiga ba nan take fita ba, shiru yayi mata har saida ta sauke aya sannan ya shiga bata hak'uri
"Ba wani hak'uri ai, kaje kayi gyaran gidan ka k'arshen satinnan zata tare, ina shikenan ko?"
Hak'uri kawai yake bata, Sam baiyi tunanin lamarin zaiyi zafi haka ba, ya d'auka rigimar iya ta Ramlah ce, shi baiga abin fad'a ba, tunda dai sunnah ce yayi ba zina ba, akan wata al'ada can daban za'a damu, ai kowa yasan matarsa ce, kamar yadda Cikin ma nasane kuma ta hanyar halal, baiga abin damuwa dan miji ya kusanci matarsa kawai dan bata tare ba.
Kuma ai ko meye ita taja, tunda ita ke shigar da ke tayar masa da hankali kuma har d'aki take iskoshi fa tana kusantansa ai yayi k'ok'ari ma, a nashi ganin, kuma ai zaifi dad'in fad'a ace yayima matarsa ciki before ta tare da ace yayi zina da wata daban.
Sai bayan ya fita ne ya bawa Mami tausayi, tasan yanayin d'anta sarai mabuk'aci ne, ga shigar k'ananun kaya dasu Ramlah keyi Wanda saida yayi magana akan hakan tace ai ba laifi ne, laifin ba nasa shi d'aya bane hadda su, but still dole ta nuna b'acin ranta dan siyama Ramlah mutunci gareshi, amma ba laifi a Cikin haka a musulunci saidai al'adar bahaushe (mata iyayen kariyar al'ada).
Koda ya fito bata a parlour, ta tashi taji jikin da d'an sauk'i shine tai ciki dan watsa ruwa, wucewa yana tunanin ita kuma koda wace rigimar zata zo masa.
Murmushi yayi "unborn ka taimakamin daka zo gashi za'a bani matata cikin sauk'i, love u much 'yar baffa iyayen rigima"................
_Fatar Alkhairi gareku iyaye na gari abin alfahari, Alkhairin Allah ya cimmaku aduk Inda kuke#double love# ❤❤❤_
💄Meryerm Abdool💄
[9/25, 2:18 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Aisha uwar mummunai (R.D) tace: Manzon Allah (S.A.W) yace "idan kika ga iska(guguwa) ya taso kuce, ya Allah ina neman Alkhairinta da Alkhairin da ke cikinta, da kuma Alkhairin da take tafe dashi, sannan ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin cikinta da kuma Sharrin da take tafe dashi.```
(Hakkun mubeen)👌🏻
_💋💋jinjina zuwa gareku, Fatyy Azland, Mom sultan, MSB(sakwara), Mrs fawwaz, Sadnas, sadnaf, Suhana, fannah, first lady, husna, sweery, fashuna and rest gaisuwa ta musamman my berries👌🏻😍_
Namecy na tafi ta kowa (Maryam y Zango) a kullum kina raina💋💋
📝 *Episode* 211--215
Ware takardar Mami tayi, bayanai sun nuna tana d'auke da cikin 3weeks, Mamaki ne ya kama Mami Ashe dai abinda take hangowa a idon Ramlah shidin ne, "to yaushe hakan ta faru?" Tunani ta shiga, "okey wato ranar da yace ta zame kenan, kai yaran yanzu bata ido, tunda yace na bashi ita nace ba yanzu ba, shine ya nunamin iyaka, to ai yanzu yazo gatanan can su k'ara sa" duk Cikin ranta take maganar, amma a kasan ranta tayi farinciki da cikin saidai bataso ya faru kafin tariya ba, duk da tana da tabbacin Abdool bazai juyawa Ramlah baya ba, hasalima sonta ne yaja faruwar lamarin.
Murmushi tayi tare da kallon Dr Ubaid "mashaa Allah, Allah ya inganta".
Shima smiling yayi " Ameen Mama, amma Dr Majeed baya gari ne ko?"
"Aa yana nan hospital dai ya kwana shiyasa muka zonan kawai" ta fahimci so yake yasan meya hana ya dubata da kansa, tunda b'angaren sa ne.
"OK, bari nayi saurin kiransa na bashi albishir" murmushi kawai Mami tayi, sai yanzu ta gane dalilin sa na rashin zuwa wato yasan meyake damunta, kwafa tayi a ranta alaman zasu had'u.
Magunguna ya basu yace ayi amfani dasu kafin Dr Majeed ya k'ara dubata, Ramlah dai zaune kawai take kamar mutum mutumi duk an sakata a duhu, ta k'asa gane komai, sallama sukayi masa sannan suka wuce, biye take da Mami jikinta duk sanyi ganin kallon tuhuma da Mami ke aika mata.
Bayan sun shiga mota ne Mami ta mik'a mata result d'in, hantar cikinta saida ta kad'a tare da zaro ido, sai hawaye sharr "wlh Mami ba lai....." Katseta tayi.
"I know ba laifinki bane, amma meyasa bakk gayamin gaskiyar abinda ya faru ba? Kodai baki d'aukeni a matsayin Asma'u ba?" Mami ta fad'a Cikin d'aure fuska.
Girgiza kai ta shiga kamar k'adangarwa sai hawaye ta k'asa magana, Aida nauyi ta tunkareta da wannan zancen koda Asma'un ce raye ba zata iya gaya mata ba".
"Na fahimceki yi shiru, share hawayen ki kinji" Mami tace da sigar lallashi, sannan tayiwa motar key.
Life kanta tayi a cinyarta tana kuka mara sauti "shikenan Yaya Abdool ya wargaje min rayuwa, yanzu shikenan, irin abinda ya faru da Larai ne zai faru dani, na shiga uku" wata 'yar kauyensu ce bayan an d'aura mata Aure ba tare ba mijin yayi mata ciki, aiko akayi ta rikici daga k'arshe ya saketa yace ba cikinsa bane.
Itama tunanin ta haka Abdool zaiyi mata, k'ara rushewa da kuka tayi na tausayawa kanta, yanzu shikenan idan Mami ta yadda Kilgori zata koma gurin Iya Hari "oh dota meye na kuka? Wipe ur tires zanyi maganin abin kinyi" Mami ta katseta jin sautin kukanta.
Tissue da Mami ta ta mik'a mata ta k'arba ba musu ta share hawayen, saidai ranta a jagule yake, lumewa tayi akan seat tare da lumshe ido, tunani barkatai takeyi, na neman Mafita.
Mami da kanta da had'a mata soft breakfast ta sakata gaba sanda taci sannan ta bata magani tanasha ba dad'ewa bacci ya d'auke ta nan parlour kan 2seat, jin saukar numfashinta ne ya tabbatar wa Mami tayi bacci, mik'ewa tayi bayan ta gyara mata kwanciyar.
Nihal ce ta fito "Mami kun dawo, meke damunta? Sisto ya jikin?" Ta fad'a a tare tana k'ok'arin tab'a jikinta.
"Karki tasheta mana yanzu ta samu bacci" Mami tace, sannan tace "ina junior?" Yana ciki yayi bacci " ta ansa.
Shigewa d'aki tayi ba tare data k'ara magana ba, wayar ta, ta janyo ta kira k'awarta bayan ta Zaune kan sofa, bayan sun gaisa "furnitures nakeso ayimin oda designers a satin nan Hajia in da hali" banji abinda k'awar ta fad'a ba.
"Uhum kedai bari, 'yata ce zata tare kuma Cikin satinnan nakeso ayi tariyar".
"Ada kenan, ai Abdool ya b'ata komai, ciki fa yayi mata dan ya nunan iyakata, nidai ayi k'ok'ari ayi komai in time ta tare kawai su barni na huta nima, koma kawai ki sayo komai biyu na had'a hadda na nihal ayi zuwa d'aya" ta sake ansata
Dariya itama tayi "to ai yaran yanzu sun shafawa idonsu toka ba kunya" sannan sukayi sallama, saida k'awar tata ta bata shawaran ta bashi matarsa tun da ya nuna buk'atar ta tace Aa sai sun shiga jami'a to ai ga digiri nan an samar mata Inji kawar.
**************
Yanke shawarar yaje gida kawai yaga halin da tace ciki, ba wani boyo a yanzu kam tunda Allah ya tonasa, koma ya fad'i ko kar ya fad'a bayyana kansa zaiyi, tare da Hakeem suka taho dan yace zai biya yaga sweetyn sa, Abdool sai tsiya yake masa wai baya kunyar sa a matsayin sa na sirikinsa, dariya kawai yayi yace ba wannan kuma, nan dai sukayi ta zolayar juna kamar yadda suka saba.
Nihal da har yanzu tana parlour tana jinya, itama har yanzu bata farka ba da yake harda maisa bacci a maganin, gashi tasha kuka, sai bacci take, ga hawaye sun bushe a idon, ita Nihal a nata tunanin zafin ciwo ne ya sakata hawaye.
Tsayuwar motarsu ce, tasa Nihal shigewa d'aki, dan tasan tare da Hakeem dayake ya gayama ta zuwan, da sallama suka shigo yana ganinta kwance a parlour tare k'ofa yayi wai saidai Hakeem ya tsaya daga waje Nihal ta iskoshi can amma bazai kallar masa mata ba.
"Dad'in ta dai nima inada matar ko?"
"Bamu shaida ba, kanada jingina dai" ya fad'a yana dariya.
"Zaku shaida ne very soon, kai kanka ka sani"
"Tau naji tafi dai" ya turasa baya, girgiza kawai Hakeem yayi yana fad'in "zaka zo hannu zan rama nima" yace yana wucewa farfajiyan gidan, shi kuma ciki ya shige yana dariya "koka rame ba"
Sunkuyawa yayi tare da pecking goshinta, yana kallon ta da murmushi a fuskarsa, tayi wani fayau da ita ta k'ara haske, ga hawaye kwance a fuskarta, alaman kuka tayi kafin tayi baccin, tausayinta ne yaji yasan idan aka bibiya shine silar kukan, k'ara sunkuyawa yayi da niyyan lashe hawayen, dai2 fitowa Nihal cikin kwalliyar ta ta zuwa gurin Hakeem.
Fuskewa yayi, ita kuma ta sunkuyar da kai tare da gaidashi d'akin Mami ta wuce dan gayama ta zuwan Hakeem, shi kuma d'an siririn tsaki yaja "mutum ba damar ya sake da iyalinsa, gaskiya ya kamata mu tare hakanan" part nasa ya wuce, wanka yayi tare da sauya kaya, sannan ya fito dan shiga inda Mami.
Still bacci kawai take shaka abinta "aifa kin samu aikinyi baccin masu ciki" yace yana smiling, sannan ya shiga d'akin Mami da sallama.
Ciki ta ansa mishi fuska tamke, zama yayi a darare kan sofa, yana gaida ita "lafia" ta ansa a tak'aice, tare da mik'a masa takardar .
Shiru yayi kansa k'asa bayan yaga abinda takardar ta k'unsa Wanda already yasan dashi "sannu ko Abdool aikin ka yayi perfect" Mami tace ba tare data kallesa ba, still shiru yayi dan bai da bakin magana.
Jin shiru baice komai ba ta shiga surfa masa "wato tunda ban amince, sai kayi mai gaba d'aya ko? Yanzu ka kyauta kenan, duk da addini bai hana kaba amma ai yaci Karo da al'adar bahaushe ko? Yanzu kai fisabilillah idan akayi wa 'yarka haka zakaji dad'i eye?"
"Yanzu da ace ba gida d'aya kuke rayuwa ba, kuma ba jininka bace? Saika iskota har gidansu kayi mata cikin?" Nan fa taita mishi inda take shiga ba nan take fita ba, shiru yayi mata har saida ta sauke aya sannan ya shiga bata hak'uri
"Ba wani hak'uri ai, kaje kayi gyaran gidan ka k'arshen satinnan zata tare, ina shikenan ko?"
Hak'uri kawai yake bata, Sam baiyi tunanin lamarin zaiyi zafi haka ba, ya d'auka rigimar iya ta Ramlah ce, shi baiga abin fad'a ba, tunda dai sunnah ce yayi ba zina ba, akan wata al'ada can daban za'a damu, ai kowa yasan matarsa ce, kamar yadda Cikin ma nasane kuma ta hanyar halal, baiga abin damuwa dan miji ya kusanci matarsa kawai dan bata tare ba.
Kuma ai ko meye ita taja, tunda ita ke shigar da ke tayar masa da hankali kuma har d'aki take iskoshi fa tana kusantansa ai yayi k'ok'ari ma, a nashi ganin, kuma ai zaifi dad'in fad'a ace yayima matarsa ciki before ta tare da ace yayi zina da wata daban.
Sai bayan ya fita ne ya bawa Mami tausayi, tasan yanayin d'anta sarai mabuk'aci ne, ga shigar k'ananun kaya dasu Ramlah keyi Wanda saida yayi magana akan hakan tace ai ba laifi ne, laifin ba nasa shi d'aya bane hadda su, but still dole ta nuna b'acin ranta dan siyama Ramlah mutunci gareshi, amma ba laifi a Cikin haka a musulunci saidai al'adar bahaushe (mata iyayen kariyar al'ada).
Koda ya fito bata a parlour, ta tashi taji jikin da d'an sauk'i shine tai ciki dan watsa ruwa, wucewa yana tunanin ita kuma koda wace rigimar zata zo masa.
Murmushi yayi "unborn ka taimakamin daka zo gashi za'a bani matata cikin sauk'i, love u much 'yar baffa iyayen rigima"................