Sashe 39
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abba
yace nahuta,likita yayi dariya,da kyar suka lallaba
tshuwa ta tafi da inna saratu,abba yaja kujera ya
zauna gaban gadon,bayan fitan likita Idanu ya
zuba ma ummi,godiya yake ma Allah a zucin shi
daya amsa addu'ar shi yabashi abar sonshi,itako
kai ta dukar a ynz takasa tantance kukan farin
ciki take ko takaicin kalaman ya abbanta?
Wani.
Dan zare dake jikin hijabinta take wasa dashi,a
zuciyarta kuma tambayoyi ne da fuska data jefa
masa su,ya katse ta kinci abinci?
Ta daga kai
alamun eh" yace to yakamata ki dangana da
kukan haka kisani ni kaina da ina nan bazan bari
su alhji su daura maki aure da wanda bakiso ba.
53..Da sauri ta kalleshi,yace. amma inkin yi hkr
zansame su zamu san yadda zamuyi,ta lumshe
ido a zuciya tace tab!
Ai rabamu sai mutuwa,zan
juri duk wani ki dazan gani daga gareka,ya
katsxeta kina zance a zuci fadi abnd kikeson
cewa,tayi tagumi tareda kallonshi,ya abba yakanfi
dacewa sa dan sanda ne ba dan jarida ba,sbd
yanada saurin nazartar mutum,to amma meyasa
yakasa gane tana son shi?
Yayi murmushi,zanso
inji abnda kikeb saqawa azuciyarki ko kinn samo
mafita ne? 29.
Zancan mafitar nan tana bata
haushi, don haka saita canza zancen da cewa,
tambaya zan maka guda biyu, ya dan yi shiru.
Nazari yake, wace irin tambaya zata masa?
Kila
zata tambaye shi ne ko zai amince ya sahale
mata auranshi, ya dubeta amsa daya zan ba ki in
kin yarda, ta ce To dama zance ne ya ka ji
lokacin da labarin sauyawar lamari ya zo gareka?
Ya kura ta da ido, ya tambayi kansa a zuciya, me
yasa take son ji@ yayi dan yake, yi tambayarki ta
gaba, ta tsura mishi ido.
Yanzun yaya za ka yi da
maganar Zainab?
Ya yi 'yar dariya, wacce amsa
ki ke so a ciki? da sauri ta ce ba ni wannan
amsar.
Ya ce, "K
iin manta ni mijin mace hudu ne?
Ta zaro ido kamar ya ya?
Ya yi kokarin danne
dariyarsa, sakamakon yanda ya ga ta zarana.
Ya
ce, "Ina nufin bayan Zainab har da wata, Ummi ta
hade rai sannan ta zame ta kwanta cike da dana
sanin tambayar.
Abba ya yi mamakin kishin
Ummi gare shi, ita da ba sonshi take ba?
Ko da
yake an ce mace ko bata son namiji in dai mijinta
ne ta tsani ta ganshi da wata.
Duk da haka ya ji
dadin yanda ta nuna kishinta a kanshi, da ya tuna
da Bishira ya ce tab, wata fitinar tana can tana
jirana yau.
Sam Ummi bata kara magana ba, shi
kam Abba waya ma yake tayi Inna Saratu ta
dawo, don haka ya mike ya kalli Ummi.
Zan tafi
ba tare da ta dago ba ta ce, sai anjima.
Ya tafi
yana waiwayonta bayan ya wa Inna Sallama.
Kin
shiga gidanshi ya yi sai kusan sha biyu a nufinshi
lokacin Bishira tayi bacci, sannan yaje ya sai
mata wayar da layi don yasan tana son waya.
Kudinshi kenan ma ya kwashe ya sai mata, bai yi
wani motsin kirki ba don kada ta farka, ya bude
dakinshi ya shiga ya fito yana jan ruwan wanka
kenan ta fito daure da zani a kirji.
Jikinta ko dan
kwali babu, gaban Abba ya fadi ta ce, "Munafukin
Allah, annamimi dama ashe abinda kuke shiryawa
kenan?
To ka sani dole kasa ke ni don ba zan iya
zama da Ummi ba, Allah ya kiyaye in hada miji da
wannan 'yar yarinyar, tunda kai baka ga ai baya
ba".
Ya sassauta murya, "Haba Bishira, wannan
abin fa Allah ya kaddaro za a yi haka, matar
murtum kabarinsa.
Ta ce, "To wannan ajalinka ce
tunda wancan ya ki shi ne kai a ka cusa maka.
Ya bar jan ruwan ya kama hannunta suka nufi
dakinta, tana ta masifa.
Ya ce, kibar maganar
yanzu dare ne duk makota suna ji za su yi, kuma
banga bain da zai sa ki daga hankalinki ba.
Kin
san dai ina sonki ko?
Ta yi shiru tana kallonshi,
ya ce ina zuwa.
Yaje dakinshi wayar ya dauko
mata, ga wayarki.
Ta ce, "Eh don ka toshe min
baki k? to bana so, ita wa ya san abinda ka sai
mata?
Ya ce, ya ki ke wannan maganar?
Ban sai
komai ba ko lefe ma tukunna.
Ta mike tare da
jefa mishi kwalin wayar, Ga tsiyarka nan
matsiyaci, dole ka saka min da haka, tuni a ka
gaya min tsiyar talaka na tafe.
Haushi ya kama
Abba ya dauki wayarshi ya tafi ya maida yazo ya
dau ruwanshi yayi wanka, yana jiyo kukanta da
duk zage-zagen da take yi.
Shi kam katifarshi ya
fada tare da rungume fito yana tunanin ranar da
Ummi zata maye gurbin filon. 30.
Har an tada
sallah a Masallaci lokacin da ya farka, ya jima
bai yi irin wannan baccin ba, da hanzari ya fito
ya nufi ban daki don alwala.
Abin mamaki Bishira
ce zaune kan kujera a kofar dakinta, matar da sai
ta kai takwas bata farka ba, amma yau bala'in
kishi ya hanata bacci.
Ta ce, "Eh na fito a ba ni
takardata na gama zama da kai, ko in da take bai
kalla ba ya ci gaba da abinda ke gabanshi, ya
nufi Masallaci yana jinta tana ina nan ina jira ba
zan zauna ba.
Haba, gaskiya naji na tsani
yarinyar ashe mijina zata aura, tsaki ya yi ya
bude gidan ya fice.
Har gari ya soma haske yana
cikin masallacin, tunanin zuwa gidan yake, daga
karshe dai ya fita da niyyar zuwa gidan
Ummarshi.
Wata zuciyar ta tambaye shi da cewa,
tsoron ta ka ke ji ne?
Kar ka zama soko dai a
gidanka.
A fili ya furta cewa, tunda na bita ta
lalama ta ki, bari in koma mata ta zafin, ida din
me?
Sai ya sauya hanya zuwa gida rai 6ace,
fuska daure ya shiga gidan, tana ta kai-kawo a
tsakar gida.
Ta dumfaroshi sai ka ce sabon
kamun hauka, daga ganinshi ta dinfaroshi.
"Ka
ban takardata ba ni ba zama da kai, tafiya zan
yi".
Ya harareta "Sai da takarda za ki tafi?
Lallai
ba ki ji tafiyar ba.
To ba zan bada takarda ba,
don ki sani, sai dai in kotu za ki kai can Alkali ya
baki".
Ta nufo shi da zummar shako masa kwala,
ya ce Kina ta6a ni sai na zane ki, in yaso ki tafi
da hujja".
Ganin yanda Abba ya bude mata wuta
sai taja baya, Ka isa ka zane ni, ai da ka san ka
dake ni, don ko sai ka sha dauri.
Ya nufi dakinshi,
wanka ya fito yayi sannan ya yi shirin tafiya aiki,
amma har lokacin tana nan, ga 'yarta ta tashi
daga bacci sai kuka take yi.
Ta dauke ta ta goya,
ta shiga dakinta can kuma ta sauke 'yar tasa
kaya ta fito ta dauraye fuska da kafa ta goya 'yar
tasa kaya ta fito taja kofar tana fadin." "Tafiya
zan yi".
Ta fito ta same shi yana goge gilashin
motarsa na gaba.
Ta ce, Tafiya zan yi sai an
kar6ar min hakkina".
Murmushi ya saki, sannan
ya kalleta, ta ina za ki bi in rage miki hanya?
Ta
dawo ta duki motar, Ba zan shiga wannan
gwanganin motar ba, kai ne bakon mota.
Kafi
kowa sanin daga gidan da na fito, ko motar zuwa
cefanen gidanmu tafi wannan tsarri.
Ya ce.
"Gurinki ko?
Ni ai bani da wadda ta fita tunda
bata gidan naku nike hawa ba.
Sannan kuma
tunda ba za ki zo in rage miki hanya ba shi
kenan sai naga sammaci.
Ya shiga motar ya
tasheta yayi gaba, ba tare da ya saurari abinda
take cewa ba.
Ta isa gidansu cikin tashin hankali,
Hajiya Zainu ta saurare ta tsaf, sannan ta ce "Kin
dai ga abinda a ke fada miki, kina ganin ba zai
faru ba ke so ya rufe miki ido, to yanzu an zo
gurin.
Bishira ta ce, "Ai na gane komai yanzun,
Momy nayi nadama.
Ta ce, "To zan tsaya miki
matsalata Babanku, yana nan a gari na kuma san
za su zo iyayen Abba.
Amma wannan karon shi
kanshi Babankun zan iya ja da shi, Bishira taji
dadi sosai, don kuwa duk son da ta ke wa Abba
yanzun kishi yasa ya koma 'ki.
Gidansu Umma
yaje a gurguje suka gaisa, ya kwashe su da Alhaji
da Alhaji Karami zuwa asibiti, a motar nema ya
ke fada musu cewa Bishira ta tafi gidansu Umma
ta ce a kan me Abba, me ka mata?
Ya ce, "Ban
mata komai ba, ya fada musu duk yanda aka yi.
Alhaji Karami ya ce, Sahura ke zugata, itama ai
kwana tayi bala'in.
Don haka kada kaje bikonta,
Alhaji Babba ya ce, "Ba za a yi haka ba, da dare
kazo muje, Abba ya ce To.
Sun isa asibitin tana
wanka, sun gaisa da Inna Saratu ta fada musu
tana wanka, sannan likitan ya sallame su amma
sai sha biyu za su tafi gida, lokacin an karasa
mata allura.
Abba can baya ya tsaya kusa da
kofar shigowa ya jingina da bango idanunshi suna
fuskantar kofar bayin, matuka ya kosa yaga
Ummi.
Sanye da hijabi da zani daurin kirji ta fito,
da Abba suka soma hada ido, bai ta6a kallon
Ummi da sha'awa ba sai yau.
Kamshin turaren
Abba ya ratsa ko'ina a dakin, ta zare idanunta
daga nashi, ta kalli Ummanta sannunku Umma.
Suka ce Yauwa.
Ta gaida su sannan ta zauna
bakin gado tare da sunkuyar da kai, Alhaji Karami
ya ce, "Uwata jiki kuma ya yi sauki ko?
Kanta na
kasa ta ce, Eh, ta kasa dago kanta, gani take
Abba ya cika dakin.
Abban ya ce, "To ni zan tafi
don lokacin aikina ya kusa, Alhaji zamu je ne in
sauke ku?
Suka ce To, Umma ta ce In an yi mata
Allurar anjima ma nemo mai Taxi.
Alhaji ya ce, To
shi ke nan.
Umma ta dubi Ummi ba za ki gaida
Yayan naki ba?
Ta saci kallon Abban tare da
cewa, Au, ban ganshi ba.
Ina yini?
Ya ce, Umma
me yasa za ki rokar min gaisuwarta?
yace nahuta,likita yayi dariya,da kyar suka lallaba
tshuwa ta tafi da inna saratu,abba yaja kujera ya
zauna gaban gadon,bayan fitan likita Idanu ya
zuba ma ummi,godiya yake ma Allah a zucin shi
daya amsa addu'ar shi yabashi abar sonshi,itako
kai ta dukar a ynz takasa tantance kukan farin
ciki take ko takaicin kalaman ya abbanta?
Wani.
Dan zare dake jikin hijabinta take wasa dashi,a
zuciyarta kuma tambayoyi ne da fuska data jefa
masa su,ya katse ta kinci abinci?
Ta daga kai
alamun eh" yace to yakamata ki dangana da
kukan haka kisani ni kaina da ina nan bazan bari
su alhji su daura maki aure da wanda bakiso ba.
53..Da sauri ta kalleshi,yace. amma inkin yi hkr
zansame su zamu san yadda zamuyi,ta lumshe
ido a zuciya tace tab!
Ai rabamu sai mutuwa,zan
juri duk wani ki dazan gani daga gareka,ya
katsxeta kina zance a zuci fadi abnd kikeson
cewa,tayi tagumi tareda kallonshi,ya abba yakanfi
dacewa sa dan sanda ne ba dan jarida ba,sbd
yanada saurin nazartar mutum,to amma meyasa
yakasa gane tana son shi?
Yayi murmushi,zanso
inji abnda kikeb saqawa azuciyarki ko kinn samo
mafita ne? 29.
Zancan mafitar nan tana bata
haushi, don haka saita canza zancen da cewa,
tambaya zan maka guda biyu, ya dan yi shiru.
Nazari yake, wace irin tambaya zata masa?
Kila
zata tambaye shi ne ko zai amince ya sahale
mata auranshi, ya dubeta amsa daya zan ba ki in
kin yarda, ta ce To dama zance ne ya ka ji
lokacin da labarin sauyawar lamari ya zo gareka?
Ya kura ta da ido, ya tambayi kansa a zuciya, me
yasa take son ji@ yayi dan yake, yi tambayarki ta
gaba, ta tsura mishi ido.
Yanzun yaya za ka yi da
maganar Zainab?
Ya yi 'yar dariya, wacce amsa
ki ke so a ciki? da sauri ta ce ba ni wannan
amsar.
Ya ce, "K
iin manta ni mijin mace hudu ne?
Ta zaro ido kamar ya ya?
Ya yi kokarin danne
dariyarsa, sakamakon yanda ya ga ta zarana.
Ya
ce, "Ina nufin bayan Zainab har da wata, Ummi ta
hade rai sannan ta zame ta kwanta cike da dana
sanin tambayar.
Abba ya yi mamakin kishin
Ummi gare shi, ita da ba sonshi take ba?
Ko da
yake an ce mace ko bata son namiji in dai mijinta
ne ta tsani ta ganshi da wata.
Duk da haka ya ji
dadin yanda ta nuna kishinta a kanshi, da ya tuna
da Bishira ya ce tab, wata fitinar tana can tana
jirana yau.
Sam Ummi bata kara magana ba, shi
kam Abba waya ma yake tayi Inna Saratu ta
dawo, don haka ya mike ya kalli Ummi.
Zan tafi
ba tare da ta dago ba ta ce, sai anjima.
Ya tafi
yana waiwayonta bayan ya wa Inna Sallama.
Kin
shiga gidanshi ya yi sai kusan sha biyu a nufinshi
lokacin Bishira tayi bacci, sannan yaje ya sai
mata wayar da layi don yasan tana son waya.
Kudinshi kenan ma ya kwashe ya sai mata, bai yi
wani motsin kirki ba don kada ta farka, ya bude
dakinshi ya shiga ya fito yana jan ruwan wanka
kenan ta fito daure da zani a kirji.
Jikinta ko dan
kwali babu, gaban Abba ya fadi ta ce, "Munafukin
Allah, annamimi dama ashe abinda kuke shiryawa
kenan?
To ka sani dole kasa ke ni don ba zan iya
zama da Ummi ba, Allah ya kiyaye in hada miji da
wannan 'yar yarinyar, tunda kai baka ga ai baya
ba".
Ya sassauta murya, "Haba Bishira, wannan
abin fa Allah ya kaddaro za a yi haka, matar
murtum kabarinsa.
Ta ce, "To wannan ajalinka ce
tunda wancan ya ki shi ne kai a ka cusa maka.
Ya bar jan ruwan ya kama hannunta suka nufi
dakinta, tana ta masifa.
Ya ce, kibar maganar
yanzu dare ne duk makota suna ji za su yi, kuma
banga bain da zai sa ki daga hankalinki ba.
Kin
san dai ina sonki ko?
Ta yi shiru tana kallonshi,
ya ce ina zuwa.
Yaje dakinshi wayar ya dauko
mata, ga wayarki.
Ta ce, "Eh don ka toshe min
baki k? to bana so, ita wa ya san abinda ka sai
mata?
Ya ce, ya ki ke wannan maganar?
Ban sai
komai ba ko lefe ma tukunna.
Ta mike tare da
jefa mishi kwalin wayar, Ga tsiyarka nan
matsiyaci, dole ka saka min da haka, tuni a ka
gaya min tsiyar talaka na tafe.
Haushi ya kama
Abba ya dauki wayarshi ya tafi ya maida yazo ya
dau ruwanshi yayi wanka, yana jiyo kukanta da
duk zage-zagen da take yi.
Shi kam katifarshi ya
fada tare da rungume fito yana tunanin ranar da
Ummi zata maye gurbin filon. 30.
Har an tada
sallah a Masallaci lokacin da ya farka, ya jima
bai yi irin wannan baccin ba, da hanzari ya fito
ya nufi ban daki don alwala.
Abin mamaki Bishira
ce zaune kan kujera a kofar dakinta, matar da sai
ta kai takwas bata farka ba, amma yau bala'in
kishi ya hanata bacci.
Ta ce, "Eh na fito a ba ni
takardata na gama zama da kai, ko in da take bai
kalla ba ya ci gaba da abinda ke gabanshi, ya
nufi Masallaci yana jinta tana ina nan ina jira ba
zan zauna ba.
Haba, gaskiya naji na tsani
yarinyar ashe mijina zata aura, tsaki ya yi ya
bude gidan ya fice.
Har gari ya soma haske yana
cikin masallacin, tunanin zuwa gidan yake, daga
karshe dai ya fita da niyyar zuwa gidan
Ummarshi.
Wata zuciyar ta tambaye shi da cewa,
tsoron ta ka ke ji ne?
Kar ka zama soko dai a
gidanka.
A fili ya furta cewa, tunda na bita ta
lalama ta ki, bari in koma mata ta zafin, ida din
me?
Sai ya sauya hanya zuwa gida rai 6ace,
fuska daure ya shiga gidan, tana ta kai-kawo a
tsakar gida.
Ta dumfaroshi sai ka ce sabon
kamun hauka, daga ganinshi ta dinfaroshi.
"Ka
ban takardata ba ni ba zama da kai, tafiya zan
yi".
Ya harareta "Sai da takarda za ki tafi?
Lallai
ba ki ji tafiyar ba.
To ba zan bada takarda ba,
don ki sani, sai dai in kotu za ki kai can Alkali ya
baki".
Ta nufo shi da zummar shako masa kwala,
ya ce Kina ta6a ni sai na zane ki, in yaso ki tafi
da hujja".
Ganin yanda Abba ya bude mata wuta
sai taja baya, Ka isa ka zane ni, ai da ka san ka
dake ni, don ko sai ka sha dauri.
Ya nufi dakinshi,
wanka ya fito yayi sannan ya yi shirin tafiya aiki,
amma har lokacin tana nan, ga 'yarta ta tashi
daga bacci sai kuka take yi.
Ta dauke ta ta goya,
ta shiga dakinta can kuma ta sauke 'yar tasa
kaya ta fito ta dauraye fuska da kafa ta goya 'yar
tasa kaya ta fito taja kofar tana fadin." "Tafiya
zan yi".
Ta fito ta same shi yana goge gilashin
motarsa na gaba.
Ta ce, Tafiya zan yi sai an
kar6ar min hakkina".
Murmushi ya saki, sannan
ya kalleta, ta ina za ki bi in rage miki hanya?
Ta
dawo ta duki motar, Ba zan shiga wannan
gwanganin motar ba, kai ne bakon mota.
Kafi
kowa sanin daga gidan da na fito, ko motar zuwa
cefanen gidanmu tafi wannan tsarri.
Ya ce.
"Gurinki ko?
Ni ai bani da wadda ta fita tunda
bata gidan naku nike hawa ba.
Sannan kuma
tunda ba za ki zo in rage miki hanya ba shi
kenan sai naga sammaci.
Ya shiga motar ya
tasheta yayi gaba, ba tare da ya saurari abinda
take cewa ba.
Ta isa gidansu cikin tashin hankali,
Hajiya Zainu ta saurare ta tsaf, sannan ta ce "Kin
dai ga abinda a ke fada miki, kina ganin ba zai
faru ba ke so ya rufe miki ido, to yanzu an zo
gurin.
Bishira ta ce, "Ai na gane komai yanzun,
Momy nayi nadama.
Ta ce, "To zan tsaya miki
matsalata Babanku, yana nan a gari na kuma san
za su zo iyayen Abba.
Amma wannan karon shi
kanshi Babankun zan iya ja da shi, Bishira taji
dadi sosai, don kuwa duk son da ta ke wa Abba
yanzun kishi yasa ya koma 'ki.
Gidansu Umma
yaje a gurguje suka gaisa, ya kwashe su da Alhaji
da Alhaji Karami zuwa asibiti, a motar nema ya
ke fada musu cewa Bishira ta tafi gidansu Umma
ta ce a kan me Abba, me ka mata?
Ya ce, "Ban
mata komai ba, ya fada musu duk yanda aka yi.
Alhaji Karami ya ce, Sahura ke zugata, itama ai
kwana tayi bala'in.
Don haka kada kaje bikonta,
Alhaji Babba ya ce, "Ba za a yi haka ba, da dare
kazo muje, Abba ya ce To.
Sun isa asibitin tana
wanka, sun gaisa da Inna Saratu ta fada musu
tana wanka, sannan likitan ya sallame su amma
sai sha biyu za su tafi gida, lokacin an karasa
mata allura.
Abba can baya ya tsaya kusa da
kofar shigowa ya jingina da bango idanunshi suna
fuskantar kofar bayin, matuka ya kosa yaga
Ummi.
Sanye da hijabi da zani daurin kirji ta fito,
da Abba suka soma hada ido, bai ta6a kallon
Ummi da sha'awa ba sai yau.
Kamshin turaren
Abba ya ratsa ko'ina a dakin, ta zare idanunta
daga nashi, ta kalli Ummanta sannunku Umma.
Suka ce Yauwa.
Ta gaida su sannan ta zauna
bakin gado tare da sunkuyar da kai, Alhaji Karami
ya ce, "Uwata jiki kuma ya yi sauki ko?
Kanta na
kasa ta ce, Eh, ta kasa dago kanta, gani take
Abba ya cika dakin.
Abban ya ce, "To ni zan tafi
don lokacin aikina ya kusa, Alhaji zamu je ne in
sauke ku?
Suka ce To, Umma ta ce In an yi mata
Allurar anjima ma nemo mai Taxi.
Alhaji ya ce, To
shi ke nan.
Umma ta dubi Ummi ba za ki gaida
Yayan naki ba?
Ta saci kallon Abban tare da
cewa, Au, ban ganshi ba.
Ina yini?
Ya ce, Umma
me yasa za ki rokar min gaisuwarta?