Sashe 36
Abdulmajid Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bye sweet bro, sai na jika anjima" sannan ta juyo ta watsa mata harara "wai renin hankali, keda daga ina kike yanzu, ai kece zance Ku kara gaba Ku barmu musha iska".
Zaro ido tayi " Lalala yayan kike gayawa haka aiko zan gayamasa"
"To saime ? Karya ne?"
"Uhm naga alaman yaya Hakeem ya zarar dake mudai ba ruwanmu kada ki lalatamu, bacci ma zanyi ni kyaleni" ta fad'a tana kwantawa gefen junior, tare da rufe ido.
"Kwaji dashi dai" Nihal tace tanaci gaba da danna wayarta...
"Kai nima fa na samu matar nan yauma zaka rakani zance".
" hhhhhh new system wannan wacece mai sa'a haka?"
"Ahaf yi cooling kawai anjima kad'an zaka ganta....."
"Uhm na lahe"
Bayan sun tashi ne yace suje yakaisa ya ganta, da motar Hakeem sukaje, ganin ya d'auki hanya gidan yasa mamaki ya kamashi, bai gama mamaki ba ya gansu bakin gidansu, horn yayi gate man ya bud'e musu suka shiga parking yayi tare da fitowa shima Abdool fitowa yayi yana mishi kallon tambaya, yi yayi kamar ba kula ba ya d'auko phone d'insa yasa kira "baby gani Harabar gida fa, OK" ya fad'a tare da hang up, Abdool kuwa ido kawai ya zuba masa yaga iya gudun ruwansa.
K'ofa ya kafe da ido don ganin waye zai fito duk da zuciyarsa na gayamasa is just a joke Hakeem ke masa, ganin yadda yake masa dariya.
Nihal ce ta fito sanye da gown ja da shadda sai walkiya take, tayi d'aurin gwaggwaro, sai bak'in gyale data sagala a kafad'a, fuskarta tasha make-up sai k'yalli take, tana fitowa idonta ya sauka ana yayanta aiko ba shiri ta juya a guje cike da kunya.
Da mamaki ya juya yana kallon abokin nasa "don't say anything all d answer are here" Hakeem yace yana dariya.
"Habi! Guy u take me 2 d world of surprise oo, yaushe akayi banda labari" yace yana jin dad'in lamarin har ransa.
"Aiko matar sonka ta sani, da ita akayi komai"
Tuna masa da 'yar rigimarsa ya sakashi smiling "aiko bata gayamin nasan Nihal ta hana a fad'a, well congrat" yace yana bashi hannu, hannu ya mik'a masa shima nan sukayi musabawa daga ya goce tare dakai masa duka a kafad'a, tare dayin d'an gudu shima Ya bisa ya dan ramawa.
Cimmasa yayi tare da d'aga hannu zaikai masa duka "kai saika dokan yanzu nifa in low Kane".
" tab ban d'auka tanan ba balle abu ya dameni" rungume juna sukayi suna dariya.
_friends forever_
Abdool ne ya gayama Mami tayi farinciki da sosai tare da sanya albarka, tasan Hakeem tun kuruciya baida wani matsala, amma duk da haka saida ta gayama dangin babanta sukayi bincike game dashi.
"Um dama Mami zance yaushe Ramlah zata tare ne?" Abdool ya fad'a yana Sosa k'eyarsa.
Mami tambayan tazo mata a bazata "tariya Abdool? Aina d'auka sai exam d'insu ya fito sun samu admission tukun, kaima zuwa lokacin ka kammala komai na bud'e, hospital d'inka ko ya ka gani ne?"
"OK Mami ba komai a barshi a haka" amma har ransa yana buk'atar mace kusa dashi, har gaji dayin azumi wani sa'in saidai su karye a banza don kuwa Ramlah bata daina shigar k'ananun kaya ba saima abinda ya k'aru.
Itakam ko a jikinta kuma a haka take iskoshi har d'akin sa don neman rigima kuma daya tab'ata ta fara zare ido da kyarmar jiki...
**************
"Wlh naso naje amma kinga inaso na kammala buk d'in nan wlh akwai tausayi, kice ma Besty tayi hak'uri zanzo special zuwa, inshaa Allah" Ramlah tace da Nihal wacce ke cikin shirin fita.
"Yanzu saboda buk d'in nan zaki zauna ke kad'ai a gida, ko tsoro bakyaji?"
Smiling tayi "ai buk d'inne sisto so sweet, ai da kin fita zan rufe k'ofar parlour inaga ma garden zanje".
" muga wane iri ne?"
Buk d'in ta mik'a mata an rubuta *Darkness of sorrow* gaban bangon "um Besty ki ta riga ta b'ataki da novel, gashi har abin ya shafeta".
" nidai banason mita ki gaidamin ita sosai" tace tare da warce buk d'in ta.
Su Mami duk sun fita unguwa har junior ba yadda batayi dashi ya zauna ba yace zaije da Mami.
Zama tayi parlour tayi dai2 tana karatunta sai aka d'auke nepa "kash" tace tare da huro iska a bakinta.
Mik'ewa tayi don zuwa garden tasan zatafi jin dad'i a can.
Sanye take da mini skirt omo color na jean wanda ko cinyoyinta bai gama rufe mata ba, sai shirt pink mai hannun best wacce keda sakakken wuya duk rabin k'irjinta a fili, kanta ba d'an kwali sai kamawa da tayi da ribbon pink, tazo zata wuce taga d'akin Abdool bud'e, mamaki tayi dan batasan ya dawo ba, har zata wuce abinta tace bari dai ta duba ko yana ciki.
Abdool da tun safe yakejin sa wani iri wit 2much feeling ko azumi bai samu ya d'auka ba, ga Cikin sa sai ciwo yake koda ya fita bai Dad'e ba ya dawo, bai bari kowa yasan yana nan ba ya shige d'akin sa magani yasha ya kwanta, amma INA sai gaba abin keyi ji yake kamar sai mutu idan bai kusanci mace ba.
Iskar bakin sa ya furzar "wannan wane irin musiba ne, tsawon shekara 1⅛ ba mace a tare dani, wlh am tired, inada mata amma aikin banza, mtsss" yaza tsaki dan da alama hak'urin sa, yakai k'ololuwa k'are wa musamman dake shi mabuk'aci ne.
Turo k'ofa yaji anyi, sauri ya d'ago dan ganin waye, ganin yanayin shigar ta yasa yai saurin kauda kansa, ganin halin da yake ciki yasa ta ajiye book d'in da sauri, tana fad'in "menene Yaya? Meya same ka?"
Da hannu yake mata alaman kada ta matso Inda yake, duk da ta fahimci me yake nufi amma sai k'ok'arin isa Inda yake take yi.
Tana isa ta rungume sa tare da Shafa masa baya, aiko ta tono fitina da Kud'in ta, wani irin yarr yaji tun daga kansa har zuwa yatsarsa, hannayensa ya zageyita dasu ya kama k'ugunta.
K'ara matseta yayi a jikinsa tare da had'e bakin su, cikin kwarewa ya cafki lips nata kamar mayunwacin zaki........
Mura🤧🤥
💄Meryerm Abdool💄
[9/23, 8:51 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu👇🏻
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Anas d'an malik (R.D) yace manzon Allah (S.A.W) yace :-
Ina rantsuwa da Wanda rayuwa ta take a hannun sa, imanin d'ayan ku, baya cika saiya soma mak'ocinsa Abinda yake sowa kansa.
A wani gurin kuma yace "jibrillu ya kasance yana yimin wasiyya da Mak'oci har saida nayi tunanin zai gajeni idan na mutu"```
*ya 'yan uwa Ku duba girman hakkin mak'oci ga mak'ocinsa, wanda a yanzu mukayi yada gai2 da wannan zumunci muka d'aukesa ba a bakin komai ba, sai kayi wata bakaga mak'ocinka ba amma bazaka bincika lafia yake ba, ya 'yan uwa miyi k'ok'ari mu gyara ko Allah zai lullub'e mu da rahamarsa, Allah yasa mu dace ameen👏🏽👌🏻*
📝 *Episode* 201--205
Zazzaro ido tayi cike da tsoro, jin sabon al'amarin da yayan nata yazo mata dashi, mai cike da wuyar fassarawa, " tome ke damun Yaya Abdool ne wai" ta fad'a a ranta, mutsu-mutsun k'wace kanta take, amma ko gezau baiyi ba saboda rik'one yayi mata bana wasa ba, fargaba da tsoro ne suka dirar mata lokaci d'aya, dan iyakarta dashi hugging shima daya matseta ta fara k'ok'arin kwacewa saketa yakeyi yace ta fice masa a d'aki, amma yau kam abin nasa ba wasa dan cikin sauri-sauri yake tafiyar da ita, kamar zakin da ya shekara baici ba, tuni ta fara data sanin shigowa d'akin da tayi.
Shikam gogan naku ya fara fita hayyacinsa kissing nata yake deeply cike da k'warewa, yayin da ya matseta a k'irjin sa da hannunsa d'aya, d'ayan kuma yana wasa da sassan jikinta dashi, zame 'yar shirt d'in yayi da hannun tare daci gaba da wasa da gab'ob'in jikinta, cikin mastering.
Lumshe ido tayi tare dayin lahu a k'irjin sa, zuciyarta sai harbawa take da sauri-sauri, tana karb'ar sak'onnin sa masu wuyar fassarawa, tunawa tayi da labaran da takeji a novel da kuma wad'anda takeji a bakin su Sadee na kwakwar da ake ci a first night, da alama yayan nata duniyar da yakeson kaita kenan, dan ya birkice mata ya riketa ta, ya koma kamar bashi ba, hawaye ta farayi dan tasan yau takai k'arshen zuwar masa d'aki.
Jin tsayuwa na neman gagararsu yasa ya sassauta rik'on da yayi mata da niyyan janta zuwa bed, ita kuma jin ya sassauta rik'on ne yasa ta ta bud'e ido, ta tsorata da ganin yanayinsa, tattaro duka k'arfinta tayi duk da yadda ya kashe mata jiki, ta turasa da k'arfi ya tafi luuu kan bed, ita kuma ta zura a guje zuwa k'ofa........
************
*A k'auyen Kilgori*
Abubuwa sai k'ara tab'arb'arewa suke, yanzu Hinde ta k'ara samun cigaba(amma namai ginnan rijiya) dan yanzu sai tayi kwana 2 bata dawo gida ba, tana yawon gantalinta d'akin samarin gari, idan ta dawo iya Hari ta tambayeta inda taje ansar ta aiketa balle taga ta dad'e haka in tace zata doketa, tace tana tab'a ta ramawa zatayi tunda ba jakarta bace, tasan kuma tsab zata raman dan Hinde ba kunya kota asi, ga ido tsaye na rashin kunya, ga ba damar ta fad'a Ard'o dan bashi ya aiketa dakko ta ba, gashi yanzu sam baya shiga sha'aninsu hasalima ya daina zama gidan bacci kawai ke maida shi, amma bai rageta da komai ba, amma duk da haka baisa Hari ta gane Allah ya faku ba, kullum cikin ranta bakin nufi ne takebin Ramlah dashi, musamman ganin tsawon lokacin da aka d'auka bata da labarin ta, don ko ta tambayi Ard'o game da ita cewa take, kome damuwarta da labarin ta sonta take ne, koso take taji tana cikin mawuyacin hali, to bai sani ba, ansar kenan, hakan yasa hankalinta k'ara tashi tasan Ramlah na cikin kyakkyawan rayuwa duk inda take.
Zaro ido tayi " Lalala yayan kike gayawa haka aiko zan gayamasa"
"To saime ? Karya ne?"
"Uhm naga alaman yaya Hakeem ya zarar dake mudai ba ruwanmu kada ki lalatamu, bacci ma zanyi ni kyaleni" ta fad'a tana kwantawa gefen junior, tare da rufe ido.
"Kwaji dashi dai" Nihal tace tanaci gaba da danna wayarta...
"Kai nima fa na samu matar nan yauma zaka rakani zance".
" hhhhhh new system wannan wacece mai sa'a haka?"
"Ahaf yi cooling kawai anjima kad'an zaka ganta....."
"Uhm na lahe"
Bayan sun tashi ne yace suje yakaisa ya ganta, da motar Hakeem sukaje, ganin ya d'auki hanya gidan yasa mamaki ya kamashi, bai gama mamaki ba ya gansu bakin gidansu, horn yayi gate man ya bud'e musu suka shiga parking yayi tare da fitowa shima Abdool fitowa yayi yana mishi kallon tambaya, yi yayi kamar ba kula ba ya d'auko phone d'insa yasa kira "baby gani Harabar gida fa, OK" ya fad'a tare da hang up, Abdool kuwa ido kawai ya zuba masa yaga iya gudun ruwansa.
K'ofa ya kafe da ido don ganin waye zai fito duk da zuciyarsa na gayamasa is just a joke Hakeem ke masa, ganin yadda yake masa dariya.
Nihal ce ta fito sanye da gown ja da shadda sai walkiya take, tayi d'aurin gwaggwaro, sai bak'in gyale data sagala a kafad'a, fuskarta tasha make-up sai k'yalli take, tana fitowa idonta ya sauka ana yayanta aiko ba shiri ta juya a guje cike da kunya.
Da mamaki ya juya yana kallon abokin nasa "don't say anything all d answer are here" Hakeem yace yana dariya.
"Habi! Guy u take me 2 d world of surprise oo, yaushe akayi banda labari" yace yana jin dad'in lamarin har ransa.
"Aiko matar sonka ta sani, da ita akayi komai"
Tuna masa da 'yar rigimarsa ya sakashi smiling "aiko bata gayamin nasan Nihal ta hana a fad'a, well congrat" yace yana bashi hannu, hannu ya mik'a masa shima nan sukayi musabawa daga ya goce tare dakai masa duka a kafad'a, tare dayin d'an gudu shima Ya bisa ya dan ramawa.
Cimmasa yayi tare da d'aga hannu zaikai masa duka "kai saika dokan yanzu nifa in low Kane".
" tab ban d'auka tanan ba balle abu ya dameni" rungume juna sukayi suna dariya.
_friends forever_
Abdool ne ya gayama Mami tayi farinciki da sosai tare da sanya albarka, tasan Hakeem tun kuruciya baida wani matsala, amma duk da haka saida ta gayama dangin babanta sukayi bincike game dashi.
"Um dama Mami zance yaushe Ramlah zata tare ne?" Abdool ya fad'a yana Sosa k'eyarsa.
Mami tambayan tazo mata a bazata "tariya Abdool? Aina d'auka sai exam d'insu ya fito sun samu admission tukun, kaima zuwa lokacin ka kammala komai na bud'e, hospital d'inka ko ya ka gani ne?"
"OK Mami ba komai a barshi a haka" amma har ransa yana buk'atar mace kusa dashi, har gaji dayin azumi wani sa'in saidai su karye a banza don kuwa Ramlah bata daina shigar k'ananun kaya ba saima abinda ya k'aru.
Itakam ko a jikinta kuma a haka take iskoshi har d'akin sa don neman rigima kuma daya tab'ata ta fara zare ido da kyarmar jiki...
**************
"Wlh naso naje amma kinga inaso na kammala buk d'in nan wlh akwai tausayi, kice ma Besty tayi hak'uri zanzo special zuwa, inshaa Allah" Ramlah tace da Nihal wacce ke cikin shirin fita.
"Yanzu saboda buk d'in nan zaki zauna ke kad'ai a gida, ko tsoro bakyaji?"
Smiling tayi "ai buk d'inne sisto so sweet, ai da kin fita zan rufe k'ofar parlour inaga ma garden zanje".
" muga wane iri ne?"
Buk d'in ta mik'a mata an rubuta *Darkness of sorrow* gaban bangon "um Besty ki ta riga ta b'ataki da novel, gashi har abin ya shafeta".
" nidai banason mita ki gaidamin ita sosai" tace tare da warce buk d'in ta.
Su Mami duk sun fita unguwa har junior ba yadda batayi dashi ya zauna ba yace zaije da Mami.
Zama tayi parlour tayi dai2 tana karatunta sai aka d'auke nepa "kash" tace tare da huro iska a bakinta.
Mik'ewa tayi don zuwa garden tasan zatafi jin dad'i a can.
Sanye take da mini skirt omo color na jean wanda ko cinyoyinta bai gama rufe mata ba, sai shirt pink mai hannun best wacce keda sakakken wuya duk rabin k'irjinta a fili, kanta ba d'an kwali sai kamawa da tayi da ribbon pink, tazo zata wuce taga d'akin Abdool bud'e, mamaki tayi dan batasan ya dawo ba, har zata wuce abinta tace bari dai ta duba ko yana ciki.
Abdool da tun safe yakejin sa wani iri wit 2much feeling ko azumi bai samu ya d'auka ba, ga Cikin sa sai ciwo yake koda ya fita bai Dad'e ba ya dawo, bai bari kowa yasan yana nan ba ya shige d'akin sa magani yasha ya kwanta, amma INA sai gaba abin keyi ji yake kamar sai mutu idan bai kusanci mace ba.
Iskar bakin sa ya furzar "wannan wane irin musiba ne, tsawon shekara 1⅛ ba mace a tare dani, wlh am tired, inada mata amma aikin banza, mtsss" yaza tsaki dan da alama hak'urin sa, yakai k'ololuwa k'are wa musamman dake shi mabuk'aci ne.
Turo k'ofa yaji anyi, sauri ya d'ago dan ganin waye, ganin yanayin shigar ta yasa yai saurin kauda kansa, ganin halin da yake ciki yasa ta ajiye book d'in da sauri, tana fad'in "menene Yaya? Meya same ka?"
Da hannu yake mata alaman kada ta matso Inda yake, duk da ta fahimci me yake nufi amma sai k'ok'arin isa Inda yake take yi.
Tana isa ta rungume sa tare da Shafa masa baya, aiko ta tono fitina da Kud'in ta, wani irin yarr yaji tun daga kansa har zuwa yatsarsa, hannayensa ya zageyita dasu ya kama k'ugunta.
K'ara matseta yayi a jikinsa tare da had'e bakin su, cikin kwarewa ya cafki lips nata kamar mayunwacin zaki........
Mura🤧🤥
💄Meryerm Abdool💄
[9/23, 8:51 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
🖤 ```ABDULMAJEED``` 🖤
🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬
✨ *Servant of Majesty* ✨
Na
💄 _Meryerm Abdool_ 💄
© *Pure moment of life writers*
P.M.L💪🏽
(We don't just entertain and educate we touch the heart❤ of the readers📝)
Ga shafukan mu nan da zaku ringa samun k'ayatattun novel namu👇🏻
*#[email protected]*
*#IG PML WRITERS*
*#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035*
*#http://maryamsbello.blogspot.com*
```Daga Anas d'an malik (R.D) yace manzon Allah (S.A.W) yace :-
Ina rantsuwa da Wanda rayuwa ta take a hannun sa, imanin d'ayan ku, baya cika saiya soma mak'ocinsa Abinda yake sowa kansa.
A wani gurin kuma yace "jibrillu ya kasance yana yimin wasiyya da Mak'oci har saida nayi tunanin zai gajeni idan na mutu"```
*ya 'yan uwa Ku duba girman hakkin mak'oci ga mak'ocinsa, wanda a yanzu mukayi yada gai2 da wannan zumunci muka d'aukesa ba a bakin komai ba, sai kayi wata bakaga mak'ocinka ba amma bazaka bincika lafia yake ba, ya 'yan uwa miyi k'ok'ari mu gyara ko Allah zai lullub'e mu da rahamarsa, Allah yasa mu dace ameen👏🏽👌🏻*
📝 *Episode* 201--205
Zazzaro ido tayi cike da tsoro, jin sabon al'amarin da yayan nata yazo mata dashi, mai cike da wuyar fassarawa, " tome ke damun Yaya Abdool ne wai" ta fad'a a ranta, mutsu-mutsun k'wace kanta take, amma ko gezau baiyi ba saboda rik'one yayi mata bana wasa ba, fargaba da tsoro ne suka dirar mata lokaci d'aya, dan iyakarta dashi hugging shima daya matseta ta fara k'ok'arin kwacewa saketa yakeyi yace ta fice masa a d'aki, amma yau kam abin nasa ba wasa dan cikin sauri-sauri yake tafiyar da ita, kamar zakin da ya shekara baici ba, tuni ta fara data sanin shigowa d'akin da tayi.
Shikam gogan naku ya fara fita hayyacinsa kissing nata yake deeply cike da k'warewa, yayin da ya matseta a k'irjin sa da hannunsa d'aya, d'ayan kuma yana wasa da sassan jikinta dashi, zame 'yar shirt d'in yayi da hannun tare daci gaba da wasa da gab'ob'in jikinta, cikin mastering.
Lumshe ido tayi tare dayin lahu a k'irjin sa, zuciyarta sai harbawa take da sauri-sauri, tana karb'ar sak'onnin sa masu wuyar fassarawa, tunawa tayi da labaran da takeji a novel da kuma wad'anda takeji a bakin su Sadee na kwakwar da ake ci a first night, da alama yayan nata duniyar da yakeson kaita kenan, dan ya birkice mata ya riketa ta, ya koma kamar bashi ba, hawaye ta farayi dan tasan yau takai k'arshen zuwar masa d'aki.
Jin tsayuwa na neman gagararsu yasa ya sassauta rik'on da yayi mata da niyyan janta zuwa bed, ita kuma jin ya sassauta rik'on ne yasa ta ta bud'e ido, ta tsorata da ganin yanayinsa, tattaro duka k'arfinta tayi duk da yadda ya kashe mata jiki, ta turasa da k'arfi ya tafi luuu kan bed, ita kuma ta zura a guje zuwa k'ofa........
************
*A k'auyen Kilgori*
Abubuwa sai k'ara tab'arb'arewa suke, yanzu Hinde ta k'ara samun cigaba(amma namai ginnan rijiya) dan yanzu sai tayi kwana 2 bata dawo gida ba, tana yawon gantalinta d'akin samarin gari, idan ta dawo iya Hari ta tambayeta inda taje ansar ta aiketa balle taga ta dad'e haka in tace zata doketa, tace tana tab'a ta ramawa zatayi tunda ba jakarta bace, tasan kuma tsab zata raman dan Hinde ba kunya kota asi, ga ido tsaye na rashin kunya, ga ba damar ta fad'a Ard'o dan bashi ya aiketa dakko ta ba, gashi yanzu sam baya shiga sha'aninsu hasalima ya daina zama gidan bacci kawai ke maida shi, amma bai rageta da komai ba, amma duk da haka baisa Hari ta gane Allah ya faku ba, kullum cikin ranta bakin nufi ne takebin Ramlah dashi, musamman ganin tsawon lokacin da aka d'auka bata da labarin ta, don ko ta tambayi Ard'o game da ita cewa take, kome damuwarta da labarin ta sonta take ne, koso take taji tana cikin mawuyacin hali, to bai sani ba, ansar kenan, hakan yasa hankalinta k'ara tashi tasan Ramlah na cikin kyakkyawan rayuwa duk inda take.