Sashe 17
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kwana d'aya, sati, wata, shekara, haka shekaru keta tafiya a guje kamar ana kora su, zuwa yanzu Abdulrahim ya kammala karatunsa inda yake internship a nan Uduth, Asma'u kuwa tana rubuta final exam nata, soyayya suke gudanarwa cikin tsafta, dan sun dad'e da bayyanawa juna sirrin zuciyarsu, jira kawai suke Asma'u ta kammala karatunta su sanar da magabatansu, ayi taimaka a aurar dasu. Lol
Ayau ne ta kammala jarabawarta cikin nasara, kuma a yaune kowanne su ya shirya tsaf ya doshi familyn sa dan fallasa sirrin da ke ransa, dan cikar burin zukatansu, lokacin da Abdulrahim yaje da maganar gidansu Ard'o ya goyamasa baya d'ari bisa d'ari, dan yasan d'ansa bazai zabo abinda zai cutar dashi ba, dan haka ya bashi tabbacin a satin zasuje har shi A Argungu domin ganawa da iyayenta.
Tashin hankali Wanda ba'a sa mishi rana, ai Iya Hari dukane kawai bata mishi ba, amma ta inda take shiga ba tanan take fita ba, tas tayi masa ta kuma tabbatar masa baida matar aure inba Saude ba, dan bai isa ya banna mata lokaci a banza ba dole ya Aureta(Niko nace kamar shi yace ta zauna).
B'angaren Ameena na kuwa ta kammala karatunta cikin nasara, harta anshi resi d'in ta, Abdool kuwa an girma dan yanzu yakai shekara 5 yana nursery 2 a Emirate dake garin Argungu, gashi da k'ok'ari sosai sai dan Neman wayo da surutu har tsoro yakeba Ameena idan ya fad'i wata magana kamar wani Babba, Niko ya had'u da Asma'u aifa shikenan d'an biyemasa takeyi suyi tayi, itadai Ameena kallo kawai nata tana mamakin wannan shak'uwa dake tsakaninsu.....
Asma'u yayarta ta fara sanar ma soyayyarta da Abdulrahim, Ameena tayi farinciki da jin k'anwar tata ta had'u da *muradin ranta* (maman ussey), amma saida tayi Mata mitar k'in fad'a mata tun farkon soyayyar sai yanzu take gayamata, hak'uri ta bata tare da had'e hannayenta biyu guri d'aya.
Dukan wasa takai mata tare da Kama hannayenta ta maida ita kan bed "ki rage zurfin ciki kanwata kada ya cutar dake wata rana"
Tana dariya tace "yes Aunty ur wish...." Dariya sukayi baki d'aya dai shigowar Abdool shima ya dane gado tare da kamu rungume Asma'u tayi tare da jan guntun hancinsa tace..
"Clever boy kasan me akewa dariya ne hala?"
"Yes tunda Aunty da Mami na dariya nasan suna farinciki ne.." Nan dariyar sukayi gaba d'aya suna mamakin wayo irin na yaron...
Ameena nace taje ta sanar da Babban su game da maganar Asma'u, har da maganan zuwan su Ard'o dan Abdulrahim ya kirata ya gayamata suna zuwa cikin satin.
B'ata rai taga Baban nasu yayi yace ta kira Asma'u, jiki sanyaye ta fita, tare suka dawo.
Asma'u ya kira sunanta cikin kaushin murya, bai jira amsawarta ba yaci gaba da magana.
"Yayarki tazo min da zancen yaron da kike so, yanzu abunda ya faru da 'yar uwarki bai zama izina gareki ba, har kike tunanin Auren 'yan jahar Sakkwato, to bama wannan ba na Riga mun gama magana da Malam Musa zamu had'aku Aure da d'an wajensa Mustapha" tunda ya fara magana Kanta na k'asa haka itama Ameena, harda hawayenta jin anyi mata fami akan ciwon ta.
Sannan yaci gaba "dan haka inaso ki kira wannan yaron ki gayamishi karma yazo da iyayensa dan an Riga anyi miki miji, kinji ko?" Kai ta girgiza masa alaman eh.
"Yawwa kuje Allah yayi muku Albarka" Ameen suka ansa sannan suka wuce, bayan fitarsu inna dake zaune tunda aka fara maganar bata ce komai ba.
"Amma Alhaji kana gani anyiwa yarinyar nan ad......." Katsesa yayi.
"Ya isa Habeeba wannan ba huruminki bane" shiru tayi da bakinta tare da fadin "Allah ya kyauta"...
K'arshen tashin Asma'u ta shiga, rabuwa da masoyi da rana tsaka siddin akwai wahala, sai dai ya zama wajibi gareta tabi umarnin babanta, Ameena da itama d'aure kawai take amma k'anwar tata ta bata tausayi tasan zafin rabuwa, dafata tayi tana tare da k'arfafa mata guiwa(dan uwa rabin jiki, Allah ya barmu da yan uwanmu).
Wayarta ta d'akko ta kirasa amma ina bata zuwa saboda matsalar network, ko ranar da ya kirata saida yaje kan titi dan basuda network cikin gari, haka taita kira tak'i shiga, tsawon kwanaki uku amma ba labari, ana hudun kuma tace bama zata kira ba.
Ard'o kuma duk bala'inda iya Hari yi yayi kamar bai san tanayi ba, Sam bai yarda da tarbiyar Saude ba, kuma bazaiyima danshi auren dole ba, haka suka shirya tsaf shida Malam Garba da k'annensa guda biyu sai Abdulrahim suka doshi hanyar Argungu ba tare da sanin Iya Hari ba, Abdulrahim yaso ya kira Asma'u ya gayamata sai kuma yace kawai bari ya bata surprise.
Basu sha wahala ba gurin gane gidan dan sunbi kwatancen da Asma'u tayi, har k'ofar gida suka isa da motar da yake ta Abdulrahim CE, sunyi sa'a sun samu Baba k'ofar gida tarba ta karamci yayi musu, kamar yasan da zuwansu bayan sun gaisa sukayi mishi bayanin meke tafe dasu, mamaki ya kashe shi wato shi yarinyar zata renawa hankali, tambayan Abdulrahim yayi akan bata kirasa ta gayamai komai ba yace eh bata kirasa ba(kusrensa bai fad'a masa sunada matsalar network ba).
Gyaran murya yayi Sam bai nuna musu b'acin ransa ba "ah naji mi a tahe daku, idan a shirye kuke bani da buk'atar komai daga gareku sadaki kawai zaku bani a d'aure Auren yanzu" cikin mamaki suka shiga kallon juna kamar 'yarda aka gaji da ita.
Kamar yasan me sukewa mamaki yace "ko d'aya ban gajia da ita ba saidai ta zabi abinda takeso dan haka shi za'ayi Mata, kuma in Baku taho da niyyan aure ba to Ku tashi Ku tafi abinku, amma kai kar in sake ji ko ganin kafarka a gidana ko ka kira yata, ka fita hanyar ta gaba d'aya" ya fad'a tare da nuna Abdulrahim.
Duk ya k'ara d'aure musu kai, haka malam Garba ya Zare dubu 20 ya bashi ansa yayi tare da mik'ewa 10 ya d'auka na Sadaki 2 na goro, ya maida musu da saura, cikin k'ank'anin lokaci sai gashi da goro da wasu mutane nan take akayi Addu'a aka d'aura Aure, duk wannan bidirin da ake cikin gida basusan meke faruwa ba sun dai San yayi bak'i amma basusan su waye ba.
Nan yace su jira ya fito musu da Amaryarsu su wuce da ita, sudai kallonsa kawai suke mamakin duniya ya ishesu Abu kamar tatsuniya, ciki ya shiga tare da d'aure fuska tamau ya fara kwalawa Asma'u kira kamar hauka.
A tare suka fito ita Mama Ameena suma cikin mamakin kiran.
"Asma'u ungu wannan" ya mik'a mata kud'in, ansa tayi jiki a sab'ule.
"Sadakinki na inaso ki shiga ciki ki d'auko mayafinki Angonki na waje yana jiranki, saidai inaso ki sani tunda kin zabi Abdulrahim akanmu to daga yau bamu bake, baki sammu ba haka muma bamu sanki, kada ki kuskura kiyi tunanin mu ko tunanin tahowa inda muke, mun yafe masa ke har lahira" ba Asma'u kad'ai ba har Mama da Ameena saida kalamansa suka girgiza su, sai yanzu ta gane kuskuren ta na rashin fad'a mishi, ita kuma taki fad'i gudun matsala, Ashe hakan babbar matsala zai haifar mata.
Cikin sheshshekar kuka ta isa gabansa ta duka da duka gwuiwarta, bakin ta na rawa "Baba don....." Katseta yayi
"Kul kada ki yadda kice komai kiyi kawai yadda nicce miki" rik'e mishi kafafu tayi tana gunshekar kuka, Ameena kukan take haka Mama, Don tafi kowa sanin halin mijinta idan ransa ya b'aci Sam bayaji baya gani, zuciyarsa rufewa take.
Ameena ma ta bud'e baki zatayi magana ya hanata, haka Asma'u ta rarrafa inda Mama ta rungume ta itama Ameena zuwa tayi ta rungume su, suna haka saiga Mansur ya d'auko Abdool daga school, a cikin wanga yanayi suka isko su ga Baba tsaye sai huci yake.
Da gudu Abdool ya yaje ya rungume su shima yana kuka
"Mama kukan mi kukayi, Aunty kema kuka na kikayi, Mami kema" yana tambayan su yana yi shima gwanin tausayi.
Baba ganin zuciyarsa naso ta karaya yasa ya shiga sa kanshi ya d'akko mata hijab d'inta, ya saka mata ya jata, su mama na riketa suna magiya suna komai a banza, Mansur shima tuni hawaye suka wanke mishi fuska, Abdool shima rike ta yayi GAM.
"Baba ina zaka kai Aunty?"
"Abdulmajeed, Aunty bata buk'atar Ku, zan kaita inda wad'anda take buk'ata" ya fad'a tare da banbareshi ya mik'a ma Ameena, sannan yayi waje da Asma'u, Abdool sai kuka yake yana kiran "Aunty" amma Sam bata bai saura ra ba, haka magiyar su Mama suna kika duk bai saurara ba.
Yana fita bai zame ko'ina ba, sai cikin motar ya turata tare da basu Umarnin su wuce, anan su Ard'o suka fahimci da matsala, suka shiga bashi hak'uri akan ya tsaya a sananta, amma Sam yak'i sauran su, saima kashedi da yaka k'ara yi na karta sake ta tako kafarta gurin su, tare sa gayamusu ya yafe musu ita har lahira, ganin ransa ya gama b'aci yasa suka rubuta no- da garinda Suke idan ya wuce dan Allah ya kirasu, sannan sukaje mota suka tafi...
Asma'u na ganin an tada mota ta k'ara rushewa da wani irin matsanancin kuka................
🤦🏽♀🙆🏾🙆🏾
_Masoyan Abdulmajeed INA alfahari daku aduk inda kuke, pls kuci gaba da karfafa mini #ILVMNM❤guys# keep fallowing_
💄Meryerm Abdool💄
[8/9, 6:17 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*Yakai d'an Adam meye tak'amarka/ki, meye alfaharin da kake/kike, meye fad'in ran naki/ka, meye d'agawar taki/ki, keda/kaida farkonka/ki ya kasance k'azantaccin ruwa, tsakiyarki/ki fitsari da kashi, k'arshenki/ka abincin tsutsa, mushe to meye abun jinkai da nuna isa.*
Nasiha ce👌🏻
_bazan gaji da gode muku ba, a zahirin gaskiya kune ni haka nice Ku, sai daku zanyi rubutu wato masoyana masu bani k'arfin gwiwa akan rubutuna, ina alfahari daku, ina rokon Allah yaci gaba da bani damar da zan rubuta abinda zai sakaku nishadi ya kuma amfanar da Ku, #heart u ❤ guys# ina k'aunarku a duk inda kuke #double love😍#_
📝 *Episode* 116-120
Ayau ne ta kammala jarabawarta cikin nasara, kuma a yaune kowanne su ya shirya tsaf ya doshi familyn sa dan fallasa sirrin da ke ransa, dan cikar burin zukatansu, lokacin da Abdulrahim yaje da maganar gidansu Ard'o ya goyamasa baya d'ari bisa d'ari, dan yasan d'ansa bazai zabo abinda zai cutar dashi ba, dan haka ya bashi tabbacin a satin zasuje har shi A Argungu domin ganawa da iyayenta.
Tashin hankali Wanda ba'a sa mishi rana, ai Iya Hari dukane kawai bata mishi ba, amma ta inda take shiga ba tanan take fita ba, tas tayi masa ta kuma tabbatar masa baida matar aure inba Saude ba, dan bai isa ya banna mata lokaci a banza ba dole ya Aureta(Niko nace kamar shi yace ta zauna).
B'angaren Ameena na kuwa ta kammala karatunta cikin nasara, harta anshi resi d'in ta, Abdool kuwa an girma dan yanzu yakai shekara 5 yana nursery 2 a Emirate dake garin Argungu, gashi da k'ok'ari sosai sai dan Neman wayo da surutu har tsoro yakeba Ameena idan ya fad'i wata magana kamar wani Babba, Niko ya had'u da Asma'u aifa shikenan d'an biyemasa takeyi suyi tayi, itadai Ameena kallo kawai nata tana mamakin wannan shak'uwa dake tsakaninsu.....
Asma'u yayarta ta fara sanar ma soyayyarta da Abdulrahim, Ameena tayi farinciki da jin k'anwar tata ta had'u da *muradin ranta* (maman ussey), amma saida tayi Mata mitar k'in fad'a mata tun farkon soyayyar sai yanzu take gayamata, hak'uri ta bata tare da had'e hannayenta biyu guri d'aya.
Dukan wasa takai mata tare da Kama hannayenta ta maida ita kan bed "ki rage zurfin ciki kanwata kada ya cutar dake wata rana"
Tana dariya tace "yes Aunty ur wish...." Dariya sukayi baki d'aya dai shigowar Abdool shima ya dane gado tare da kamu rungume Asma'u tayi tare da jan guntun hancinsa tace..
"Clever boy kasan me akewa dariya ne hala?"
"Yes tunda Aunty da Mami na dariya nasan suna farinciki ne.." Nan dariyar sukayi gaba d'aya suna mamakin wayo irin na yaron...
Ameena nace taje ta sanar da Babban su game da maganar Asma'u, har da maganan zuwan su Ard'o dan Abdulrahim ya kirata ya gayamata suna zuwa cikin satin.
B'ata rai taga Baban nasu yayi yace ta kira Asma'u, jiki sanyaye ta fita, tare suka dawo.
Asma'u ya kira sunanta cikin kaushin murya, bai jira amsawarta ba yaci gaba da magana.
"Yayarki tazo min da zancen yaron da kike so, yanzu abunda ya faru da 'yar uwarki bai zama izina gareki ba, har kike tunanin Auren 'yan jahar Sakkwato, to bama wannan ba na Riga mun gama magana da Malam Musa zamu had'aku Aure da d'an wajensa Mustapha" tunda ya fara magana Kanta na k'asa haka itama Ameena, harda hawayenta jin anyi mata fami akan ciwon ta.
Sannan yaci gaba "dan haka inaso ki kira wannan yaron ki gayamishi karma yazo da iyayensa dan an Riga anyi miki miji, kinji ko?" Kai ta girgiza masa alaman eh.
"Yawwa kuje Allah yayi muku Albarka" Ameen suka ansa sannan suka wuce, bayan fitarsu inna dake zaune tunda aka fara maganar bata ce komai ba.
"Amma Alhaji kana gani anyiwa yarinyar nan ad......." Katsesa yayi.
"Ya isa Habeeba wannan ba huruminki bane" shiru tayi da bakinta tare da fadin "Allah ya kyauta"...
K'arshen tashin Asma'u ta shiga, rabuwa da masoyi da rana tsaka siddin akwai wahala, sai dai ya zama wajibi gareta tabi umarnin babanta, Ameena da itama d'aure kawai take amma k'anwar tata ta bata tausayi tasan zafin rabuwa, dafata tayi tana tare da k'arfafa mata guiwa(dan uwa rabin jiki, Allah ya barmu da yan uwanmu).
Wayarta ta d'akko ta kirasa amma ina bata zuwa saboda matsalar network, ko ranar da ya kirata saida yaje kan titi dan basuda network cikin gari, haka taita kira tak'i shiga, tsawon kwanaki uku amma ba labari, ana hudun kuma tace bama zata kira ba.
Ard'o kuma duk bala'inda iya Hari yi yayi kamar bai san tanayi ba, Sam bai yarda da tarbiyar Saude ba, kuma bazaiyima danshi auren dole ba, haka suka shirya tsaf shida Malam Garba da k'annensa guda biyu sai Abdulrahim suka doshi hanyar Argungu ba tare da sanin Iya Hari ba, Abdulrahim yaso ya kira Asma'u ya gayamata sai kuma yace kawai bari ya bata surprise.
Basu sha wahala ba gurin gane gidan dan sunbi kwatancen da Asma'u tayi, har k'ofar gida suka isa da motar da yake ta Abdulrahim CE, sunyi sa'a sun samu Baba k'ofar gida tarba ta karamci yayi musu, kamar yasan da zuwansu bayan sun gaisa sukayi mishi bayanin meke tafe dasu, mamaki ya kashe shi wato shi yarinyar zata renawa hankali, tambayan Abdulrahim yayi akan bata kirasa ta gayamai komai ba yace eh bata kirasa ba(kusrensa bai fad'a masa sunada matsalar network ba).
Gyaran murya yayi Sam bai nuna musu b'acin ransa ba "ah naji mi a tahe daku, idan a shirye kuke bani da buk'atar komai daga gareku sadaki kawai zaku bani a d'aure Auren yanzu" cikin mamaki suka shiga kallon juna kamar 'yarda aka gaji da ita.
Kamar yasan me sukewa mamaki yace "ko d'aya ban gajia da ita ba saidai ta zabi abinda takeso dan haka shi za'ayi Mata, kuma in Baku taho da niyyan aure ba to Ku tashi Ku tafi abinku, amma kai kar in sake ji ko ganin kafarka a gidana ko ka kira yata, ka fita hanyar ta gaba d'aya" ya fad'a tare da nuna Abdulrahim.
Duk ya k'ara d'aure musu kai, haka malam Garba ya Zare dubu 20 ya bashi ansa yayi tare da mik'ewa 10 ya d'auka na Sadaki 2 na goro, ya maida musu da saura, cikin k'ank'anin lokaci sai gashi da goro da wasu mutane nan take akayi Addu'a aka d'aura Aure, duk wannan bidirin da ake cikin gida basusan meke faruwa ba sun dai San yayi bak'i amma basusan su waye ba.
Nan yace su jira ya fito musu da Amaryarsu su wuce da ita, sudai kallonsa kawai suke mamakin duniya ya ishesu Abu kamar tatsuniya, ciki ya shiga tare da d'aure fuska tamau ya fara kwalawa Asma'u kira kamar hauka.
A tare suka fito ita Mama Ameena suma cikin mamakin kiran.
"Asma'u ungu wannan" ya mik'a mata kud'in, ansa tayi jiki a sab'ule.
"Sadakinki na inaso ki shiga ciki ki d'auko mayafinki Angonki na waje yana jiranki, saidai inaso ki sani tunda kin zabi Abdulrahim akanmu to daga yau bamu bake, baki sammu ba haka muma bamu sanki, kada ki kuskura kiyi tunanin mu ko tunanin tahowa inda muke, mun yafe masa ke har lahira" ba Asma'u kad'ai ba har Mama da Ameena saida kalamansa suka girgiza su, sai yanzu ta gane kuskuren ta na rashin fad'a mishi, ita kuma taki fad'i gudun matsala, Ashe hakan babbar matsala zai haifar mata.
Cikin sheshshekar kuka ta isa gabansa ta duka da duka gwuiwarta, bakin ta na rawa "Baba don....." Katseta yayi
"Kul kada ki yadda kice komai kiyi kawai yadda nicce miki" rik'e mishi kafafu tayi tana gunshekar kuka, Ameena kukan take haka Mama, Don tafi kowa sanin halin mijinta idan ransa ya b'aci Sam bayaji baya gani, zuciyarsa rufewa take.
Ameena ma ta bud'e baki zatayi magana ya hanata, haka Asma'u ta rarrafa inda Mama ta rungume ta itama Ameena zuwa tayi ta rungume su, suna haka saiga Mansur ya d'auko Abdool daga school, a cikin wanga yanayi suka isko su ga Baba tsaye sai huci yake.
Da gudu Abdool ya yaje ya rungume su shima yana kuka
"Mama kukan mi kukayi, Aunty kema kuka na kikayi, Mami kema" yana tambayan su yana yi shima gwanin tausayi.
Baba ganin zuciyarsa naso ta karaya yasa ya shiga sa kanshi ya d'akko mata hijab d'inta, ya saka mata ya jata, su mama na riketa suna magiya suna komai a banza, Mansur shima tuni hawaye suka wanke mishi fuska, Abdool shima rike ta yayi GAM.
"Baba ina zaka kai Aunty?"
"Abdulmajeed, Aunty bata buk'atar Ku, zan kaita inda wad'anda take buk'ata" ya fad'a tare da banbareshi ya mik'a ma Ameena, sannan yayi waje da Asma'u, Abdool sai kuka yake yana kiran "Aunty" amma Sam bata bai saura ra ba, haka magiyar su Mama suna kika duk bai saurara ba.
Yana fita bai zame ko'ina ba, sai cikin motar ya turata tare da basu Umarnin su wuce, anan su Ard'o suka fahimci da matsala, suka shiga bashi hak'uri akan ya tsaya a sananta, amma Sam yak'i sauran su, saima kashedi da yaka k'ara yi na karta sake ta tako kafarta gurin su, tare sa gayamusu ya yafe musu ita har lahira, ganin ransa ya gama b'aci yasa suka rubuta no- da garinda Suke idan ya wuce dan Allah ya kirasu, sannan sukaje mota suka tafi...
Asma'u na ganin an tada mota ta k'ara rushewa da wani irin matsanancin kuka................
🤦🏽♀🙆🏾🙆🏾
_Masoyan Abdulmajeed INA alfahari daku aduk inda kuke, pls kuci gaba da karfafa mini #ILVMNM❤guys# keep fallowing_
💄Meryerm Abdool💄
[8/9, 6:17 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*Yakai d'an Adam meye tak'amarka/ki, meye alfaharin da kake/kike, meye fad'in ran naki/ka, meye d'agawar taki/ki, keda/kaida farkonka/ki ya kasance k'azantaccin ruwa, tsakiyarki/ki fitsari da kashi, k'arshenki/ka abincin tsutsa, mushe to meye abun jinkai da nuna isa.*
Nasiha ce👌🏻
_bazan gaji da gode muku ba, a zahirin gaskiya kune ni haka nice Ku, sai daku zanyi rubutu wato masoyana masu bani k'arfin gwiwa akan rubutuna, ina alfahari daku, ina rokon Allah yaci gaba da bani damar da zan rubuta abinda zai sakaku nishadi ya kuma amfanar da Ku, #heart u ❤ guys# ina k'aunarku a duk inda kuke #double love😍#_
📝 *Episode* 116-120