← Book details Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 45 OF 63

Sashe 45

Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ya ce, "Sam ba wani bacci da za ki iya
yoa sai tunani".

Ta ce "To na ji, ina son yin
tunanin please".Ya ce, "Tunanin me za ki yi".

Cikin gundira ta ce,"Dole in yi tunanin yanda zan
kare kaina daga wulakancinka, don bana
tsammanin zan dauka" .Ya ce, "Wasa nake miki
fa." Ta ce, "Uhum, ban amince da cewa wasa ka
ke min ba, don na tabbata mu ba abokan wasa
ba ne".Ya ce, "To shi ke nan bari in bar ki kiyi
tunanin, amma tunanin yanda za ki faranta min
za ki yi".

Muryar Bishira ce ta katse shi.

"Oho!

Ai
tun da na farka ban ganka ba na san ana nan
ana cin amanata".

Ya kashe wayar da sauri, duk
da dai Ummi ta riga ta jiyo muryar Bishiran.

Sai
dai bata fahimci me Bishirar take cewa ba,
ringingine tayi tare da dora filo a kirjinta, tunani
take yi wane irin zama za su yi?

Koda bata da
amsa ta kudurce har abada ba za ta dauki
wulakanci ba, a shi ko a matar shi.

Sai dai
alkawari ta dauka ba za ta musu raini ba,
matsawar ba su suka 6ullo da hakan ba. *
************************************** Shi ko
Abba rigima suka dinga yi da Bishira cikin tsohon
daren wai ya cuce ta ya kwanta da ita yazo yana
hira da wata banza.

Kila ma ya saba kwanciya da
Ummin ne yau bai samu dama ba, Abba ya ce kin
so kanki in ki ka yimin wannan zaton, don ban
ta6a nemanki ba, kafinki shigo gidana, ko na
ta6a?"Ta ce, "Don ka san dai ni ba fuska".

Da ya
gaji da iya korata ya rufe kofar ya koma can
dakin. 40. 74...

Washegarin ranar, ga mamakin
Ummi tun misalin karfe goma jama'asuka cika
gidansu, a ka dora abinci.

Can kuma saiga yaran
shagon Abba da dinkunan zannuwan daAlhaji
Babba ya sai mata.Ranar Abba bai shigo gidan
ba a waya ya kiraUmma suka yi magana, zuwa
karfe uku angama yiwa Ummi jeren dakin da yake
yana da girma yacinye komai tsaf.Fitar 'yan jere
babu jimawa sai ga Anty Farida dakannasu motar
tana da kaya tana biye da su, gadoda kujeru a ka
canzo mata.Suka jera mata sannan suka lodawa
motar na dasuka dauki hanya suka koma, Abba
kam yana gurinaiki amma zuciyarshi tana
gida.Fatanshi Allah yasa yana zuwa ya tarar an
kaimishi Umminshi, kawayen Bishira da
makotansu'yan jam'iyyarta duk sun shigo gidan
sun hadu saizugata suke yi tare da nuna mata
koda wasa kadata sakar ma Ummi fuska, kuma in
ta mata takamata ta duki 'yan kayanta.Suna
gidan a ka kawo Ummi, 'yan kawo Amaeyakam
suna jiyo habaici da zagin da su Bishira ke yi,don
haka suka ce kada a kai musu yarinyar.Inna
Saratu da Inna Harira suka ce ai kuwa sai
ankaita.Ba ko kunya Bishira ta zabga musu
harara lokacinda suka fada mata cewa ga
kanwarta sun kawomata, don Allah su zauna
lafiya tare da Aminci.In yarinyar tayi ba daidai ba
ta sata a hanya... takatse su cikin tsawa da
mikewa tsaye.

"Don Allahku fice min daga daki
amanar kishiya?

Har wai muzauna da aminci ku
ke cewa?Tayi 'yar dariyar yake "Kun yi kuskure,
ai batacanza daga sunan ta na kishiya ba, kuma
kowa yasan kishiya abokiyar gaba ce."Inna
Saratu ta ce, "Baiwar Allah jahilan mata sunesuke
yin irin wannan tunanin, amma ga masu ilimisuna
koyi da gidan mai tsira da Aminci
(S.A.W)ne".Bishira ta ce, "To kawai dai ki ce min
jahila ki huta,bari ku ji ba za n ba ku a 6oye ba,
zama ne za muyi shi na rashin mutunci, na kowa
ya iya allonshi.

Don ina kishin mijina, kuma zan
nuna".

Tirkashi!

Lallai akwai daru kenan.

To
masu karatu ku biyo ni cikin littafi na 4, kumana
karshe domin jin yadda za ta kasance atsakanin
Bishira da Ummi da kuma Oga kwata-kwata wato
IKI book 4 part 1
ZURFIN CIKI book 4 part 1
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 00:42
Inna harira tace, Allah ya kyauta ku tashi mu tafi.

Suka mike Suka nufi dakin ummi.

Duk da ummi a
da bata tunanin tana da lokacin bishira, yanxu
kam dole tasan zaman da zasuyi.

Su inna saratu
suka ce ma ummi duk abinda zatayi don allah
kada ki kulata.

Suka ce tayi harkokin gabanta tayi
biyayya wa mijinta shine abunda zai fisheta.

Ummi tace To amma a zuciyarta bata tunanin
zata zuba ido a rainata.

Suna tafiya fatima ta
shigo yiman sallama, ummi tace don allah fati ki
dan tsaya ni kadai fa zan zauna a dakin nan. fati
tace wayace kada kisan kawaye?

Ummi ta ce
wane kawaye, auren da a ka daura cikin yan
mintina?

Fati tace, Yau zakiji abinda mata kaji.

Ummi ta damko mayafin fati, ni fa inajin turo, wai
da gaske da wahala ko kina tsokanata ne?

Fati
ta kamo kunnen ummi tayi mata rada.

Ummi ta
zaro ido tare da cewa, Da gaske?

Fati ta sheke da
dariya tace sai nazo jin batun.

Ummi tace sirrine
ya za'ayi in fada miki sirrina?

Fati tace au ni
shine na fadamaki nawa ko?

Ummi tace kinyi
haram da kika fada fati tace, "ke kuma kinji
haram ko?

Suka sa dariya.

Duk yanda ummi taso
fati ta tsaya amman taki, don haka sukayi
sallama.

Fati ta shige dakin bishira don yi mata
sallama.

Bishira tace, fati fitar min daga daki
bana wasa dake, tunda kema naga kin koma
jam'iyar waccan yar iskar, fati ta fita, cikin ranta
tana cewa ba zanki yar uwata ba don kishinki na
banza tayi tafiyata.

Ummi tsuru tayi tanaji tsoron
abinda fati ta fadamata, amman sai wata zucia
tace keda ba sonki yake ba kila ma bazaibi ta
kanki ba, sannan ta samu yar natsuwa.

Abba ya
fito zai nufi gida sai kuma ya fasa ya nufi super
market, ya siyo audugar mata yana tsammanin
gobe ne zata tashi da al'ada a lissafinsa.

Tun
sanda ta soma bai taba mance ranar ba, haka in
ya chanza mata lokaci duk yana lissafe.

Ya sai
masu yan kayan masarufi sannan ya fito, gida ya
nufa amman gabansa yana faduwa kila har
yanxun ba a kai ummi ba.

Da yayi fakin sai kuma
ya nufi gidan su umma duk kowa ya watse.

Yayi
sallama tsohuwa tana alwala ta amsa.

Umma
daga kicin ta amsa, tsohuwa tace "wane kinibibin
kuma ya kawoka mai sunan malam?

Bayan an
kai maka ita?

Yace kaji tsohuwa da wata magana
da gurin ummi nake zuwa?

Ni gidan mu ne.

Tace
kadaiji shi, takwara dai kada inji kada in gani, don
nace mata duk abunda kuka mata tazo ta
fadamin.

Yarinyar nan tana kuka wiwi tabar gidan
nan.

Umma cikin dariya tace "toh ai tsohuwa in
don Abba baza ayi fada ba, ummin ce dai abin
jama kunnen.

Tsohuwa tace 'a' a daina zancen
nan suwaiba kada ma ya samu nayi.

Abba yace"
Toh bari in zo in hada maki kayanki mu tafi can
don kada wani ya zafin cewa.

Kinga kyafi tare
mata.

Tace ina gana nan din ma zanji.

Yace
Alhaji sun shigo kuwa umma?

Tace A'a basu
shigo ba.

Yace toh bari in isa gida.

Tace toh
Abba ummi ma dazun aka rakata.

Don allah Abba
ka kara hankuri a kan na da, sannan matarka
kuma kada kace zaka nuna mata bambanci a kan
ummi yar uwarka ce.

Ka kwantar mata da hankali
ka mata adalci, sannan kada ka bawa ummi kofar
da zata raina bishira.

Yace zan kiyaye insha allah,
kuma don allah umma ki kara mika godiata gurin
alhaji.

Tace haba Abba yaya kake fadin haka?

Alhaji ai mahaifinka ne karka dinga kallon
alakarka da ummi.

Yace haka ne duk da haka dai
a min godia, tsohuwa tace yaki godia ya samu
mata a sama don rashin imani mai sunan malam
ko gyauto bai sa mata ba, toh kasani tana binka
bashin lefe.

Abba Yace umma ni dai na wuce.

Umma cikin dariya tace "Toh Abba.

Yace tsohuwa
ni nayi gaba, don in na cika tsayuwa a nan kila
mu dambace, Tsohuwa tace kai dai jeka na baka
amana ya tafi yana dariya.

Koda ya kai kofar
gidan sai ya bude mota ya dauki kayan
masarufinshi ya nufi cikin gidan salam dai duk da
jarumta irin tashi gabansa ne ke faduwa.

Bai san
wace irin masifar bishira ta tanada ba.

Ya shiga
da sallama.

Bishira tana zaune akofar daki tana
goye da muhibba, amman bata amsa ba.

Duhun
magriba ya soma dan daf da a kira sallah a ke,
yace bishira ya ba a tada inajin ba?

Tace tunda
kazo yanxun ai sai ka tada kai.

Da kafin wata
tazo ai baka taba zuwa kace a tada inji ba.

"Abba
ya kalleta a zuciyarshi Yace" mata kenan masu
manta alhaji.

Ya aje ledodin hannunshi ya nufi
injin.

Bishira ta mike ta nufi ledodin tana fadin
Tun yanxu a aka shigo mata da kazar, alamun ba
za'ayi ada ba kenan.

Ni lokaci na sa wuraren tara
ya shigo ina lissafe da komai, ta bude ledodin sai
taga kayan masarufi d kuma audugar mata.

Tsaki
taja tare da dangwarar dasu yana kallonta da ya
kara mai ya tada injin sa yazo ya kwashe ledodin
ya shiga falonta.vels / ZURFIN CIKI book 4 part 2
ZURFIN CIKI book 4 part 2
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 00:44
Kujerun da aka chanza mata masu kyau, amman
a ran abba yace ya basu sati biyu.

Ya cire riga ya
fito yana son yayi wanka ne kafin a kira sallar
magana,yaja ruwa da sauri da sauri yayi ban daki
ya fito ya shiga falo ya kwalama bishira kira.

Tace minene kake damuna?

Yace ina aka kai min
akwatuna na?

Tace tace ina kuwa gasu can a
kicin da sauri ya fito, kicin din lafia?

Ya tsaya
yana kallonta bani da mutuncin da za'a sa min
kayana a daki?

Tace ni da aka guji dakina da
kayan a kace ni kazama ce, me zaisa in sake
kaine?

Daga baice komai ba ya nufi kicin ya
kwaso akwatuna shi da takalmin shi ya kai
falonta.

Bai tsaya chanza kaya ba, ya nufi
masallaci don zai rasa sallah.

Bai baro masallaci
ba sai bayan isha'i amman bishira tana zauna.
Chapter 45 · 0% Book details