Sashe 46
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dr Sharhabila ce tace ya kamata Ramlah ta farfad'o yanzu, d'akin da take yaje da sauri dan ganin ta kawai yafiso a yanzu, shigarsa tayi dai2 da fara motsinta, da sauri ya isa gareta tare da yanyota zuwa jikinsa yana kallon ta, sannu a hankali ta fara bud'e idonta fes idonta ya sauka a kansa yana mata murmushi, lumshe idon tayi tare da k'ara bud'e su, a tunanin mafarki take, shidin dai ne to amma meya kawo wannan sabon gurin? Sannu kwakwalwarta ta tariyo mata abinda ya faru, hannunta takai kan cikinta jin sakayau ga zafi da taji a gurin ya sakata fara k'okarin tashi.
Maida ita yayi tare da shafa mata kai yana mata magana a kunne wacce nidai Meryerm Abdool banji me yake cewa ba, ganin nai ta lumshe ido tana murmushi (nace to harkin manta kenan da zafin).
Turo k'ofa akayi Dr Sharhabila ce ta shigo tana murmushi "sannu Madam kin farfad'o sannu ya kikejin yanayin jikin yanzu?" Tace tana gyara bed d'in na babys data shigo dasu dai2 gadon nasu.
Cikin siriyar murya tace "Alhmdllh da sauk'i" ba tare data bud'e ido "baby tashi kiga yaran ki" Abdool ya rad'a mata a kunne.
D'an bud'e ido tayi ganin yara har 4 yasa ta zaro ido ta kallesu dakyau sannan ta maida kallon ta gareshi mai cike da tambaya, lumshe ido yayi tare da smiling, ya Dora hannunsa kan k'irjinsa ya rungume hannayen nasa sannan girgiza mata kai alamar eh.
Murmushi Dr Sharhabila tayi tare da ficewa tana fad'in "wishing u spreed and quick recovery" sun burgeta matuk'a.
"Bansan me zance maki ba baby nagode sosai da wannan kyautar mai girma"
"Yaya ya zanyi dasu sunyimin yawa"
Smiling yayi "baby zaki iya Allah bazai dorawa rayuwa abinda yafi k'arfin ta ba, Ki kwantar da hankalinki inshaa Allah zaki iya kinji"
Girgiza kai tayi alaman to sannan tace Cikin sanyi" Yaya haihuwa da zafi bazan k'ara ba" dariya mai sauti yayi "haba baby nah kefa jaruma ce, nida ke tunanin next year ki bani wasu 4" yace cike da tsokana, zaro ido tayi tare da kwab'e fuska zatayi kuka "oh sowie jarumata wasa nake fa" yace yana mata dariya ransa fal farinciki tsantsa.
Ba dad'ewa su Mami tare da nihal suka dawo da abun karyawa, suka karya sannan suka kintsa aka wuce da ita hospital d'in su Abdool dama burinsa kawai Ramlah ta haihu a hospital d'in sa, admitting nata akayi nan fa akaci gaba da bata kulawa ta musamman ita da yaranta.
***********
Tuni asibiti ta cika da 'yan barka su Sadee har an kawo jiki sai yaba kyawun baby's d'in kowa keyi gasu manya ba laifi kamar d'aya d'aya, biyu sukayi kamannin uwa fatar uba, biyun kamannin uba fatar uwa.
Lokacin da junior yaga yaran washe baki yayi yana kallon su ya tab'i wannan ya yayi ma wannan kiss yayi wannan wasu duk ya rud'e yace "Maa duk nawa ne?" Smiling tayi masa Mami tace "duk naka ne beran masar saura ka koya musu bannar da rashin jin" dariya kawai yace yaga yaran da yafi girma shima ya zama babba.
Mutan Argungu ma sun iso jin wannan babbar kyautar wannan karon hadda Baba, Ard'o kam jikin Hari ya hanashi zuwa sai lokacin ya gayamusu halin da take ciki Mami ta janjanta sosai tace inshaa zasuzo bayan suna, Ramlah kam hadda hawayenta Ashe shiyasa tayi ta mafarkinta Ashe da gaske tana cikin mawuyacin hali fatar samun sauk'i tayi mata, Abdool ma ya jinjina al'amarin.
Alh Sada ma yazo yaga 'ya'yan nasa tare da basu kyauta mai tsoka, su Amal duk sun zo sai tarairayar yaran ake feeding kawai ke had'a su da Ramlah, Nihal, sadee, Amal kullum asibiti suke wuni sai dare ga kuma nurses masu kula dasu na musamman, ga uban gayyar shima yana kusa, satinsu d'aya aka sallamesu.
Abdool an gyara gida a tunanin sa can zasu wuce sai jin yayi Mami tace gidanta zasu nuna ba halin musawa duk da ransa baiso ba, dan har yanzu Mami bata huce dashi a ganin ai wauta ce ba rudu ba.
Nihal sai kullum suna gidan Mami sai dare Hakeem ke zuwa ya d'auketa da sassafe ya sauketa Sadee ma hakan ce, nan fa Ramlah ta samu bakinta sai tsiya take zuba musu don kowacce na d'auke da cikinta sai kwad'ayi suke zubawa Amal ma an kusa amarcewa.
Inna da Mami sun dage da gyaran Ramlah gyara na musamman irin na 'yan Sokoto Ard'o ma ya Aiko da sako, Abdool ko gida bayason komawa saboda gidan ba dad'i, yasan ko yace ya dawo Mami ba zata bari ba sai wani kaffa-kaffa take da Ramlah Sam bata barinsa zama gurinta.
Ranar suna anyi shagali wai barinyi shiru dai amma kuma dai kunsan ba dama Sa biyu da rago shida aka yanka, kaya kuwa kamar wani mahaukaci kowane jariri da nashi set, itama mai jego tasha kaya hadda kyautar mota k'arama irin ta mata k'irar Mercedes ash color.
Biki yayi biki can na hango 'yan *Abdulmajid fans* a gaban kasko my parrot an tattare zani ana gyaran hanji, mom zee sai k'ok'arin gyara wuta tace Aysha na zuba mai a kasko maman khady sai yankan nama ake ana aikawa baki anga banza ta fad'i, lubna ba sauk'i anata shan fanta, dear na Raheenat sai cin rengem ake ana korawa da coke su maman Nana, Aziza, zuzu, zee mai Kano, maryam cool sai hadije yawu ake anji hanji ya fara k'amshi, nace oh Abdulmajid fans kwad'ayi sun kama hanji sai aiki suke masa ba sassauta to kudai ragewa dotana kada Ku cinye gaba d'aya. Lol.
Yara sunci *Abdullah, Abdurrahman, Amatullah, Amaturrahman* Allah ya raya akan sunnah yasa mahaddata Qur'an ne.
Dangi kowa ya taka rawar gani yayi bajinta sun suna 'yan hud'u 'yan gatane gaba da baya, anyi suna lafia an watse lafia, Allah ya raya yaba mai jego lafiar shayarwa...........
*Remgem ren gemgem shinkafa da dad'i wlh tanada dad'i* 💃🏻💃🏻😋😜
💄Meryerm Abdool💄
[10/13, 9:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yana cewa "ba zaku shiga aljannah ba har sai kunyi imani, ba zakuyi imani ba harsai kunso junanku, in baku labarin ta yaya zakuso junanku? To Ku yad'a sallama a tsakaninku_*👌🏻
*_Assalamu Alaikum warahmatullah wa barakatuhu ya ihwatih fil Islam* 🙋🏾
📝 *Episode* 246--250
Abdool ya shiga busy saboda shirye-shiryen bud'e hospital nasa da sukeyi bai zaunu ba, wata rana ma through out day su Ramlah ba zasu ganshi ba saidai waya kawai, Mami kam ta dage da gyara 'yar tata,tuni na hau sheki fatarta tayi smooth tayi k'iba abinta, yan 4 sunyi bulbul dasu a dan Ramlah akwai kyawun Mama ga kuma sinadarai da madara da Abdool ya kawo musu wand'anda zasu k'ara musu lafia da kuzari, junior kullum yana mak'ale da Maa d'insa, Inna da Nany ne iyayen renon su Amatullah su Husna ma muddin suna gida suma suna tare dasu.
Bukin bud'e hospital aka gudanar Inda ya samu halartar mai girma governor na Kaduna State da k'ungiyar likitoci ta kaduna state misnistan lafia, asibitin ta samu karbesu gun k'usosin Gwannati, sannan ta cika duk wasu sharudda na asibiti mai zaman kanta, duba da yadda aka zuba kayan aiki na zamani wad'anda a yanzu ba'a cika samun a kowacce hospitals ba, an nashi number yabo tare da jinjina masa akan namijin k'ok'arin da yayi akan hospital d'in tare da jawabin yabo da mai girma governor yayi tare da Jan hankali up coming Dr dayin koyi da Matashin Dr Inda yace idan ana samun iri-irensu masu kishin k'asa to tabbas za'ayi nasara sosai a fannin lafia kuma za'a yak'i cututtuka da dama tun anan gida Nigeria basai an fita zuwa k'asashen wasu ba, haka dai kowa ya tofa albarkacin bakinsa tare da mik'a kambun girma ga iyayensa a matsayin su na wad'anda suka ginashi suka tallafa masa ta hanyar taimakonsa da bashi ilimi mai kyau har yakai wannan mataki, Aka kuma ja hankali iyaye akan suyi koyi da iyayen Dr Abdool su dage akan ilimin 'ya'yansu both islam and western dan shine kad'ai gatan da zakayi ma d'an ka a rayuwa saboda ilimi shine gishirin zaman duniya.
Mami dake gefe sai murmushi take tana jin dad'in ganin wannan rana da Allah ya nuna musu Abdool ya zama wani Abu a rayuwa har ana buga misali dashi wannan kad'ai ya isheta farinciki, Alhaji Sada hadda kwallarsa ta farinciki ina ma Auwal na kusa yaga wannan abin farinciki, Ramlah ma ji take kamar ta tashi sama dan farinciki tanaji tafi kowa sa'ar miji a rayuwa, ganin yan mata sai pics sukema Abdool yasa tasha kunu ta had'a rai ganin my parrot ta dage ta zak'alk'ale ita da my Aysha, Abdool kuwa idonsa na Kanta ganin yadda tasha kunu yasan labarin yasa sai jifarta da murmushi yake sannan yak'i kula kowa duk nacin Hafsi saida ta sarara masa, dan yak'i basu fuska, wow kawai 'yan matan gurin ke fad'i sunaji inama wannan young Dr mallakinsu ne.
Gurin dinner da akaje Ramlah na mak'ale Dr ko kunyar Mami bataji idonta ya rufe da kishi, sunkuyawa Abdool yayi Dai2 kunnenta "Haba baby irin wannan rikon ai sai ki kashemin kasuwa" harara ta watsa masa tare da kwab'e fuska tana d'an dukan k'irjinsa cike da tab'ara, nan fa masu camera suka shiga basu pics dan sun burge ba kad'an ba wasu sai fad'i suke "wow perfect match" tuni jikin wasu yayi sanyi ganin madarar k'auna a fili, Mami sai murmushi take tana k'ara godewa Allah, su sadee, Nihal duk ana gurin ana aikin na kwad'ayi. Lol
Taron yayi perfect anan aka bashi lasisi na tabbacin Asibitin sa ta samu k'arbuwa 100%, taro ya watse kowa na farinciki da murna, Abdulmajid fans baki kamar ya yage dan murna sun cika burgamensu da kayan mak'ulashe(oh wad'anda mutanen burinsu baza ta fad'i kawai subi takai) lol.
***************
Maida ita yayi tare da shafa mata kai yana mata magana a kunne wacce nidai Meryerm Abdool banji me yake cewa ba, ganin nai ta lumshe ido tana murmushi (nace to harkin manta kenan da zafin).
Turo k'ofa akayi Dr Sharhabila ce ta shigo tana murmushi "sannu Madam kin farfad'o sannu ya kikejin yanayin jikin yanzu?" Tace tana gyara bed d'in na babys data shigo dasu dai2 gadon nasu.
Cikin siriyar murya tace "Alhmdllh da sauk'i" ba tare data bud'e ido "baby tashi kiga yaran ki" Abdool ya rad'a mata a kunne.
D'an bud'e ido tayi ganin yara har 4 yasa ta zaro ido ta kallesu dakyau sannan ta maida kallon ta gareshi mai cike da tambaya, lumshe ido yayi tare da smiling, ya Dora hannunsa kan k'irjinsa ya rungume hannayen nasa sannan girgiza mata kai alamar eh.
Murmushi Dr Sharhabila tayi tare da ficewa tana fad'in "wishing u spreed and quick recovery" sun burgeta matuk'a.
"Bansan me zance maki ba baby nagode sosai da wannan kyautar mai girma"
"Yaya ya zanyi dasu sunyimin yawa"
Smiling yayi "baby zaki iya Allah bazai dorawa rayuwa abinda yafi k'arfin ta ba, Ki kwantar da hankalinki inshaa Allah zaki iya kinji"
Girgiza kai tayi alaman to sannan tace Cikin sanyi" Yaya haihuwa da zafi bazan k'ara ba" dariya mai sauti yayi "haba baby nah kefa jaruma ce, nida ke tunanin next year ki bani wasu 4" yace cike da tsokana, zaro ido tayi tare da kwab'e fuska zatayi kuka "oh sowie jarumata wasa nake fa" yace yana mata dariya ransa fal farinciki tsantsa.
Ba dad'ewa su Mami tare da nihal suka dawo da abun karyawa, suka karya sannan suka kintsa aka wuce da ita hospital d'in su Abdool dama burinsa kawai Ramlah ta haihu a hospital d'in sa, admitting nata akayi nan fa akaci gaba da bata kulawa ta musamman ita da yaranta.
***********
Tuni asibiti ta cika da 'yan barka su Sadee har an kawo jiki sai yaba kyawun baby's d'in kowa keyi gasu manya ba laifi kamar d'aya d'aya, biyu sukayi kamannin uwa fatar uba, biyun kamannin uba fatar uwa.
Lokacin da junior yaga yaran washe baki yayi yana kallon su ya tab'i wannan ya yayi ma wannan kiss yayi wannan wasu duk ya rud'e yace "Maa duk nawa ne?" Smiling tayi masa Mami tace "duk naka ne beran masar saura ka koya musu bannar da rashin jin" dariya kawai yace yaga yaran da yafi girma shima ya zama babba.
Mutan Argungu ma sun iso jin wannan babbar kyautar wannan karon hadda Baba, Ard'o kam jikin Hari ya hanashi zuwa sai lokacin ya gayamusu halin da take ciki Mami ta janjanta sosai tace inshaa zasuzo bayan suna, Ramlah kam hadda hawayenta Ashe shiyasa tayi ta mafarkinta Ashe da gaske tana cikin mawuyacin hali fatar samun sauk'i tayi mata, Abdool ma ya jinjina al'amarin.
Alh Sada ma yazo yaga 'ya'yan nasa tare da basu kyauta mai tsoka, su Amal duk sun zo sai tarairayar yaran ake feeding kawai ke had'a su da Ramlah, Nihal, sadee, Amal kullum asibiti suke wuni sai dare ga kuma nurses masu kula dasu na musamman, ga uban gayyar shima yana kusa, satinsu d'aya aka sallamesu.
Abdool an gyara gida a tunanin sa can zasu wuce sai jin yayi Mami tace gidanta zasu nuna ba halin musawa duk da ransa baiso ba, dan har yanzu Mami bata huce dashi a ganin ai wauta ce ba rudu ba.
Nihal sai kullum suna gidan Mami sai dare Hakeem ke zuwa ya d'auketa da sassafe ya sauketa Sadee ma hakan ce, nan fa Ramlah ta samu bakinta sai tsiya take zuba musu don kowacce na d'auke da cikinta sai kwad'ayi suke zubawa Amal ma an kusa amarcewa.
Inna da Mami sun dage da gyaran Ramlah gyara na musamman irin na 'yan Sokoto Ard'o ma ya Aiko da sako, Abdool ko gida bayason komawa saboda gidan ba dad'i, yasan ko yace ya dawo Mami ba zata bari ba sai wani kaffa-kaffa take da Ramlah Sam bata barinsa zama gurinta.
Ranar suna anyi shagali wai barinyi shiru dai amma kuma dai kunsan ba dama Sa biyu da rago shida aka yanka, kaya kuwa kamar wani mahaukaci kowane jariri da nashi set, itama mai jego tasha kaya hadda kyautar mota k'arama irin ta mata k'irar Mercedes ash color.
Biki yayi biki can na hango 'yan *Abdulmajid fans* a gaban kasko my parrot an tattare zani ana gyaran hanji, mom zee sai k'ok'arin gyara wuta tace Aysha na zuba mai a kasko maman khady sai yankan nama ake ana aikawa baki anga banza ta fad'i, lubna ba sauk'i anata shan fanta, dear na Raheenat sai cin rengem ake ana korawa da coke su maman Nana, Aziza, zuzu, zee mai Kano, maryam cool sai hadije yawu ake anji hanji ya fara k'amshi, nace oh Abdulmajid fans kwad'ayi sun kama hanji sai aiki suke masa ba sassauta to kudai ragewa dotana kada Ku cinye gaba d'aya. Lol.
Yara sunci *Abdullah, Abdurrahman, Amatullah, Amaturrahman* Allah ya raya akan sunnah yasa mahaddata Qur'an ne.
Dangi kowa ya taka rawar gani yayi bajinta sun suna 'yan hud'u 'yan gatane gaba da baya, anyi suna lafia an watse lafia, Allah ya raya yaba mai jego lafiar shayarwa...........
*Remgem ren gemgem shinkafa da dad'i wlh tanada dad'i* 💃🏻💃🏻😋😜
💄Meryerm Abdool💄
[10/13, 9:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
*_Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a garesa yana cewa "ba zaku shiga aljannah ba har sai kunyi imani, ba zakuyi imani ba harsai kunso junanku, in baku labarin ta yaya zakuso junanku? To Ku yad'a sallama a tsakaninku_*👌🏻
*_Assalamu Alaikum warahmatullah wa barakatuhu ya ihwatih fil Islam* 🙋🏾
📝 *Episode* 246--250
Abdool ya shiga busy saboda shirye-shiryen bud'e hospital nasa da sukeyi bai zaunu ba, wata rana ma through out day su Ramlah ba zasu ganshi ba saidai waya kawai, Mami kam ta dage da gyara 'yar tata,tuni na hau sheki fatarta tayi smooth tayi k'iba abinta, yan 4 sunyi bulbul dasu a dan Ramlah akwai kyawun Mama ga kuma sinadarai da madara da Abdool ya kawo musu wand'anda zasu k'ara musu lafia da kuzari, junior kullum yana mak'ale da Maa d'insa, Inna da Nany ne iyayen renon su Amatullah su Husna ma muddin suna gida suma suna tare dasu.
Bukin bud'e hospital aka gudanar Inda ya samu halartar mai girma governor na Kaduna State da k'ungiyar likitoci ta kaduna state misnistan lafia, asibitin ta samu karbesu gun k'usosin Gwannati, sannan ta cika duk wasu sharudda na asibiti mai zaman kanta, duba da yadda aka zuba kayan aiki na zamani wad'anda a yanzu ba'a cika samun a kowacce hospitals ba, an nashi number yabo tare da jinjina masa akan namijin k'ok'arin da yayi akan hospital d'in tare da jawabin yabo da mai girma governor yayi tare da Jan hankali up coming Dr dayin koyi da Matashin Dr Inda yace idan ana samun iri-irensu masu kishin k'asa to tabbas za'ayi nasara sosai a fannin lafia kuma za'a yak'i cututtuka da dama tun anan gida Nigeria basai an fita zuwa k'asashen wasu ba, haka dai kowa ya tofa albarkacin bakinsa tare da mik'a kambun girma ga iyayensa a matsayin su na wad'anda suka ginashi suka tallafa masa ta hanyar taimakonsa da bashi ilimi mai kyau har yakai wannan mataki, Aka kuma ja hankali iyaye akan suyi koyi da iyayen Dr Abdool su dage akan ilimin 'ya'yansu both islam and western dan shine kad'ai gatan da zakayi ma d'an ka a rayuwa saboda ilimi shine gishirin zaman duniya.
Mami dake gefe sai murmushi take tana jin dad'in ganin wannan rana da Allah ya nuna musu Abdool ya zama wani Abu a rayuwa har ana buga misali dashi wannan kad'ai ya isheta farinciki, Alhaji Sada hadda kwallarsa ta farinciki ina ma Auwal na kusa yaga wannan abin farinciki, Ramlah ma ji take kamar ta tashi sama dan farinciki tanaji tafi kowa sa'ar miji a rayuwa, ganin yan mata sai pics sukema Abdool yasa tasha kunu ta had'a rai ganin my parrot ta dage ta zak'alk'ale ita da my Aysha, Abdool kuwa idonsa na Kanta ganin yadda tasha kunu yasan labarin yasa sai jifarta da murmushi yake sannan yak'i kula kowa duk nacin Hafsi saida ta sarara masa, dan yak'i basu fuska, wow kawai 'yan matan gurin ke fad'i sunaji inama wannan young Dr mallakinsu ne.
Gurin dinner da akaje Ramlah na mak'ale Dr ko kunyar Mami bataji idonta ya rufe da kishi, sunkuyawa Abdool yayi Dai2 kunnenta "Haba baby irin wannan rikon ai sai ki kashemin kasuwa" harara ta watsa masa tare da kwab'e fuska tana d'an dukan k'irjinsa cike da tab'ara, nan fa masu camera suka shiga basu pics dan sun burge ba kad'an ba wasu sai fad'i suke "wow perfect match" tuni jikin wasu yayi sanyi ganin madarar k'auna a fili, Mami sai murmushi take tana k'ara godewa Allah, su sadee, Nihal duk ana gurin ana aikin na kwad'ayi. Lol
Taron yayi perfect anan aka bashi lasisi na tabbacin Asibitin sa ta samu k'arbuwa 100%, taro ya watse kowa na farinciki da murna, Abdulmajid fans baki kamar ya yage dan murna sun cika burgamensu da kayan mak'ulashe(oh wad'anda mutanen burinsu baza ta fad'i kawai subi takai) lol.
***************