Sashe 48
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai
dkusan minti 20 sannan Ya Abba yshigo, tsayawa
yyi yna kallon tsakar gidan, yau kam farin cikine
ya mye gurbin bakin cikin dyake ji aduk lokacin
dya shigo gidan ykalli tsakar gidan.
Kamshin irin
turaren wutan da umma ke cika gidanta dashi ne
yke shaka.
Ysaki murmushi tre dyin sallama,
bishira dke zaune dabas atsakar gidan maimakon
ta amsa sallamar sai tsaki taje dogo tre da cewa.
Aikin bnza.
Kallonta kurum yayi ranshi ya baci.
Bai cemata kala ba ynufi dkin ummi, tyi nisa cikin
buga game.
Sallamarshi ceta sata yin jifa da
wayar akan kujera tamike tdaga labulan daidai
lokacin dyke cewa inshigo?
Ta amsa sallamar
dwata murya wadda bta san ma tna da ita ba,
suka kalli juna cikin ido, lokaci 1 suka ski
murmushi tmika hannu kafadarsh rtaye da wta
jaka wadda bda ita yfita ba.
Ya salubo jkar ymika
mt tre dcewa, kirike dakarfi, tce to, sannu
ddawowa.
Yshigo rike da leda ahannunshi yzauna
tre dcewa.
Yauwa, tnufi robar ruwa data dauraye
jug din data tnda don shi kadai, tzubo ruwa tzo
dakofi tadauraye kofin snnan tzuba ruwan tmika
msa tre dsake cewa, sannu dkokari.
Ydubeta,
yauwa kema sannu dkokar, dud da byajin kishi
dole ne ysha ruwan, ybude bki ysoma shan ruwa.
Sai yaji ruwan yfi duk wani ruwa dyasha a tsayin
rayuwarshi gardi dkuma dadi, ydubeta ido lumshe
dama ruwan amare dadin shi dabanne??
ZURFIN CIKI book 4 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:37
Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa,
yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire
takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan dan
teburin da aka aje don dora abinci ko kofi.
Tazo
takwashe tkalman tkaisu kusa da kofar fita tyi
musu ajiya mai kyau, sannan tadauko dan twul
tshare kasar gurin.
Ykalleta, yi hkuri nshigo miki
dki datakalmi ko?
Tce bkomai aranshi yce nsaba
shiga dakin bishira da tkalmi.
Yjanyo ledar dya
shigo da ita tre dcewa ummana tki aiko miki da
abinci ko?
Tace, kyi mta mgnane?
Ya ciro take
away din yasiyo mata, zo kici, ai dole ta bmu na
dare, zan jene in tsaya mata.
Ummi tdubeshi,
anty bishira fa ka bata nata ne?
Yyi mta banza,
tduba ledar tga guda daya gakuma wnda yciro
mata.
In kaima anti bishira?
Ydaka mta tsawa tre
dharararta, ke!
Ban aike kiba, tatsaya tna
kallonshi, meye ruwanki da mtata, kin fini snin
meye kamata nayi kenan?
Yja dogon tsaki tare
djanyo jakar dta dora mishi akan gado, jikin ummi
yyi sanyi.
Ta tuna damaganar da umma acikin
nasihar dta mta, kda kizama dga cikin mtan
dsuke btawa mzajensu rai.
Hakan yna sawa miji
yatsani matarsa, kiyi tka tsantsan kinsan hlin
abba yna dsaurin fushi.
Dsauri ummi tasulalo dga
kujera.
Don Allah kyi hkuri ya abba, ban san
zakaji haushi ba.
Ydubeta fuska daure, hwaye
ygni sun cika idonta yace, kda ki sake hawayen
nansu zubo, tsa ytsunta tdanna idnunta, tshi ki
zauna ki dauki abinci kici.
Tzauna tarike abincin
tkasa ci.
Ykalleta suka hda ido cikin ido, tariga
shi mgna kayi hkuri Yaya Abba, tausayinta
ykamashi amma sai ydake.
Bnason kisake mgna
akan abinda yshafi mtata kinji ko?
Da sauri tce,
bzan kra ba.
Yyi dan murmushi ci abincinki.
Tasauke wta irin ajiyar zuciyar dhar ya klleta da
ido ya tmbayeta lpy?
Dabaki tfurta lpy lau, yce ci
abincinki.
Ummi tdauki abinci tn ci, jefi-jefi tna
kallonshi, shi kuma yna ta kokarin kunna laptop,
don ymantar da ita.
Yce, kinsan menene wannan?
Ta a'a yace computer ce, agurin aikinmu aka rba
mna.
Ummi tace, kyauta?
Yce A'a za'aringa
cirewa acikin albashinmu, mtso kigani.
Tdan
mtsa inda zta iya kallowa, ykunna yna nuna mta
abubuwa, yce ai nsan ki zaki iya sarrafata, tce
wai, bazan iya ba Yaya Abba.
Yce, nima sai
nshiga mkarnta akwai tnan cikin gri zan shiga nyi
diploma, salis shi tuni yyi.
Ummi tce amma gshi
ynzun mkana sarrafata, yce ina dan hwa ta office
dinmu ai tce tayi kyau Allah ysa albarka yce
amin.
Ykashe komai ydauki take away din ynaci.
Sannan yce, bri infita.
Tdube shi itakam bta son
yfita don umma tce mta tzama mai tsare mijinta
dga zaman majalisa koyawo.
Indai ba mkarnta
yke zuwa ba, yma ztayi thana shi fita tatambayi
knta, tdube shi cikin tausasa murya.
Ya Abba hka
zka fito bkayi wnka ba?
Tmike gruwa nan nadiba
bari inkai mka, shima ymike.
Sai anjima zanyi
ummi, ynzun shago nke sn zuwa.
Akwai wsu
dinkuna da za a amsa yau ina son ingako yaran
sun gama snnan inson in yanka wsu dunkunan
ciki har dnaki, koda yke saina gwada ma tukunna.
Tce, tokadan huta mana ynzun faka dawo, ygane
bta son yfita ne, don hk yce kda kidamu dg shago
ba inda zanje.
Har bkin kofa tarako shi tarike
labule, to sai kdawo, yce to, ynzun mbai kalli inda
bishira tke ba, yyi wje.
Datsaki traka shi tre
dcewa, girma dai yfadi warwas, murmushi yyi mai
sauti yfice abinshi.
Ita kuwa sai thau zntuka,
kinibibi a auran mka miji sannan a nuna anfi ka
sonshi, yrinya lokaci nabaki.
Ummi dai sai tkaro
kofarta, koda dre abinci daidai cikinta bishira tyi
taci tba 'yarta shiko Abba bai shigo gidan basai
bayan sallar isha'i.
Byan yje sun sha dirama da
umma, tce itafa bta yi abinci dsuba, yce umma
gskiya toki bmu na babanmu.
Tyi driya, kasan
abin dakake fada kuwa abba?
Inbaku abincin
mijina?
Ai kuwa bkwaci ba.
Tsohuwa tace, kai ina
mtarka ita bazata dafa fa?
Kodon tsoronta
fakakeji ko?
Abba yce eh bazata dafa ba ina
ruwanki ke tsohuwa kin cika sa ido.
Tce, nasa
din, ai gskiyane kowa ysn uwargida ke yin girki
harsati guda.
Abba yce, to mu tsarinmu bhka bne,
tkwashe da driya.
Bwani tsarinku bhaka bne kila
ma kinyin girkin tyi, yce oho dai bza kiji bdai, tce
jeka intayi tsami mji.
Umma dke tsheka driya tce,
abbana zoka dauka gashi nan yce, yauwa
ummana mungode, tce abba bka shiga gidan
nanne?
Yce wai gurin umman bashir?
Tce eh, yce
ina zuwa mna, tce todon Allah kadinga shiga, nan
yyi musu sallama ytafi.
Lokacin dya shigo gidan
dindim!
Sai daya tda injin, aranshi cewa yake yi
lallai mta dak
shi, jimatar dko darana tada inji tke
yi amma ynzun don kda wtan tga hske ko tji iskar
fanka shine taki tadawa.I novels / ZURFIN CIKI book 4 part 7
ZURFIN CIKI book 4 part 7
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:41
Ya aje kular kofar dakin ummi yaleka dakin
bishira, tana kwance kan gado, itafa bata jin cewa
zata dazama dakishiya, dole cikin biyu ayi daya,
kota tada ballin dazai saketa komuma tanemi duk
wata hanyar daza akori wannan 'yar iskar
yarinyar.
Yashiga dakin, muhibba daketa wasa
akan gadon da baya zaton tun da aka kafashi
tasake kakkabe shi, yace hibba.
Yarinyar ta
waiwayo cikin murna tanufo ubanta da dan
gwaranci, bishira tasa hannu tasuri 'yarta yace,
bishira duk wannan abin daki keyi fabashine
mafita agare kiba.
Ki kwantar da hankalinki ki
nutsu ki kama girmanki, yarinyar nan zata biki
amma in kin zabi akasin haka kece zaki koko....
Kai malam!
Ta katse shi, bafa wata sauran
magana fanasan komai, ni yanzun saki kurum nafi
muradi, ya ce sakin lafiya?
Ni yanzun ma na
soma sonki, tadaga mishi hannu tare da daga
murya, nikuma nadaina sonka, karya ne makace
kana sona kuma kanason waccan banzar.
Dole
acikinmu akwai wadda kafi so.
Abba yace to ai
kece, ke nafi son kuma ita tasan haka, kalmar
tashi tadan sanyaya mata zuciya.
Don haka bata
sake magana ba, yace kina bukatar wani abu ne?
Tace don Allah nidai ka fita kawai, yace to na
fita.
Ummi lokacin tana canza kaya zuwa riga
dazani na leshi, sosai tayi kwalliya tamkar
kasureta ka ruga don kyau.
Fuskarta sake ta tari
Abbanta dasannu dazuwa, ita ce tasa musu
abinci kowa da plate dinshi, amma sai ya aje
nashi yace suci nata.
Dama taso yin hakan amma
tana tsoron kada ya gwasaleta, sai da sukayi
dam sannan yace bari yayi wanka tatashi takai
masa ruwan wanka tadawo.
Kafin ya fito ta sake
gyara ko ina, jallabiya mai gajeran hannu yasaka
mara nauyi ya wadata jikinshi da turaruka tana
kallonshi cikin sha'awa.
Taso taimaka mishi tun
agurin shafa mai, amma tana tsoron kada yaga
zakewarta, don haka tashare tare da cewa
dasannu za azo gurin.
Ysake cewa zai koma
shago, tace haba yaya Abba yanzun kuma?
Yadauko tape dinshi nagwada mutane, zo in
gwadaki, har da kayanki zan yaka yanzun.
Yarannan 'yan shiriritane, badon naje dazun ba
dasun sani nasaba alkawari, dinkunan su kawai
suka yi tayi suka aje wanda nabasu.
Ummi
tabata fuska, ya tausasa murya, come on zo in
gwada ki, bazan jima bakinji ko?
Tatashi taje
gabanshi ta tsaya.
Sai dai mamakinta duk
dunkunan da Ya Abba ya sha yi mata abaya bai
taba gwadata basai yanzun?
Koya manta yanda
yake mata ne?
Tsawon siket din ta ya soma
gwadawa, tana tunani sai taji ratsawar dan
yatsansa tare da tape din a kwankwasonta, duk
da cewa dariga ajikinta saida hakan yasa taji
wani yanayi ajikinta.
Har ma takalle shi, haka nan
ya auna hips dinta da kirjinta, shi kanshi ya shiga
wani yanayi alokacin, haka nan yakoma shagon
cike dakewarta.
Kayan bacci tasaka ta kwanta a
gadon tana da yakinin bazai mata komai ba,
tunda yasan bata sallah.
Har kusan goma da rabi
tana jiran shigo warshi shiru, waya tadauka ta
rubuta mishi sako da cewa.
Ya abba don Allah
kadawo ni dai tsoro nake ji.
Ya karanta yayi
murmushi, azuciyarshi yace, don ita ya kwafe,
yayi dunkunan yana son kudin don ya sai mata
akwati da kayan shafa zuwa kayan ciki.
Share ta
yayi sai kusan sha daya darabi sannan yatashi
tare da sallamar yaran, haka nan itama sai daya
hado mata duguwa rigarta ta shadda wadda
dama anriga anyi sirfani ajikinta.
Dakin bishira
yasoma lekawa, bacci yadauketa sosai agefen
gadon take da alamun baccin yazo mata ba cikin
shiri ba.
Abba yayi murmushi tare da cewa, wa ya
fada miki ana cin bashin bacci?
Ina zaton matar
nan jiya bata runtsa ba, yau gashi yazo ba shiri.
dkusan minti 20 sannan Ya Abba yshigo, tsayawa
yyi yna kallon tsakar gidan, yau kam farin cikine
ya mye gurbin bakin cikin dyake ji aduk lokacin
dya shigo gidan ykalli tsakar gidan.
Kamshin irin
turaren wutan da umma ke cika gidanta dashi ne
yke shaka.
Ysaki murmushi tre dyin sallama,
bishira dke zaune dabas atsakar gidan maimakon
ta amsa sallamar sai tsaki taje dogo tre da cewa.
Aikin bnza.
Kallonta kurum yayi ranshi ya baci.
Bai cemata kala ba ynufi dkin ummi, tyi nisa cikin
buga game.
Sallamarshi ceta sata yin jifa da
wayar akan kujera tamike tdaga labulan daidai
lokacin dyke cewa inshigo?
Ta amsa sallamar
dwata murya wadda bta san ma tna da ita ba,
suka kalli juna cikin ido, lokaci 1 suka ski
murmushi tmika hannu kafadarsh rtaye da wta
jaka wadda bda ita yfita ba.
Ya salubo jkar ymika
mt tre dcewa, kirike dakarfi, tce to, sannu
ddawowa.
Yshigo rike da leda ahannunshi yzauna
tre dcewa.
Yauwa, tnufi robar ruwa data dauraye
jug din data tnda don shi kadai, tzubo ruwa tzo
dakofi tadauraye kofin snnan tzuba ruwan tmika
msa tre dsake cewa, sannu dkokari.
Ydubeta,
yauwa kema sannu dkokar, dud da byajin kishi
dole ne ysha ruwan, ybude bki ysoma shan ruwa.
Sai yaji ruwan yfi duk wani ruwa dyasha a tsayin
rayuwarshi gardi dkuma dadi, ydubeta ido lumshe
dama ruwan amare dadin shi dabanne??
ZURFIN CIKI book 4 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:37
Ta kyalkyale da dariya, ya Abba yayi santin ruwa,
yyi murmushi, naji ne kman kinsa zuma, ya cire
takalmashi tre ddora kafafuwanshi akan dan
teburin da aka aje don dora abinci ko kofi.
Tazo
takwashe tkalman tkaisu kusa da kofar fita tyi
musu ajiya mai kyau, sannan tadauko dan twul
tshare kasar gurin.
Ykalleta, yi hkuri nshigo miki
dki datakalmi ko?
Tce bkomai aranshi yce nsaba
shiga dakin bishira da tkalmi.
Yjanyo ledar dya
shigo da ita tre dcewa ummana tki aiko miki da
abinci ko?
Tace, kyi mta mgnane?
Ya ciro take
away din yasiyo mata, zo kici, ai dole ta bmu na
dare, zan jene in tsaya mata.
Ummi tdubeshi,
anty bishira fa ka bata nata ne?
Yyi mta banza,
tduba ledar tga guda daya gakuma wnda yciro
mata.
In kaima anti bishira?
Ydaka mta tsawa tre
dharararta, ke!
Ban aike kiba, tatsaya tna
kallonshi, meye ruwanki da mtata, kin fini snin
meye kamata nayi kenan?
Yja dogon tsaki tare
djanyo jakar dta dora mishi akan gado, jikin ummi
yyi sanyi.
Ta tuna damaganar da umma acikin
nasihar dta mta, kda kizama dga cikin mtan
dsuke btawa mzajensu rai.
Hakan yna sawa miji
yatsani matarsa, kiyi tka tsantsan kinsan hlin
abba yna dsaurin fushi.
Dsauri ummi tasulalo dga
kujera.
Don Allah kyi hkuri ya abba, ban san
zakaji haushi ba.
Ydubeta fuska daure, hwaye
ygni sun cika idonta yace, kda ki sake hawayen
nansu zubo, tsa ytsunta tdanna idnunta, tshi ki
zauna ki dauki abinci kici.
Tzauna tarike abincin
tkasa ci.
Ykalleta suka hda ido cikin ido, tariga
shi mgna kayi hkuri Yaya Abba, tausayinta
ykamashi amma sai ydake.
Bnason kisake mgna
akan abinda yshafi mtata kinji ko?
Da sauri tce,
bzan kra ba.
Yyi dan murmushi ci abincinki.
Tasauke wta irin ajiyar zuciyar dhar ya klleta da
ido ya tmbayeta lpy?
Dabaki tfurta lpy lau, yce ci
abincinki.
Ummi tdauki abinci tn ci, jefi-jefi tna
kallonshi, shi kuma yna ta kokarin kunna laptop,
don ymantar da ita.
Yce, kinsan menene wannan?
Ta a'a yace computer ce, agurin aikinmu aka rba
mna.
Ummi tace, kyauta?
Yce A'a za'aringa
cirewa acikin albashinmu, mtso kigani.
Tdan
mtsa inda zta iya kallowa, ykunna yna nuna mta
abubuwa, yce ai nsan ki zaki iya sarrafata, tce
wai, bazan iya ba Yaya Abba.
Yce, nima sai
nshiga mkarnta akwai tnan cikin gri zan shiga nyi
diploma, salis shi tuni yyi.
Ummi tce amma gshi
ynzun mkana sarrafata, yce ina dan hwa ta office
dinmu ai tce tayi kyau Allah ysa albarka yce
amin.
Ykashe komai ydauki take away din ynaci.
Sannan yce, bri infita.
Tdube shi itakam bta son
yfita don umma tce mta tzama mai tsare mijinta
dga zaman majalisa koyawo.
Indai ba mkarnta
yke zuwa ba, yma ztayi thana shi fita tatambayi
knta, tdube shi cikin tausasa murya.
Ya Abba hka
zka fito bkayi wnka ba?
Tmike gruwa nan nadiba
bari inkai mka, shima ymike.
Sai anjima zanyi
ummi, ynzun shago nke sn zuwa.
Akwai wsu
dinkuna da za a amsa yau ina son ingako yaran
sun gama snnan inson in yanka wsu dunkunan
ciki har dnaki, koda yke saina gwada ma tukunna.
Tce, tokadan huta mana ynzun faka dawo, ygane
bta son yfita ne, don hk yce kda kidamu dg shago
ba inda zanje.
Har bkin kofa tarako shi tarike
labule, to sai kdawo, yce to, ynzun mbai kalli inda
bishira tke ba, yyi wje.
Datsaki traka shi tre
dcewa, girma dai yfadi warwas, murmushi yyi mai
sauti yfice abinshi.
Ita kuwa sai thau zntuka,
kinibibi a auran mka miji sannan a nuna anfi ka
sonshi, yrinya lokaci nabaki.
Ummi dai sai tkaro
kofarta, koda dre abinci daidai cikinta bishira tyi
taci tba 'yarta shiko Abba bai shigo gidan basai
bayan sallar isha'i.
Byan yje sun sha dirama da
umma, tce itafa bta yi abinci dsuba, yce umma
gskiya toki bmu na babanmu.
Tyi driya, kasan
abin dakake fada kuwa abba?
Inbaku abincin
mijina?
Ai kuwa bkwaci ba.
Tsohuwa tace, kai ina
mtarka ita bazata dafa fa?
Kodon tsoronta
fakakeji ko?
Abba yce eh bazata dafa ba ina
ruwanki ke tsohuwa kin cika sa ido.
Tce, nasa
din, ai gskiyane kowa ysn uwargida ke yin girki
harsati guda.
Abba yce, to mu tsarinmu bhka bne,
tkwashe da driya.
Bwani tsarinku bhaka bne kila
ma kinyin girkin tyi, yce oho dai bza kiji bdai, tce
jeka intayi tsami mji.
Umma dke tsheka driya tce,
abbana zoka dauka gashi nan yce, yauwa
ummana mungode, tce abba bka shiga gidan
nanne?
Yce wai gurin umman bashir?
Tce eh, yce
ina zuwa mna, tce todon Allah kadinga shiga, nan
yyi musu sallama ytafi.
Lokacin dya shigo gidan
dindim!
Sai daya tda injin, aranshi cewa yake yi
lallai mta dak
shi, jimatar dko darana tada inji tke
yi amma ynzun don kda wtan tga hske ko tji iskar
fanka shine taki tadawa.I novels / ZURFIN CIKI book 4 part 7
ZURFIN CIKI book 4 part 7
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:41
Ya aje kular kofar dakin ummi yaleka dakin
bishira, tana kwance kan gado, itafa bata jin cewa
zata dazama dakishiya, dole cikin biyu ayi daya,
kota tada ballin dazai saketa komuma tanemi duk
wata hanyar daza akori wannan 'yar iskar
yarinyar.
Yashiga dakin, muhibba daketa wasa
akan gadon da baya zaton tun da aka kafashi
tasake kakkabe shi, yace hibba.
Yarinyar ta
waiwayo cikin murna tanufo ubanta da dan
gwaranci, bishira tasa hannu tasuri 'yarta yace,
bishira duk wannan abin daki keyi fabashine
mafita agare kiba.
Ki kwantar da hankalinki ki
nutsu ki kama girmanki, yarinyar nan zata biki
amma in kin zabi akasin haka kece zaki koko....
Kai malam!
Ta katse shi, bafa wata sauran
magana fanasan komai, ni yanzun saki kurum nafi
muradi, ya ce sakin lafiya?
Ni yanzun ma na
soma sonki, tadaga mishi hannu tare da daga
murya, nikuma nadaina sonka, karya ne makace
kana sona kuma kanason waccan banzar.
Dole
acikinmu akwai wadda kafi so.
Abba yace to ai
kece, ke nafi son kuma ita tasan haka, kalmar
tashi tadan sanyaya mata zuciya.
Don haka bata
sake magana ba, yace kina bukatar wani abu ne?
Tace don Allah nidai ka fita kawai, yace to na
fita.
Ummi lokacin tana canza kaya zuwa riga
dazani na leshi, sosai tayi kwalliya tamkar
kasureta ka ruga don kyau.
Fuskarta sake ta tari
Abbanta dasannu dazuwa, ita ce tasa musu
abinci kowa da plate dinshi, amma sai ya aje
nashi yace suci nata.
Dama taso yin hakan amma
tana tsoron kada ya gwasaleta, sai da sukayi
dam sannan yace bari yayi wanka tatashi takai
masa ruwan wanka tadawo.
Kafin ya fito ta sake
gyara ko ina, jallabiya mai gajeran hannu yasaka
mara nauyi ya wadata jikinshi da turaruka tana
kallonshi cikin sha'awa.
Taso taimaka mishi tun
agurin shafa mai, amma tana tsoron kada yaga
zakewarta, don haka tashare tare da cewa
dasannu za azo gurin.
Ysake cewa zai koma
shago, tace haba yaya Abba yanzun kuma?
Yadauko tape dinshi nagwada mutane, zo in
gwadaki, har da kayanki zan yaka yanzun.
Yarannan 'yan shiriritane, badon naje dazun ba
dasun sani nasaba alkawari, dinkunan su kawai
suka yi tayi suka aje wanda nabasu.
Ummi
tabata fuska, ya tausasa murya, come on zo in
gwada ki, bazan jima bakinji ko?
Tatashi taje
gabanshi ta tsaya.
Sai dai mamakinta duk
dunkunan da Ya Abba ya sha yi mata abaya bai
taba gwadata basai yanzun?
Koya manta yanda
yake mata ne?
Tsawon siket din ta ya soma
gwadawa, tana tunani sai taji ratsawar dan
yatsansa tare da tape din a kwankwasonta, duk
da cewa dariga ajikinta saida hakan yasa taji
wani yanayi ajikinta.
Har ma takalle shi, haka nan
ya auna hips dinta da kirjinta, shi kanshi ya shiga
wani yanayi alokacin, haka nan yakoma shagon
cike dakewarta.
Kayan bacci tasaka ta kwanta a
gadon tana da yakinin bazai mata komai ba,
tunda yasan bata sallah.
Har kusan goma da rabi
tana jiran shigo warshi shiru, waya tadauka ta
rubuta mishi sako da cewa.
Ya abba don Allah
kadawo ni dai tsoro nake ji.
Ya karanta yayi
murmushi, azuciyarshi yace, don ita ya kwafe,
yayi dunkunan yana son kudin don ya sai mata
akwati da kayan shafa zuwa kayan ciki.
Share ta
yayi sai kusan sha daya darabi sannan yatashi
tare da sallamar yaran, haka nan itama sai daya
hado mata duguwa rigarta ta shadda wadda
dama anriga anyi sirfani ajikinta.
Dakin bishira
yasoma lekawa, bacci yadauketa sosai agefen
gadon take da alamun baccin yazo mata ba cikin
shiri ba.
Abba yayi murmushi tare da cewa, wa ya
fada miki ana cin bashin bacci?
Ina zaton matar
nan jiya bata runtsa ba, yau gashi yazo ba shiri.