Sashe 40
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_kuyi hak'uri waya tace sai a slow matsala tace bani, Hocking take inna dad'e INA typing_
*love u guys buhut- buhut kunsan kanku😜 yes u!💋😍 #one love # all of u* 👌🏻
💄Meryerm Abdool💄
[9/26, 5:39 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Baban Darda'i (R.D) yace, Manzon Allah (S.A.W) yace:-
Duk Wanda ya k'are mutuncin d'an uwansa, Allah zai k'are fuskarsa daga wuta ranar alk'iyama.
Ma'ana Wanda ya tsare mutuncin d'an uwansa, ya rufa masa asiri, ya boye miyagun dabi'unsa shima Allah zai k'are sa daga wutarsa.
Kenan rufawa d'an uwanka musulmi asiri koda ka kamashi miyagun ayyuka wajibine ka boye su, sannan ka naima masa shiriya gurin Allah a maimakon ka fallasa shi, Allah yasa mu gyara``` 👏🏽
Tunatarwa ce👌🏻
📝 *Episode* 216--220
Tsaye take gaban mirror daga ita sai k'aramin towel tana busar da gashinta da hand dryer, bayan ta gama ne ta shafa mayuka akan ta kama da ribbon, kallon kanta tayi ta mirror tare da d'ora hannu kan mararta "yanzu da gaske cikine dani?" Tace tana b'ata fuska da turo lip gaba, kamar mai shirin yin kuka "oh yanzu mai zan gayama su Besty idan suka gane, wayyo yaya ka cuceni Allah..... Shiru tayi jin an turo k'ofar tare da juyawa dan ganin mai waye.
Tsaye yayi b'akin k'ofar, yana binta da mayataccen kallon, smiling kwance a fuskarsa, tsuke baki tayi tare da d'aure fuska taci gaba da Shafa man ta, smiling yayi mai sauti tare da takowa zuwa inda take, rungume ta yayi ta baya tare da d'aura hannunsa kan mararta, kansa bisa kafad'arta.
Turashi ta shiga yi ba tare da tace komai ba, amma ko motsi baiyi ba saboda rik'on da yayi mata bana wasa bane, ganin ta k'asa kwatar kanta ne yasa ta fashe masa da kuka Wanda da gani na renin hankali ne.
Sakinta yayi tare da janta zuwa bed, zaro ido tayi sannan ta shiga turasa, sakinta yayi yana 'yar dariyar tsokana sannan ya rad'a mata a kunne " me haka baby na, lafiyar unborn d'ina, bafa abinda kike nufi bane, idan kuma Shi kikeso to sai muje d'akina, kinga da junior anan" ya fad'a cike da tsokana.
Wani takaici ne ya turnuk'eta ta k'ara bud'e baki "ka tafi Allah ko in tada junior ya ganka, kuma Allah dole ka zubar min da Cikin nan ko naje a zubar dashi haka kawai sai a ganni da ciki ba tare dana tare ba, kuma bazan yadda na haifesa yayon fitsari ya kamani a banza ba" har ya juya zai fita, yana dariya sai ya jiyo furucinta na k'arshe, tsayawa yayi cak tare juyowa fuskar murtuk'e yayi kanta gadan-gadan.
Baya ta rink'a yi cike da tsoro ganin yanayin fuskarsa, saida ta manne da sofa sannan ta dafe kanta da hannayenta, tana jiran abinda zai mata, shiru bataji komai ba, d'agowa tayi ta gansa tsaye idonsa sunyi ja.
Nunata yayi da yatsa "ke ashe mahaukaciya ce ban sani ba, to duk Wanda zai ganki da ciki shiya dad'e bai canyeki ba, da yake nina kiraki d'akin har nayi miki Cikin, to bari kiji ba yawon fitsari ba, ko yoyon kashi zakiyi sai kin haifesa tunda dan sunna ne ba zina ba, naga alaman kin renani tunda kinga gadon bacci na ba, to mu zuba nidake" sannan ya fice Cikin b'acin rai.
Tunda ya fara balbaleta ta rufe ido jikinta sai rawa yake dan bata tab'a ganin b'acin ransa kamar haka ba, iya sanin ta dashi, duk'ewa tayi k'asa tana rusar kuka lallai wannan shine a dakeka a hanaka kuka, kukanta ya tayar da junior shima ya tashi yana tayata.
A dole ta daina kukan ta d'auke sa tare dayi mishi wanka, shiryashi tayi itama ta shirya sannan ta wuce parlour dashi dan bashi abinci amma duk ranta a jagule yake tama rasa wane tunani zatayi, anan taci karo da Nihal ta dawo tare dasu Husna da driver ya d'auko daga school.
"Sisto kin tashi ya k'arfin jikin, wai meke damunki ne?" Ta jero mata tambayoyin same time, yake kawai tayi mata "uhm Malaria ce fa, na samu sauk'i sosai" sannan ta sauke junior ta rungume su Husna dake mata sannu tana tambayan su school.
"Allah k'ara sauk'i sis, barin shiga na fito" Nihal tace tana shigewa ciki.
"Ok" tace tare da shigewa kitchen...
Safa da marwa kawai yake tsakiyar d'akin, ransa a b'ace "lallai yarinyar nan ta gama renani at all, ni zata gayawa zata zubarmin da gudan jinjna? Lallai dole na jingine sonta a gefe na koyamata hankali, dan naga kanta na rawa, Amma zanyi maganin abin"........
*****************
Gaba d'aya ya watsar da lamarin Ramlah gefe, duk da yanda ruhi, zuciya gangar jiki suke son kasanewa da ita, a ganinsa hakan zaisa ta shiga taitayinta, bai cika zama gida ba yanzu inya fita tun safe sai dare kuma, yafi maida hankali akan gyaran gidan kamar yadda Mami ta umurcesa, duk da ba wani gyara ne sosai ba, amma kullum yana gurin ana k'alk'ale-k'alk'ale kunsan Drs komai nasu unique ne, yau ma office d'in Hakeem yaje tare da damunsa ya tashi ya rakasa ya dubo aikin da ya bayar ayi masa.
" wai kam wannan gyaran gidan na meye ne? Naga dai tare zakuyi tariyar nan da bikinmu gaba d'aya, kuma still have time"
Dariya yayi "naka wasa, ada kenan, aini a satinnan zamu tare"
"Bansan da wannan ba, kode ka k'asa jurewa ne da jiran 'yar renon taka zakayi mata k'anwa" Hakeem ya fad'a cike da zolaya.
" 'yar reno ai ta dawo Uwar reno kuma yanzu, saidai kace Maman Unborn " ya bashi amsa Cikin seriousness.
Cikin mamaki Hakeem ya kallesa, ganin iya gaskiyarsa ne yasa yakai masa duka yana dariya "amma dai wallahi bakayi ba, yanzu saida ka lalube yarinyar nan ka lallab'a kayi mata ciki, amma dai anji kunya".
" dalla matsa can mutum da matarsa zakace naji kunya, ni kaga tashi muje ayi a gama gyaran nan dan nafison ta tare da wuri kasan eh..yane..eh" ya fad'a yana dariya tare da kanne ido daya.
"Kai kam Allah shiryamin kawai zance, yaro dakai sai jarabar tsiya" Hakeem ya fad'a yana hararansa tare da mik'ewa suka fice.
B'angaren Mami sai shirye-shirye take, kullum bata nan bata can anata hada-hada, ta kira ta gayama su Inna maganar tariyar haka Ard'o ma ta kirasa, saidai yace bazai samu zuwa ba, zaidai aiko da sak'o, har gidan Zainab ta kira kuma sun ce zasuzo ai an zama d'aya, wata 'yar sakkwato Mami ta d'auko take gyara Ramlah ciki da waje tasan yanayin d'an nata saida gyara.
Ita dai Ramlah batasan ma'anar gyaran ba, sai ta d'auka ko don tana da ciki ake mata gyaran, to amma saboda me bata da Amsa dole ta kama bakinta, itama Nihal da batasan wainar da ake toyawa ba danko labarin Cikin bata bale tasan na tariya data tambayi Ramlah cewa tayi itama bata sani ba wlh, bata hak'ura ba ta tambayi Mami, harara ta rakata da ita tace meye nata inta sani dole ta kama kanta.
Sai a bakin Hakeem takejin komai aiko jiki na rawa ta fesawa Sadee M bash, da sauran k'awayensu na jiki, nan suka had'u sukazo suka yima Ramlah caaa da masifa da tsiya irin ta 'yan mate, hadda fad'in ashe taje garin....shine bata gayamusu ba, to ta basu labarin ya abin yake..
Banza tayi dasu ita abinda ya dameta ya isheta ga Mami tace ta shirya k'arshen sati zata tare, tasan tata tazo k'arshe idan ta shiga hannun yayan nata, gashi ta daina ganinsa ya daina shiga sabgarta, alaman fushi yake da ita saboda yasan ya gama da ita shida laifi shida mata fushi.
************
Gidan Mami ya cika da jama'a da yake ita mutuniyar mutane ce, kamar wani biki ake ba tariya ba, Maman Zee ma ta iso da kanwarta Amal da yake itama tayi graduation itama tare dasu Ramlah, sun ji dad'in ganin junior Cikin kulawa kowa nan nan yake dashi musamman Ramlah Wanda hakan ke nuna musu baya cikin tsangwama, Inna 'yar tsohuwa ma sunzo ita da matar Uncle Mansur, sai tsiya takema ma Ramlah wai Amarya zata tare da d'an kunshi sudai kam anyi mara kunyan yara, Abdool ma tayi masa, amma shikam saidai ya bata amsa yace su ai 'yan zamani ne ba irinsu ba k'auyawa.
Ard'o ya aiko tsumi da sauran kayan gyaran amare yace zaizo daga baya in an kwana biyu yaga gidansu, ranar Asabar aka gudanar da walima anan gidan Mami inda su Nihal da M bash suka taka rawar gani, anyi rabon kayayyaki Wanda duk sune suka d'auki nauyin yi hadda Amal, Amarsu ansha kyau, gyara tasha har ta gaji, ansha Kitso da kunshi Wanda duk akan dole tayi su dan itakam a firgice take, lafewa kawai tayi tana yak'e, da daddare bayan tasha nasiha sosai daga iyayen nata, sai kuka take dak'ar aka rabasu da Junior ta dage tare zasuje saida Mami ta amsheshi Wanda shima sai kukan yake yana kiran "Maa" Inna, da Sauran k'awayen Mami ne matar Uncle Mansur sai su Nihal sukayi rakiyar amarya zuwa tamfatsetsen gidanta dake unguwar Dosa, fad'in kyawun gidan ma bannan lokaci ne, just guest friends. Lol.
Su Nihal sai zagawa gidan suke suna ta santinsa, daga nan suka tsere, dama su Inna sun dad'e da wucewa, Nihal tana tsoron yayan nata dan tun rana ya kirata yace ba wani siyan baki da za'ayi kada ta yadda ya samesu a gidan..
Ramlah sai shafawa tayi taji basu, zagaya gidan tayi, "mashaa Allah" kawai take fad'a da tsarin gidan yayi mata sosai kamar tsarin larabawa komai neat ba hayaniya da yawa ga furanni ta ko'ina sai K'amshi ke tashi gidan dai yayi ba k'arya.
Toilet ta zarce nan ma tasha kallo, kafin tayi wanka tare da d'auro alwala, shirinta tayi kamar yadda ta saba, sannan tabi lafiyar bed dama a gajiye take libis, bacci ne mai cike da dad'i ya d'auke ta.
*love u guys buhut- buhut kunsan kanku😜 yes u!💋😍 #one love # all of u* 👌🏻
💄Meryerm Abdool💄
[9/26, 5:39 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Baban Darda'i (R.D) yace, Manzon Allah (S.A.W) yace:-
Duk Wanda ya k'are mutuncin d'an uwansa, Allah zai k'are fuskarsa daga wuta ranar alk'iyama.
Ma'ana Wanda ya tsare mutuncin d'an uwansa, ya rufa masa asiri, ya boye miyagun dabi'unsa shima Allah zai k'are sa daga wutarsa.
Kenan rufawa d'an uwanka musulmi asiri koda ka kamashi miyagun ayyuka wajibine ka boye su, sannan ka naima masa shiriya gurin Allah a maimakon ka fallasa shi, Allah yasa mu gyara``` 👏🏽
Tunatarwa ce👌🏻
📝 *Episode* 216--220
Tsaye take gaban mirror daga ita sai k'aramin towel tana busar da gashinta da hand dryer, bayan ta gama ne ta shafa mayuka akan ta kama da ribbon, kallon kanta tayi ta mirror tare da d'ora hannu kan mararta "yanzu da gaske cikine dani?" Tace tana b'ata fuska da turo lip gaba, kamar mai shirin yin kuka "oh yanzu mai zan gayama su Besty idan suka gane, wayyo yaya ka cuceni Allah..... Shiru tayi jin an turo k'ofar tare da juyawa dan ganin mai waye.
Tsaye yayi b'akin k'ofar, yana binta da mayataccen kallon, smiling kwance a fuskarsa, tsuke baki tayi tare da d'aure fuska taci gaba da Shafa man ta, smiling yayi mai sauti tare da takowa zuwa inda take, rungume ta yayi ta baya tare da d'aura hannunsa kan mararta, kansa bisa kafad'arta.
Turashi ta shiga yi ba tare da tace komai ba, amma ko motsi baiyi ba saboda rik'on da yayi mata bana wasa bane, ganin ta k'asa kwatar kanta ne yasa ta fashe masa da kuka Wanda da gani na renin hankali ne.
Sakinta yayi tare da janta zuwa bed, zaro ido tayi sannan ta shiga turasa, sakinta yayi yana 'yar dariyar tsokana sannan ya rad'a mata a kunne " me haka baby na, lafiyar unborn d'ina, bafa abinda kike nufi bane, idan kuma Shi kikeso to sai muje d'akina, kinga da junior anan" ya fad'a cike da tsokana.
Wani takaici ne ya turnuk'eta ta k'ara bud'e baki "ka tafi Allah ko in tada junior ya ganka, kuma Allah dole ka zubar min da Cikin nan ko naje a zubar dashi haka kawai sai a ganni da ciki ba tare dana tare ba, kuma bazan yadda na haifesa yayon fitsari ya kamani a banza ba" har ya juya zai fita, yana dariya sai ya jiyo furucinta na k'arshe, tsayawa yayi cak tare juyowa fuskar murtuk'e yayi kanta gadan-gadan.
Baya ta rink'a yi cike da tsoro ganin yanayin fuskarsa, saida ta manne da sofa sannan ta dafe kanta da hannayenta, tana jiran abinda zai mata, shiru bataji komai ba, d'agowa tayi ta gansa tsaye idonsa sunyi ja.
Nunata yayi da yatsa "ke ashe mahaukaciya ce ban sani ba, to duk Wanda zai ganki da ciki shiya dad'e bai canyeki ba, da yake nina kiraki d'akin har nayi miki Cikin, to bari kiji ba yawon fitsari ba, ko yoyon kashi zakiyi sai kin haifesa tunda dan sunna ne ba zina ba, naga alaman kin renani tunda kinga gadon bacci na ba, to mu zuba nidake" sannan ya fice Cikin b'acin rai.
Tunda ya fara balbaleta ta rufe ido jikinta sai rawa yake dan bata tab'a ganin b'acin ransa kamar haka ba, iya sanin ta dashi, duk'ewa tayi k'asa tana rusar kuka lallai wannan shine a dakeka a hanaka kuka, kukanta ya tayar da junior shima ya tashi yana tayata.
A dole ta daina kukan ta d'auke sa tare dayi mishi wanka, shiryashi tayi itama ta shirya sannan ta wuce parlour dashi dan bashi abinci amma duk ranta a jagule yake tama rasa wane tunani zatayi, anan taci karo da Nihal ta dawo tare dasu Husna da driver ya d'auko daga school.
"Sisto kin tashi ya k'arfin jikin, wai meke damunki ne?" Ta jero mata tambayoyin same time, yake kawai tayi mata "uhm Malaria ce fa, na samu sauk'i sosai" sannan ta sauke junior ta rungume su Husna dake mata sannu tana tambayan su school.
"Allah k'ara sauk'i sis, barin shiga na fito" Nihal tace tana shigewa ciki.
"Ok" tace tare da shigewa kitchen...
Safa da marwa kawai yake tsakiyar d'akin, ransa a b'ace "lallai yarinyar nan ta gama renani at all, ni zata gayawa zata zubarmin da gudan jinjna? Lallai dole na jingine sonta a gefe na koyamata hankali, dan naga kanta na rawa, Amma zanyi maganin abin"........
*****************
Gaba d'aya ya watsar da lamarin Ramlah gefe, duk da yanda ruhi, zuciya gangar jiki suke son kasanewa da ita, a ganinsa hakan zaisa ta shiga taitayinta, bai cika zama gida ba yanzu inya fita tun safe sai dare kuma, yafi maida hankali akan gyaran gidan kamar yadda Mami ta umurcesa, duk da ba wani gyara ne sosai ba, amma kullum yana gurin ana k'alk'ale-k'alk'ale kunsan Drs komai nasu unique ne, yau ma office d'in Hakeem yaje tare da damunsa ya tashi ya rakasa ya dubo aikin da ya bayar ayi masa.
" wai kam wannan gyaran gidan na meye ne? Naga dai tare zakuyi tariyar nan da bikinmu gaba d'aya, kuma still have time"
Dariya yayi "naka wasa, ada kenan, aini a satinnan zamu tare"
"Bansan da wannan ba, kode ka k'asa jurewa ne da jiran 'yar renon taka zakayi mata k'anwa" Hakeem ya fad'a cike da zolaya.
" 'yar reno ai ta dawo Uwar reno kuma yanzu, saidai kace Maman Unborn " ya bashi amsa Cikin seriousness.
Cikin mamaki Hakeem ya kallesa, ganin iya gaskiyarsa ne yasa yakai masa duka yana dariya "amma dai wallahi bakayi ba, yanzu saida ka lalube yarinyar nan ka lallab'a kayi mata ciki, amma dai anji kunya".
" dalla matsa can mutum da matarsa zakace naji kunya, ni kaga tashi muje ayi a gama gyaran nan dan nafison ta tare da wuri kasan eh..yane..eh" ya fad'a yana dariya tare da kanne ido daya.
"Kai kam Allah shiryamin kawai zance, yaro dakai sai jarabar tsiya" Hakeem ya fad'a yana hararansa tare da mik'ewa suka fice.
B'angaren Mami sai shirye-shirye take, kullum bata nan bata can anata hada-hada, ta kira ta gayama su Inna maganar tariyar haka Ard'o ma ta kirasa, saidai yace bazai samu zuwa ba, zaidai aiko da sak'o, har gidan Zainab ta kira kuma sun ce zasuzo ai an zama d'aya, wata 'yar sakkwato Mami ta d'auko take gyara Ramlah ciki da waje tasan yanayin d'an nata saida gyara.
Ita dai Ramlah batasan ma'anar gyaran ba, sai ta d'auka ko don tana da ciki ake mata gyaran, to amma saboda me bata da Amsa dole ta kama bakinta, itama Nihal da batasan wainar da ake toyawa ba danko labarin Cikin bata bale tasan na tariya data tambayi Ramlah cewa tayi itama bata sani ba wlh, bata hak'ura ba ta tambayi Mami, harara ta rakata da ita tace meye nata inta sani dole ta kama kanta.
Sai a bakin Hakeem takejin komai aiko jiki na rawa ta fesawa Sadee M bash, da sauran k'awayensu na jiki, nan suka had'u sukazo suka yima Ramlah caaa da masifa da tsiya irin ta 'yan mate, hadda fad'in ashe taje garin....shine bata gayamusu ba, to ta basu labarin ya abin yake..
Banza tayi dasu ita abinda ya dameta ya isheta ga Mami tace ta shirya k'arshen sati zata tare, tasan tata tazo k'arshe idan ta shiga hannun yayan nata, gashi ta daina ganinsa ya daina shiga sabgarta, alaman fushi yake da ita saboda yasan ya gama da ita shida laifi shida mata fushi.
************
Gidan Mami ya cika da jama'a da yake ita mutuniyar mutane ce, kamar wani biki ake ba tariya ba, Maman Zee ma ta iso da kanwarta Amal da yake itama tayi graduation itama tare dasu Ramlah, sun ji dad'in ganin junior Cikin kulawa kowa nan nan yake dashi musamman Ramlah Wanda hakan ke nuna musu baya cikin tsangwama, Inna 'yar tsohuwa ma sunzo ita da matar Uncle Mansur, sai tsiya takema ma Ramlah wai Amarya zata tare da d'an kunshi sudai kam anyi mara kunyan yara, Abdool ma tayi masa, amma shikam saidai ya bata amsa yace su ai 'yan zamani ne ba irinsu ba k'auyawa.
Ard'o ya aiko tsumi da sauran kayan gyaran amare yace zaizo daga baya in an kwana biyu yaga gidansu, ranar Asabar aka gudanar da walima anan gidan Mami inda su Nihal da M bash suka taka rawar gani, anyi rabon kayayyaki Wanda duk sune suka d'auki nauyin yi hadda Amal, Amarsu ansha kyau, gyara tasha har ta gaji, ansha Kitso da kunshi Wanda duk akan dole tayi su dan itakam a firgice take, lafewa kawai tayi tana yak'e, da daddare bayan tasha nasiha sosai daga iyayen nata, sai kuka take dak'ar aka rabasu da Junior ta dage tare zasuje saida Mami ta amsheshi Wanda shima sai kukan yake yana kiran "Maa" Inna, da Sauran k'awayen Mami ne matar Uncle Mansur sai su Nihal sukayi rakiyar amarya zuwa tamfatsetsen gidanta dake unguwar Dosa, fad'in kyawun gidan ma bannan lokaci ne, just guest friends. Lol.
Su Nihal sai zagawa gidan suke suna ta santinsa, daga nan suka tsere, dama su Inna sun dad'e da wucewa, Nihal tana tsoron yayan nata dan tun rana ya kirata yace ba wani siyan baki da za'ayi kada ta yadda ya samesu a gidan..
Ramlah sai shafawa tayi taji basu, zagaya gidan tayi, "mashaa Allah" kawai take fad'a da tsarin gidan yayi mata sosai kamar tsarin larabawa komai neat ba hayaniya da yawa ga furanni ta ko'ina sai K'amshi ke tashi gidan dai yayi ba k'arya.
Toilet ta zarce nan ma tasha kallo, kafin tayi wanka tare da d'auro alwala, shirinta tayi kamar yadda ta saba, sannan tabi lafiyar bed dama a gajiye take libis, bacci ne mai cike da dad'i ya d'auke ta.