Sashe 24
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tace can cikin
kujera,wai sanyi take ji.yace sanyin lfy kuma? ta
shirya ta sameshi gida,umma tace to gatanan
xuwa sukayi sallama.umma tace ke ummi fito
man in kin gama shirin.ummi tace umma nifa
sanyi nake ji,ina ganin xaxxabi ne xai
kamani.tace to ku biya ta kyamis kusai
magani.tsohuwa tace ke yi kwanci yanki, dole ne
fitan? umma ta miqe tana cewa, yanxu in ban je
ba da yaxo xai fara min masifan shi ne. ta shirya
ta fuce rai a bace.a nutse ta ke tafiya har daf da
qofan gidan ya abba. sallama taji anyi mata.wani
matashi ne suka gaisa, ya tambaye ta nanne
gidansu? tace a,a lafiya?ba tare da bata lkc ba ya
fara xayyane mata manu fanta,santa yake kuma
da aure,tace kaga mlm sai anjima.ta shige gidan
abba shiko ya kafe yaqi tafiya.da sallama ta
shiga gidan,qaran inji baisa aji sallaman ba,dan
haka ta jingina da rijiya tana kallan tsakar
gidan.mamakin daya yadda mace daya a gidan ta
kasa gyara gidan.sai kace gidan namiji, namijin
ma qaxami. . abba ne ya fita wanka sanye da
jallabiya fara.ya aje bokitin ya dube ta. yace ki
siga ciki mana, ai tana falo.tayi
sallama,bishiratana xaune da baso tana kalan tv,
ganin umma ta daga labule sai ta hada rai tare
da cewa lfy? ummi tace ina wuni. bishira tace
lau, nace lfy? ta fada hadi da xare ido. ummi tace
ya abba ne ya ce na xauna anan na jira shi. tace
baxa a xo nan adame ni ba, ehe dan kallo nakeyi.
ummi ta ja tsaki tare da sakin labulan, ta koma
ta jin gina da rijiya.bishira ta fito.ke sarkin rashin
kunya wa kike ma tsaki? ummi ko kallanta batayi
ba.sannan tace baki isa kixo min har gidana
ba,kice xakimin rashin kunyan da kika saba.abba
ya jiyo hargowanta ya fito, yana qoqarin saka t-
shirt baqa akan faran singiletin shi,wandan jeans
ne mai laushi blue.yace,menene? tace, wannan
mara kunyan yarinyan nanne xata sameni har
dakina tamin tsaki.oa dubi ummi dake kallan
qasa tamkar bata san me akeyi ba. yace ke
ummi, ta dube shi da sauri,xan bata maki rai
kinsan bana san raini ko? tace nifa ya abba
banfa yi mata komai ba kawai fa.ya daga mata
hannu,yace banasan ji. yace na fada maki dai
bana san raini. takaicin duniya ya isheta,ta
sunkuyad da kai cikin qunan rai.wanna shine
gaba kura baya damisa.bishiqa kam sai ci gaba
da mita take, shiko abba tuni ya koma dakinsa da
qarasa shiri. ya fito fes, sam baxaka ce mijin
bishira bane.qamshin turaransa ya karade gidan
ya daga labule.ni na fita. tace sai ina? xan kai
ummi ta sai duk abinda xata nema dan gobe xata
koma mkrt. ta tabe baki. ya dubi ummi wadda ke
cika tana batsewa,sannan ga sanyi alamun
xaxxabi yana damunta.yace muje ko? ta dube shi
sannan ta bishi.a qofar gida ya iske wannan
saurayin,yace lfy, ko kana jiran wanine? saurayin
ya ce wata yarin....sai ya hango ummi,dan haka
ya katse batun da cewa yauwa gatanan. . abba
ya kalleta ke uwar rore rore wannan ke yake jira
ko? ummi tace oho mashi, bina yake tayi.abba ya
ce, kayi haquri dan samari,ba aure xa a mata ba,
krt takeyi. yace nima din bawai ina nufin yanxu
bane.ya ce na fahince ka.to ka bari sai nan
gaba,ina nufin in auran yayi sai kaxo ko????
Ya
dubeta ranshi bace,ke kuma wuce muje.suka bar
shi nan tsaye yana kallansu.yaga kishi qarara a
idon abba.yace wannan ba wanta bane shima
santa yake.ya raya aransa shima yayi gaba abin
shi.shi kam abba suna tafe yana yi mata fada,wai
tabi ta sakar ma maxa fuska kowane gaja sai ya
xo yace yana santa.maimakon ta tsaya tayi
krtnt,xamani na ilimi,ita dai ta qi kula shi,har
yanxu takaicinta abin da matarshi ta mata,kuma
ya nuna ya goyi bayanta.wayarshi tayi ringing,ya
kalli ummi muje shago na mashin din
nacan.sannan ya daga wayar,ita tana tafe ne
amma sam bata jin dadi.da yake tafiyanta yanxu
tamkar tana jin tausayin qasa take yinta,sabanin
da da sai dai tayi gudu,shi da ke tafe yana waya
ya riga ta isa.gefe ta tsaya ya shiga shago bayan
ya gama amsa wayar.ahmad abokinsa yaxo xai
shiga shagon ya ganta tsaye.tace ina yini ya
ahmad? yace lfy lau yar daru.daman haka ya kan
ce mata.ya shiga shagon yana
waiwayanta,abbana barma yan shagon sallahu
wasu kayan da xa a xo dauka,ahmad ya shigo.
suka tafa,sannan suka gaisa.ahmad yace naxo ne
in fada maka anjima xamu shiga gidan su hafsa
dan gaida iyayenta,sai dai kuma ganin ummi ya
sani jin wani abu.anya ba xan dawo gida da
neman aurena ba?a rude abba ya ce wace ummi
kenan? ahmad ya ce qawarka mana.abba ya ce
dan Allah saki xancen nan kada ma ta jiyo ta
raina mu,me ka gani naso a gun ummi? dan Allah
kada ka cta min rai. . ahmad yace, allah in xai
yiwu, nutsuwan ta birge ni .abba ya ce to ba da
ni xa aci amanar hafsa ba.ummi kuwa dan Allah
ka bar xancenta.yaea ahmad yaga abba ya sha
mur ya tsare gida,dole ya saki batun.suka yi
sallama ya tafi,abba na cewa sai yaxo da
dare.yasa yaron shagon ya goge mashi mashin
din sannan ya tada,ya kalli ummi fuskarshi daure
xo ki hau.itama tata fuskar a daure take.tahau
suka tafi,iskar dake kadata tasa xaxxabin dake
san kamata ta qaru.ya kafe mashin dhn ya
kalleta,muje mana.ta bishi suka shiga cikin sahad
store din.tsaye tayi tana kallanshi yana diba
kaya.da alama na iyalanshi yake diba,dan taga ya
soma da pampas.
Hannuwanta harde a qirjinta
tana kallan shi,kome nashi yana birgeta.ya
waiwayo ya dubeta, tsayuwarme kike yi a nan da
ba xaki dauki abinda ya kawo kiba? ta rasa me
xata dauka,sai kurun ta dauki makilin ta riqe a
hannu,ya gama diban abin da yake so,sannan ya
aje gaban masu amsar kudi.ya dubeta,bakya
buqatar komai kenan? ta nuna mishi makilin din
hannunta,tana murxa shi.ya harareta baxa ki
dauki komai ba,kina da kayan tea dasu complex?
tace a,a.y2e to ki tsaya kada ki dauka.ya soma
dibo mata saitin sabulan nan daya taba sai mata
na aloe vera,dan yaga duk kananan qurajen sun
mutu.sannan ya hada mata da audugar mata
guda biyu.ya kai table.lkcn ta dauki madara da
milo ta kawo.yace wawiya,dalla matsa ki bani
gu.yaje ya qara tsinto mata ,sanna akayi musu
total ya biya.suka fita.kafin sukai gida haqoranta
sun s6a haduwa,gashi tana ta takurewa,yace
lfy,wani irim xama kika yi haka?tace,sanyinake
ji.tana magana muryarta na makyarkyata.wani
dan asibiti ya nufa da ita nan kusa da unguwansu
aka dubata.
Wurin allura,nan fa a ka soma
daga.Ta ce,ita kam bata san allura.Abba ya daka
mata tsawa da cewa,Allurar ce abn tsoro?Na
gane sam ba ki son ki koma mkrnt,a gobe ne
kuma sai kin koma duk abnki.
Ta ce, Naji zan
koma amma yanzun kam dn Allah Ya Abba kada
amin allura.Nurse dai sai kallonsu take yi tana
dariya. kwai Ummi sai ta soma hawaye ita fa har
ga Allah bata son allura.Nurse ta ce,To ka rike ta
mana ko ba Amarya ba ce?Naga shagwabar tayi
yawa.
Abba ya ce,Me? cikin tsawa ya yi
maganar,hr sai da Nurse din ta tsorata,ya ce
kanwata ce fa,kin ga wannan kucakar tayi kama
tayi kama da Amare?
Nan take Ummi taji ta
muzanta,sannan km ta tsorata da irin tsawar da
ya yi,ba ta san lkcn da ta shige a ka yi mata
allurar ba.
Ta fito tana sharar kwalla suka koma
gida.
Sai dai tana hada kayanta a Jaka,Sannan ta
ga wadannan sabulun da kuma audugar,kenan shi
ne dama ya sai mata wancan?ko me yasa ya sai
mata kuma hr da augugar mata? . wata zuciyar
ta ce,kila dn yaga Umma bata san kan abubuwan
zamani ba sosai.A fili ta ce,kai umma tasan
audugar mana.
Haka dai ta ci gaba da tufka tana
warwarewa,hr ta gama shirya kayanta.
Yau kuma
a bayan Tsohuwa ta za6i kwanciya,da dn komai
ba sai dn suyi hirar yaushe gamo.
Sai dai
Maimakon hira sai ta tsunduma a tunani,ta bar
Tsohuwa tana ta zance ita daya.
Fitarsu da Ya
Abba ta tsaya mata a rai,ita tayi ta tunowa tana
murmushi.Sai dai bata Son tuna lkcn da ya yi wa
Nurse din nan tsawa dn ta ce ko ba amarya ba ce
kom me yasa zai mata Tsawa? ita kam kalamn
Nurse din nan sun birgeta,shi kuma daga ganin
yadda ya yi tsawar nan kalamn ba su masa dadi
ba.......... wai takwara bacci ki ka yi ne?Muryar
Tsohuwa ta katseta,ta ce,Idona biyu Tsohuwa.Ta
ce, Tunanin me ki ke yi ne haka?Ummi ta ce
"Um" ina tuna gobe yanzun ina can.Tsohuwa taja
tsaki,Ai mai sunan Malam ya san takan mugunta.
UMMI dai ta ce "Um.Tsohuwa kuwa sai yi take
da mai sunan Malam.Tun Ummi naji tana "Um",
hr zcyrta ta soma tsanar kalaman Tsohuwa.
Sai
dai bata da damar ta katse Tsohuwa tunda dn ita
take yi,bata da mafita da ta wuce ta bar
dakin,don haka ta suri butar Tsohuwa,wai zata je
kewaye(bandaki).
Shi ma Abban da ke kwance a
tsakar dakinshi kan kafet ya tada kai da
katifarshi,ban da tunanin fitarsu ta dazun ba abn
da ya keyi.
Sai dai damuwarshi daya,me yasa
samari da dama suke kawowa Ummi hari?Me
yasa ya ke jin zafin haka?Zuciyarshita amsa da
cewa,ka so ko ka ki kana Son UMMI."a fili ya
furta "Haba dai so,Allah ya tsare ni." Tun misalin
tara Ummi ta gama shirinta tsaf,cikin kayan
mkrnt mai ruwan hoda,mai gida-gida.Da kuka ta
bar gidan yau ma.
Haka nan kuka take hr suka
isa mkrnt,ta samu Khadija hr tazo,dn haka tare
suka kwashe kaya.Kafin Abba ya tafi sai da ya yi
mata fada kwantankwacn wnda Umma tayi
mata.Waton ta kula d kanta,kuma tayi abn da ya
kawo ta,waton krt.Sannan ba ya son tayi
kawance d yaketa shari'a.irin wanda wasu
watsatstsun yaran ke yi.(Allah ya shiryesu).
Sannan ya jadadda mata batun ibada,sannan ya
kawo kudi ya bata,ta ce Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."ZURFIN CIKI book 2 part 5
ZURFIN CIKI book 2 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:12
Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."
Rayuwarta a mkrnta wannan karon ba laifi,sai dai
fa hr yanzun ta tunu da gida sai tayi kuka.
kujera,wai sanyi take ji.yace sanyin lfy kuma? ta
shirya ta sameshi gida,umma tace to gatanan
xuwa sukayi sallama.umma tace ke ummi fito
man in kin gama shirin.ummi tace umma nifa
sanyi nake ji,ina ganin xaxxabi ne xai
kamani.tace to ku biya ta kyamis kusai
magani.tsohuwa tace ke yi kwanci yanki, dole ne
fitan? umma ta miqe tana cewa, yanxu in ban je
ba da yaxo xai fara min masifan shi ne. ta shirya
ta fuce rai a bace.a nutse ta ke tafiya har daf da
qofan gidan ya abba. sallama taji anyi mata.wani
matashi ne suka gaisa, ya tambaye ta nanne
gidansu? tace a,a lafiya?ba tare da bata lkc ba ya
fara xayyane mata manu fanta,santa yake kuma
da aure,tace kaga mlm sai anjima.ta shige gidan
abba shiko ya kafe yaqi tafiya.da sallama ta
shiga gidan,qaran inji baisa aji sallaman ba,dan
haka ta jingina da rijiya tana kallan tsakar
gidan.mamakin daya yadda mace daya a gidan ta
kasa gyara gidan.sai kace gidan namiji, namijin
ma qaxami. . abba ne ya fita wanka sanye da
jallabiya fara.ya aje bokitin ya dube ta. yace ki
siga ciki mana, ai tana falo.tayi
sallama,bishiratana xaune da baso tana kalan tv,
ganin umma ta daga labule sai ta hada rai tare
da cewa lfy? ummi tace ina wuni. bishira tace
lau, nace lfy? ta fada hadi da xare ido. ummi tace
ya abba ne ya ce na xauna anan na jira shi. tace
baxa a xo nan adame ni ba, ehe dan kallo nakeyi.
ummi ta ja tsaki tare da sakin labulan, ta koma
ta jin gina da rijiya.bishira ta fito.ke sarkin rashin
kunya wa kike ma tsaki? ummi ko kallanta batayi
ba.sannan tace baki isa kixo min har gidana
ba,kice xakimin rashin kunyan da kika saba.abba
ya jiyo hargowanta ya fito, yana qoqarin saka t-
shirt baqa akan faran singiletin shi,wandan jeans
ne mai laushi blue.yace,menene? tace, wannan
mara kunyan yarinyan nanne xata sameni har
dakina tamin tsaki.oa dubi ummi dake kallan
qasa tamkar bata san me akeyi ba. yace ke
ummi, ta dube shi da sauri,xan bata maki rai
kinsan bana san raini ko? tace nifa ya abba
banfa yi mata komai ba kawai fa.ya daga mata
hannu,yace banasan ji. yace na fada maki dai
bana san raini. takaicin duniya ya isheta,ta
sunkuyad da kai cikin qunan rai.wanna shine
gaba kura baya damisa.bishiqa kam sai ci gaba
da mita take, shiko abba tuni ya koma dakinsa da
qarasa shiri. ya fito fes, sam baxaka ce mijin
bishira bane.qamshin turaransa ya karade gidan
ya daga labule.ni na fita. tace sai ina? xan kai
ummi ta sai duk abinda xata nema dan gobe xata
koma mkrt. ta tabe baki. ya dubi ummi wadda ke
cika tana batsewa,sannan ga sanyi alamun
xaxxabi yana damunta.yace muje ko? ta dube shi
sannan ta bishi.a qofar gida ya iske wannan
saurayin,yace lfy, ko kana jiran wanine? saurayin
ya ce wata yarin....sai ya hango ummi,dan haka
ya katse batun da cewa yauwa gatanan. . abba
ya kalleta ke uwar rore rore wannan ke yake jira
ko? ummi tace oho mashi, bina yake tayi.abba ya
ce, kayi haquri dan samari,ba aure xa a mata ba,
krt takeyi. yace nima din bawai ina nufin yanxu
bane.ya ce na fahince ka.to ka bari sai nan
gaba,ina nufin in auran yayi sai kaxo ko????
Ya
dubeta ranshi bace,ke kuma wuce muje.suka bar
shi nan tsaye yana kallansu.yaga kishi qarara a
idon abba.yace wannan ba wanta bane shima
santa yake.ya raya aransa shima yayi gaba abin
shi.shi kam abba suna tafe yana yi mata fada,wai
tabi ta sakar ma maxa fuska kowane gaja sai ya
xo yace yana santa.maimakon ta tsaya tayi
krtnt,xamani na ilimi,ita dai ta qi kula shi,har
yanxu takaicinta abin da matarshi ta mata,kuma
ya nuna ya goyi bayanta.wayarshi tayi ringing,ya
kalli ummi muje shago na mashin din
nacan.sannan ya daga wayar,ita tana tafe ne
amma sam bata jin dadi.da yake tafiyanta yanxu
tamkar tana jin tausayin qasa take yinta,sabanin
da da sai dai tayi gudu,shi da ke tafe yana waya
ya riga ta isa.gefe ta tsaya ya shiga shago bayan
ya gama amsa wayar.ahmad abokinsa yaxo xai
shiga shagon ya ganta tsaye.tace ina yini ya
ahmad? yace lfy lau yar daru.daman haka ya kan
ce mata.ya shiga shagon yana
waiwayanta,abbana barma yan shagon sallahu
wasu kayan da xa a xo dauka,ahmad ya shigo.
suka tafa,sannan suka gaisa.ahmad yace naxo ne
in fada maka anjima xamu shiga gidan su hafsa
dan gaida iyayenta,sai dai kuma ganin ummi ya
sani jin wani abu.anya ba xan dawo gida da
neman aurena ba?a rude abba ya ce wace ummi
kenan? ahmad ya ce qawarka mana.abba ya ce
dan Allah saki xancen nan kada ma ta jiyo ta
raina mu,me ka gani naso a gun ummi? dan Allah
kada ka cta min rai. . ahmad yace, allah in xai
yiwu, nutsuwan ta birge ni .abba ya ce to ba da
ni xa aci amanar hafsa ba.ummi kuwa dan Allah
ka bar xancenta.yaea ahmad yaga abba ya sha
mur ya tsare gida,dole ya saki batun.suka yi
sallama ya tafi,abba na cewa sai yaxo da
dare.yasa yaron shagon ya goge mashi mashin
din sannan ya tada,ya kalli ummi fuskarshi daure
xo ki hau.itama tata fuskar a daure take.tahau
suka tafi,iskar dake kadata tasa xaxxabin dake
san kamata ta qaru.ya kafe mashin dhn ya
kalleta,muje mana.ta bishi suka shiga cikin sahad
store din.tsaye tayi tana kallanshi yana diba
kaya.da alama na iyalanshi yake diba,dan taga ya
soma da pampas.
Hannuwanta harde a qirjinta
tana kallan shi,kome nashi yana birgeta.ya
waiwayo ya dubeta, tsayuwarme kike yi a nan da
ba xaki dauki abinda ya kawo kiba? ta rasa me
xata dauka,sai kurun ta dauki makilin ta riqe a
hannu,ya gama diban abin da yake so,sannan ya
aje gaban masu amsar kudi.ya dubeta,bakya
buqatar komai kenan? ta nuna mishi makilin din
hannunta,tana murxa shi.ya harareta baxa ki
dauki komai ba,kina da kayan tea dasu complex?
tace a,a.y2e to ki tsaya kada ki dauka.ya soma
dibo mata saitin sabulan nan daya taba sai mata
na aloe vera,dan yaga duk kananan qurajen sun
mutu.sannan ya hada mata da audugar mata
guda biyu.ya kai table.lkcn ta dauki madara da
milo ta kawo.yace wawiya,dalla matsa ki bani
gu.yaje ya qara tsinto mata ,sanna akayi musu
total ya biya.suka fita.kafin sukai gida haqoranta
sun s6a haduwa,gashi tana ta takurewa,yace
lfy,wani irim xama kika yi haka?tace,sanyinake
ji.tana magana muryarta na makyarkyata.wani
dan asibiti ya nufa da ita nan kusa da unguwansu
aka dubata.
Wurin allura,nan fa a ka soma
daga.Ta ce,ita kam bata san allura.Abba ya daka
mata tsawa da cewa,Allurar ce abn tsoro?Na
gane sam ba ki son ki koma mkrnt,a gobe ne
kuma sai kin koma duk abnki.
Ta ce, Naji zan
koma amma yanzun kam dn Allah Ya Abba kada
amin allura.Nurse dai sai kallonsu take yi tana
dariya. kwai Ummi sai ta soma hawaye ita fa har
ga Allah bata son allura.Nurse ta ce,To ka rike ta
mana ko ba Amarya ba ce?Naga shagwabar tayi
yawa.
Abba ya ce,Me? cikin tsawa ya yi
maganar,hr sai da Nurse din ta tsorata,ya ce
kanwata ce fa,kin ga wannan kucakar tayi kama
tayi kama da Amare?
Nan take Ummi taji ta
muzanta,sannan km ta tsorata da irin tsawar da
ya yi,ba ta san lkcn da ta shige a ka yi mata
allurar ba.
Ta fito tana sharar kwalla suka koma
gida.
Sai dai tana hada kayanta a Jaka,Sannan ta
ga wadannan sabulun da kuma audugar,kenan shi
ne dama ya sai mata wancan?ko me yasa ya sai
mata kuma hr da augugar mata? . wata zuciyar
ta ce,kila dn yaga Umma bata san kan abubuwan
zamani ba sosai.A fili ta ce,kai umma tasan
audugar mana.
Haka dai ta ci gaba da tufka tana
warwarewa,hr ta gama shirya kayanta.
Yau kuma
a bayan Tsohuwa ta za6i kwanciya,da dn komai
ba sai dn suyi hirar yaushe gamo.
Sai dai
Maimakon hira sai ta tsunduma a tunani,ta bar
Tsohuwa tana ta zance ita daya.
Fitarsu da Ya
Abba ta tsaya mata a rai,ita tayi ta tunowa tana
murmushi.Sai dai bata Son tuna lkcn da ya yi wa
Nurse din nan tsawa dn ta ce ko ba amarya ba ce
kom me yasa zai mata Tsawa? ita kam kalamn
Nurse din nan sun birgeta,shi kuma daga ganin
yadda ya yi tsawar nan kalamn ba su masa dadi
ba.......... wai takwara bacci ki ka yi ne?Muryar
Tsohuwa ta katseta,ta ce,Idona biyu Tsohuwa.Ta
ce, Tunanin me ki ke yi ne haka?Ummi ta ce
"Um" ina tuna gobe yanzun ina can.Tsohuwa taja
tsaki,Ai mai sunan Malam ya san takan mugunta.
UMMI dai ta ce "Um.Tsohuwa kuwa sai yi take
da mai sunan Malam.Tun Ummi naji tana "Um",
hr zcyrta ta soma tsanar kalaman Tsohuwa.
Sai
dai bata da damar ta katse Tsohuwa tunda dn ita
take yi,bata da mafita da ta wuce ta bar
dakin,don haka ta suri butar Tsohuwa,wai zata je
kewaye(bandaki).
Shi ma Abban da ke kwance a
tsakar dakinshi kan kafet ya tada kai da
katifarshi,ban da tunanin fitarsu ta dazun ba abn
da ya keyi.
Sai dai damuwarshi daya,me yasa
samari da dama suke kawowa Ummi hari?Me
yasa ya ke jin zafin haka?Zuciyarshita amsa da
cewa,ka so ko ka ki kana Son UMMI."a fili ya
furta "Haba dai so,Allah ya tsare ni." Tun misalin
tara Ummi ta gama shirinta tsaf,cikin kayan
mkrnt mai ruwan hoda,mai gida-gida.Da kuka ta
bar gidan yau ma.
Haka nan kuka take hr suka
isa mkrnt,ta samu Khadija hr tazo,dn haka tare
suka kwashe kaya.Kafin Abba ya tafi sai da ya yi
mata fada kwantankwacn wnda Umma tayi
mata.Waton ta kula d kanta,kuma tayi abn da ya
kawo ta,waton krt.Sannan ba ya son tayi
kawance d yaketa shari'a.irin wanda wasu
watsatstsun yaran ke yi.(Allah ya shiryesu).
Sannan ya jadadda mata batun ibada,sannan ya
kawo kudi ya bata,ta ce Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."ZURFIN CIKI book 2 part 5
ZURFIN CIKI book 2 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 14 Dec 2016 - 22:12
Umma fa ta riga ta bani.
Ya ce,"Ki kara."
Rayuwarta a mkrnta wannan karon ba laifi,sai dai
fa hr yanzun ta tunu da gida sai tayi kuka.