Sashe 47
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Watan su Ramlah d'aya Abdool ya fara k'orafin su dawo, gaba Mami ta saka shi ta mishi tass tace suda komawa sai sun k'ara 2 months kuma da ta k'are wanka zasuje can kilgori suga halin da ake ciki dan baffa ne da kansa ya buk'aci haka, Ba yadda ya iya Ya hak'ura saidai idan Mami batanan yakan zagaya gurin Ramlah tayi masa 'yan dubaru dan tasan kalar mijin nata, duk iya nacin sa bata yadda anje can.....ba, kullum da rigima suke rabuwa dan idan ya aza mata daru ji take kamar ta bashi ta huta amma idan ta tuna da gargad'in Mami saita fasa, fushi yahau da ita ya daina kulata iyakarsa parlour idan yazo ya nan yake zama da yaran sa, haka yai fushin har ya gaji, lokacin ne tafiyarsu ta tashi gashi yayi dai2 da auren Amal kwanansu 3 a Sokoto suka sha biki sannan suka wuce kilgori...
*************
Tunda suka shigo cikin garin take binsa da kallo tsawon shekarun da ta d'auka bata ba a samu wani dogon canji a ciki ba kusan ma yananan yadda yake saidai abinda ba'a rasa ba, tsayuwar su k'ofar gidan ne ya k'ara tsananta bugun k'irjinta da Ard'o sukaci k'aro a k'ofar gidan, washe baki yayi yana musu sannan da isowa sannan yayi musu jagora zuwa ciki.
Gidan ma na nan yadda yake ba canji, k'ark'ashin bishiyar tsakar gidan ta hango Gwaggo Shatu tana yima wacce ke kwance jagab an lullub'e kusan rabin jikinta basa hango fuskarta, mahucin Shatu ta aje tare da tasowa tana musu sannu da zuwa fusksrta cike da tambaya dan itakam bata ganesu ba "sannu Gwaggo mun sameku lafia?" Ramlah tace, bud'e baki Shatu tayi tare da nunata da yatsa "Laure keta? Keta(kece) kika bacemin gaba dai ban ganeki ba" tace tana rungumeta "nice Gwaggo ya bayan rabuwa yasu Salmanu sun girma ko?" Tace suna k'arasawa gindin bishiyar da sauri Shatu ta d'auko sabuwar tabarma ta shimfid'a musu tare da kawo musu ruwan Randa masu sanyi "su Salmanu sun zama samari, wad'annan ne jikokin nawa?" Tace tana zama tare da k'ara gaisawa dasu Mami da inna da Nihal sai kuma nany, dake inna bata koma ba sai yanzu ta biyosu su daga nan su isa can.
Murmushi kawai Ramlah tayi, sai Mami ce ta amsa mata sannan tace "ya mai jikin ko tana ciki ne" dan Sam bata kula da ita ba.
"To alhmdllh ta samu sauk'i, ai gatanan ta samu yin bacci" tace tare da nuna musu ita, idon Ramlah ne ya sauka kan Iya Hari dake kwance kamar tsumma duk da dama can bamai jiki bace amma kam ta k'ara lalacewa ta yankwane ta tsofe sosai, nan take zuciyarta ta tsinke cikin sasarfa ta isa gareta tare da sakin kuka Mara sauti ta d'ora hannunta kan nata, rike hannun tayi gam tana fad'in "Laure ce dan Allah ku kawo min Laure mu gana"cikin muryan tsananin ciwo, cikin tausayawa tace "Iya nice...nice Laure iya" da sauri Iya Hari ta bud'e idonta tana son tashi amma ina ba dama.
Rik'e ta sosai tayi tare da gyara filo ta d'agota, still tana rik'e da hannunta gam "Laure kega yadda Allah ya hitar miki hakkinki gareni ko? Kega yadda nik koma ko?" Tace tana yaye zanin da ke rufe a jikinta, wani irin wari ne ya doki hancinta Ramlah ga k'afafun ba kyan gani duk sun kumbura ga tab'o a wasu guraren sai kuda ke bi.
Lokacin su Abdool suka shigo shida Ard'o da Hakeem " Laure banyi miki adalci ba keda uwayenki ban ba Modibbo hakkinsa ba na cutadda Asma'u sannan nabi ki da cuta kema gashi Allah ya nunamin iko nai...".
"Duniya kenan ka bita sannu ma ya kak k'are balle kayi garaje, kuma shi zakaran da Allah ya nuhwa da cara ko ana muzuru ko ana shaho sai yayi, wanga ya isheki darasi kisan duniya tafi bagaruwa iya jima" Ard'o ya fad'a hankali kwance.
"Wlh hakanan na Malam na yadda nabi Allah na kurena " Iya Hari tace tana kuka nan ta shiga basu labarin yadda ta cutar da Ramlah da iyayenta har zuwa zuwanta Inda boka da yadda ta had'u da Jauro ta k'ara sa "wlh sharrin shed'an na da son zucciya gashi sun kaini sun baro, Lanti da ni d'auka a matsayin d'iya gashi ta watsar dani bayan ada da ita mukayin komi ina ganin ita kanaso na bata tarbiya ta Ashe na dab'a ma cikina wuk'a na ban Sani ba gashi taje taba d'iyanta irin tarbiyar da nibbata, nidai kaico dani nayi hasara, dan Allah Laure ki taimaka ki yafemin ko zan samu sassauci daga ubangiji na" ta fad'a cikin matsanancin kuka mai ban tausayi.
Ko kai waye kaga Hari a wannan halin dole ka tausaya mata, duk ta k'ashe musu jiki, cikin sheshekar kuka Ramlah tace "ban tab'a rikeki a raina ba Iya, na yafemiki tuni, kullum babbar burina Allah yasa ki gane gaskiya, nagode wa Allah daya sa kika dawo hanya Allah ya yafe mana baki d'aya".
Cikin kuka ta shiga Neman gafarsu Inna duk sukace sun yafe sannan ta juya ga Ard'o " Hari kinyi abubuwa da dama saidai nikam ban tab'a rikeki a raina ba, kullum fatana ki gane gaskiya ko a haka aka tsaya nasan kega yadda duniya tace koda wannan azabar dake tare dake aka barki ga hasarar dukiya da kikayi Allah yasa wannan turbar shiriyarki"..
Sun jima suna jimamin abun, Abdool yana girmama abin wato ita duniya muddin kana cikinta zaka abubuwan mamaki, Al'ajabi, zalinci, cutarwa, cin amana da abun tausayi dana dariya, amma muddin bakabi hanyar koyar war Manzo S.A.W sai kayi dana sani a rayuwa, (Allah ka bamu ikon bin dai2 da aikata dai2).
Duba Hari yayi anan ya gane kafafun sun rub'e dole saidai a yankesu, nan suka k'ara shiga tashin Hankali, ana haka saiga Lanti ta shigo gidan tana ihu da kururuwa ta zube anan tana fad'a musu ga gawar Jauro nan da hinde an kawo wai ashe suna can tare birni suna bushasha da kud'in iya Hari da wad'anda Hinde ke karuwanci tana samowa shine sun samu matsala sun fito suna bala'i har bakin titi babbar mota ta kwashesu ba Wanda ya shura a cikin su.
Shine mijinta ya dankara mata kashi ya sakota saki uku yana fad'in ta cuceshi duk ita ta lalata masa d'iya, bud'ar bakin Ard'o sai cewa yayi "kega shuke- shuken ki ko Hari sai girba kikai da hannunki" fashe tayi da wani kuka mai cike da nadama, itama Lanti kukan take tana nadamar biyewa mahaifiyar tata musamman da taga yadda Allah yayi da Ramlah sai rok'on gafararta suke, tace ita bata rik'e kowa a rai ba.
Delu k'awar Ramlah tanajin labarin zuwan Ramlah tayi ma gidan Ard'o tsinke sai tayi da gaske sannan ta gane aminiyar tata "Laure keta kid dawo baturiya haka, ai in bisa hanya munka had'u aradu ban ganeki" delu ta fad'a tana zare ido.
"Kai Delu har yanzu kina nan baki canza ba ya bayan rabuwa" Nan suka shiga gaisawa da firar yaushe rabo, tana ta zuba mata godiya dan duk zuwan da Ard'o zaiyi sai bada tsaraba an kawo mata.
Anan suka kwana washe gari suka wuce Argungu Abdool yace su zama cikin shiri dan tare zasu koma ayima iya Hari Aiki dan kada k'afar ta janyo wata Marsala.......
💄Meryerm Abdool💄
[10/20, 4:55 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Real Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```An karb'o daga Baban Abdullah, Nu'umanu d'an Bashir (R.D) yace "naji Manzon Allah (S.A.W) yana cewa " hak'ik'a halal a bayyane take haka ma haram a bayyane take, saidai a tsakaninsu akwai wani al'amari mai rikitarwa Wanda kad'an daga cikin mutane suka sanshi, duk wanda ya kiyaye shubuha(rikitaccen al'amarin da ke tsakanin halal da Haram) hak'ik'a ya kiyaye addininsa da mutuncinsa, duk Wanda ya fad'a a shubuha hak'ik'a ya fad'a a haram, kamar makiyayi da yake ciwo a iyaka ya kusa ya ketare iyakarsa, Ku saurara! Kowane mai mulki yana da iyakarsa, Ku saurara! Iyakar Allah shine ababen da ya haramta, Ku saurara! A cikin jiki akwai wata tsoka idan ta gyaru dukkanin jiki ya gyaru, idan ta b'aci dukkanin jiki ya b'aci, Ku saurara! Itace ``` *zuciya*
_Bukhari da Muslim suka ruwaito shi(arba'una hadith)_
*ya Allah ka azurtamu da zuciyar musulunci* 👏🏽
📝 *Episode* 251-255
Ziyara sukayi sosai a Argungu, gidan k'awayen Mami dana Asma'u, b'angaren Inna duk sunje, da sukaje gidan Firdausi suka had'u da Ameena sai hirar tuna baya suke, gashi yau sune iyaye hadda jikoki rayuwa kenan, yau da gobe ta wuce wasa, kullum ganin Firdausi na tunawa Ameena da Auwal, gashi shiru har yanzu ba labari ko a raye ko a mace allahu a'alam, sunje har Besse daga nan suke wuce mungadi inda Sakina, tayi farincikin ganin su sosai itama ta tara nata iyali hadda jikoki, nan suka shiga tuna baya rayuwar C'O'E barkwancin Yusuf da irin yadda yake assisting nasu, ita tasan tayi rashi Mara adadi ta rasa Auwal a karon farko tazo ta rasa Asma'u da mijinta, sai uwa uba jigon rayuwar ta Yusuf yanzu kam mutuwar iyayenta da 'ya'yanta kad'ai ne zatace batasan d'acinsa ba amma ai taga mutuwa mai shiga rai (Allah yayima dukkanin musulmi rahama ya kyautata tamu bayan tasu)
Sunje birnin lafia gurin dangin Baba, cike da kayan tsaraba kamar yadda suka saba, sai kunya da nadamar abinda sukayiwa Abubakar sukeyi dan sun san kaf dangin yanzu da bazar Abubakar suke taka wa, shi d'in da suka wulakanta gashi ya zame musu haske a family, ya zamo zakaran gwajin dafi, shiyasa ba'a yiwa d'a da dukiya k'eta dan bakasan Wanda zai amfana dashi ba, d'ana kowane.
*************
Tunda suka shigo cikin garin take binsa da kallo tsawon shekarun da ta d'auka bata ba a samu wani dogon canji a ciki ba kusan ma yananan yadda yake saidai abinda ba'a rasa ba, tsayuwar su k'ofar gidan ne ya k'ara tsananta bugun k'irjinta da Ard'o sukaci k'aro a k'ofar gidan, washe baki yayi yana musu sannan da isowa sannan yayi musu jagora zuwa ciki.
Gidan ma na nan yadda yake ba canji, k'ark'ashin bishiyar tsakar gidan ta hango Gwaggo Shatu tana yima wacce ke kwance jagab an lullub'e kusan rabin jikinta basa hango fuskarta, mahucin Shatu ta aje tare da tasowa tana musu sannu da zuwa fusksrta cike da tambaya dan itakam bata ganesu ba "sannu Gwaggo mun sameku lafia?" Ramlah tace, bud'e baki Shatu tayi tare da nunata da yatsa "Laure keta? Keta(kece) kika bacemin gaba dai ban ganeki ba" tace tana rungumeta "nice Gwaggo ya bayan rabuwa yasu Salmanu sun girma ko?" Tace suna k'arasawa gindin bishiyar da sauri Shatu ta d'auko sabuwar tabarma ta shimfid'a musu tare da kawo musu ruwan Randa masu sanyi "su Salmanu sun zama samari, wad'annan ne jikokin nawa?" Tace tana zama tare da k'ara gaisawa dasu Mami da inna da Nihal sai kuma nany, dake inna bata koma ba sai yanzu ta biyosu su daga nan su isa can.
Murmushi kawai Ramlah tayi, sai Mami ce ta amsa mata sannan tace "ya mai jikin ko tana ciki ne" dan Sam bata kula da ita ba.
"To alhmdllh ta samu sauk'i, ai gatanan ta samu yin bacci" tace tare da nuna musu ita, idon Ramlah ne ya sauka kan Iya Hari dake kwance kamar tsumma duk da dama can bamai jiki bace amma kam ta k'ara lalacewa ta yankwane ta tsofe sosai, nan take zuciyarta ta tsinke cikin sasarfa ta isa gareta tare da sakin kuka Mara sauti ta d'ora hannunta kan nata, rike hannun tayi gam tana fad'in "Laure ce dan Allah ku kawo min Laure mu gana"cikin muryan tsananin ciwo, cikin tausayawa tace "Iya nice...nice Laure iya" da sauri Iya Hari ta bud'e idonta tana son tashi amma ina ba dama.
Rik'e ta sosai tayi tare da gyara filo ta d'agota, still tana rik'e da hannunta gam "Laure kega yadda Allah ya hitar miki hakkinki gareni ko? Kega yadda nik koma ko?" Tace tana yaye zanin da ke rufe a jikinta, wani irin wari ne ya doki hancinta Ramlah ga k'afafun ba kyan gani duk sun kumbura ga tab'o a wasu guraren sai kuda ke bi.
Lokacin su Abdool suka shigo shida Ard'o da Hakeem " Laure banyi miki adalci ba keda uwayenki ban ba Modibbo hakkinsa ba na cutadda Asma'u sannan nabi ki da cuta kema gashi Allah ya nunamin iko nai...".
"Duniya kenan ka bita sannu ma ya kak k'are balle kayi garaje, kuma shi zakaran da Allah ya nuhwa da cara ko ana muzuru ko ana shaho sai yayi, wanga ya isheki darasi kisan duniya tafi bagaruwa iya jima" Ard'o ya fad'a hankali kwance.
"Wlh hakanan na Malam na yadda nabi Allah na kurena " Iya Hari tace tana kuka nan ta shiga basu labarin yadda ta cutar da Ramlah da iyayenta har zuwa zuwanta Inda boka da yadda ta had'u da Jauro ta k'ara sa "wlh sharrin shed'an na da son zucciya gashi sun kaini sun baro, Lanti da ni d'auka a matsayin d'iya gashi ta watsar dani bayan ada da ita mukayin komi ina ganin ita kanaso na bata tarbiya ta Ashe na dab'a ma cikina wuk'a na ban Sani ba gashi taje taba d'iyanta irin tarbiyar da nibbata, nidai kaico dani nayi hasara, dan Allah Laure ki taimaka ki yafemin ko zan samu sassauci daga ubangiji na" ta fad'a cikin matsanancin kuka mai ban tausayi.
Ko kai waye kaga Hari a wannan halin dole ka tausaya mata, duk ta k'ashe musu jiki, cikin sheshekar kuka Ramlah tace "ban tab'a rikeki a raina ba Iya, na yafemiki tuni, kullum babbar burina Allah yasa ki gane gaskiya, nagode wa Allah daya sa kika dawo hanya Allah ya yafe mana baki d'aya".
Cikin kuka ta shiga Neman gafarsu Inna duk sukace sun yafe sannan ta juya ga Ard'o " Hari kinyi abubuwa da dama saidai nikam ban tab'a rikeki a raina ba, kullum fatana ki gane gaskiya ko a haka aka tsaya nasan kega yadda duniya tace koda wannan azabar dake tare dake aka barki ga hasarar dukiya da kikayi Allah yasa wannan turbar shiriyarki"..
Sun jima suna jimamin abun, Abdool yana girmama abin wato ita duniya muddin kana cikinta zaka abubuwan mamaki, Al'ajabi, zalinci, cutarwa, cin amana da abun tausayi dana dariya, amma muddin bakabi hanyar koyar war Manzo S.A.W sai kayi dana sani a rayuwa, (Allah ka bamu ikon bin dai2 da aikata dai2).
Duba Hari yayi anan ya gane kafafun sun rub'e dole saidai a yankesu, nan suka k'ara shiga tashin Hankali, ana haka saiga Lanti ta shigo gidan tana ihu da kururuwa ta zube anan tana fad'a musu ga gawar Jauro nan da hinde an kawo wai ashe suna can tare birni suna bushasha da kud'in iya Hari da wad'anda Hinde ke karuwanci tana samowa shine sun samu matsala sun fito suna bala'i har bakin titi babbar mota ta kwashesu ba Wanda ya shura a cikin su.
Shine mijinta ya dankara mata kashi ya sakota saki uku yana fad'in ta cuceshi duk ita ta lalata masa d'iya, bud'ar bakin Ard'o sai cewa yayi "kega shuke- shuken ki ko Hari sai girba kikai da hannunki" fashe tayi da wani kuka mai cike da nadama, itama Lanti kukan take tana nadamar biyewa mahaifiyar tata musamman da taga yadda Allah yayi da Ramlah sai rok'on gafararta suke, tace ita bata rik'e kowa a rai ba.
Delu k'awar Ramlah tanajin labarin zuwan Ramlah tayi ma gidan Ard'o tsinke sai tayi da gaske sannan ta gane aminiyar tata "Laure keta kid dawo baturiya haka, ai in bisa hanya munka had'u aradu ban ganeki" delu ta fad'a tana zare ido.
"Kai Delu har yanzu kina nan baki canza ba ya bayan rabuwa" Nan suka shiga gaisawa da firar yaushe rabo, tana ta zuba mata godiya dan duk zuwan da Ard'o zaiyi sai bada tsaraba an kawo mata.
Anan suka kwana washe gari suka wuce Argungu Abdool yace su zama cikin shiri dan tare zasu koma ayima iya Hari Aiki dan kada k'afar ta janyo wata Marsala.......
💄Meryerm Abdool💄
[10/20, 4:55 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Real Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```An karb'o daga Baban Abdullah, Nu'umanu d'an Bashir (R.D) yace "naji Manzon Allah (S.A.W) yana cewa " hak'ik'a halal a bayyane take haka ma haram a bayyane take, saidai a tsakaninsu akwai wani al'amari mai rikitarwa Wanda kad'an daga cikin mutane suka sanshi, duk wanda ya kiyaye shubuha(rikitaccen al'amarin da ke tsakanin halal da Haram) hak'ik'a ya kiyaye addininsa da mutuncinsa, duk Wanda ya fad'a a shubuha hak'ik'a ya fad'a a haram, kamar makiyayi da yake ciwo a iyaka ya kusa ya ketare iyakarsa, Ku saurara! Kowane mai mulki yana da iyakarsa, Ku saurara! Iyakar Allah shine ababen da ya haramta, Ku saurara! A cikin jiki akwai wata tsoka idan ta gyaru dukkanin jiki ya gyaru, idan ta b'aci dukkanin jiki ya b'aci, Ku saurara! Itace ``` *zuciya*
_Bukhari da Muslim suka ruwaito shi(arba'una hadith)_
*ya Allah ka azurtamu da zuciyar musulunci* 👏🏽
📝 *Episode* 251-255
Ziyara sukayi sosai a Argungu, gidan k'awayen Mami dana Asma'u, b'angaren Inna duk sunje, da sukaje gidan Firdausi suka had'u da Ameena sai hirar tuna baya suke, gashi yau sune iyaye hadda jikoki rayuwa kenan, yau da gobe ta wuce wasa, kullum ganin Firdausi na tunawa Ameena da Auwal, gashi shiru har yanzu ba labari ko a raye ko a mace allahu a'alam, sunje har Besse daga nan suke wuce mungadi inda Sakina, tayi farincikin ganin su sosai itama ta tara nata iyali hadda jikoki, nan suka shiga tuna baya rayuwar C'O'E barkwancin Yusuf da irin yadda yake assisting nasu, ita tasan tayi rashi Mara adadi ta rasa Auwal a karon farko tazo ta rasa Asma'u da mijinta, sai uwa uba jigon rayuwar ta Yusuf yanzu kam mutuwar iyayenta da 'ya'yanta kad'ai ne zatace batasan d'acinsa ba amma ai taga mutuwa mai shiga rai (Allah yayima dukkanin musulmi rahama ya kyautata tamu bayan tasu)
Sunje birnin lafia gurin dangin Baba, cike da kayan tsaraba kamar yadda suka saba, sai kunya da nadamar abinda sukayiwa Abubakar sukeyi dan sun san kaf dangin yanzu da bazar Abubakar suke taka wa, shi d'in da suka wulakanta gashi ya zame musu haske a family, ya zamo zakaran gwajin dafi, shiyasa ba'a yiwa d'a da dukiya k'eta dan bakasan Wanda zai amfana dashi ba, d'ana kowane.