Sashe 19
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya ce Da wa nake
waya? ta ce wa ka ke nema?Ya ce Me wayr. ta
ce Ummata ce kuma tayi bacci.
Ya ce Yallabai
nake nema.
Ta ce Ban san wani yallabai ba,kada
ka dame ni Ta kashe wayar tare da jan tsaki.
Sannan ta cire layin ta maida na umma Wasa-
wasa cikin kwanakin Abba ya soma damuwa da
lamarin Suhaila kaduna, lokuta da dama ya kan
kira layinta amma sai ya ji shi a kashe.
Sam ba
ya samunta sai lkcn d ta kira shi,ko da ya yi
mata korafin hk,sai ta ce "Eh ita ce ke kashe
layin sbd ana damunta.
Sun yi jarabawar (J.
S.
C.E.)sakamako suke jira. dn hk yanzu tana gida
ko yaushe tsokana kuwa bata fasa ba.
Kullum ita
d Amina cikin shirya yadda za su yi wa Abba
waya suke, kudin cikin layin ya kare,Abba shi ke
tura kati yanzun.
Duk lkcn d Abba yazo gidansu d
ya ga ummi ya hade rannan yana muzurai,ita km
sai ta yi ta sheka dry,dmn tana tuno yadda yake
kwantat d murya a waya.
Wata rana hr duka ya yi
mata sbd dryr d ta dinga yi daga sallamrshi a
gdn.
Tsohuwa kam ranar yini tayi fada,wai ita za
ta bar gidan.Cin kashin d ake yi wa ummi ya yi
yawa.
A ce rashin 'yancin yakai ko dry ba a son
tayi.
Da kyar umma ta sha kanta t hkr.
Wannan
ta kaicin dukn yasa ummi tace ita kam sa tasa
shi wahala. dn hk ranar gdn su Amina taje. suka
shirya yadda in ta kira shi zata ce yaxo Kd ta
ganshi, ummi ta ce mugu dama in yaje ya 6ace in
huta.
Hakn kuwa ta fada mishi, a ranar d suna
waya.
Ta ce '"Idris.dn Allah yaushe za ka zo ne?
Ya ce Tun yaushe Suhaila nake cewa zan zo
amma kin ki,to yanzun yaushe zanzo? ta ce kazo
Juma'a ya ce A"a zan dai zo Asabar,Juma'a
rabin rana ce.
Ta ce,To sai kazo.Nan d kwana 4
kenan?ya ce Insha Allah,sannan ina son ki toro
min da adireshin dn gdnk,sannan ranar d zan zo
ki bar wayarki a kunne.
Ta ce To." Ranar Asabar
misalin goma na safe Abba ya shigo cikin sabbin
kaya,ya yi matukar kyau tamkar sabon Ango.
Umma ta ce za ka je gurin su Maigida ne?Ya ce
A"a umma koda yake zan bi ta can.Kd zan je.
Umma ta rike baki "Kd,?
Me a ke yi?ya ce sai na
dawo za ki ji.Ummi d ke wanke-wanke ta kwashe
da dry.
Umma ta dirma mata dundu tare d
cewa,Ke wai ciwon dry ne y kama ki?Abba ya
dubeta cike da tsana.
Ummi ba za ki shiga
hnklnki da ni ba?ta sunkuyar da kai tare d maida
dryrta ciki.
Sannan ta ce Yaya Abba dn Allah ka
siyo min biredi,wlh biredin Kd dadi ne da shi.
Lkcn d Amina suka dawo ta sammin.
Ya galla
mata harara,tare d fadin an ce miki nima bakauye
ne irinki?In ma ki ka sake min mgn sai na gabje
ki. .
Ya kalli Umma Kada ki ce ma Alhj nayi tafiya
amma in na dawo zan fada masa. ta ce ,To" Allah
ya tsare.
Abba ya fita.
Ummi tana gama wanke-
wanke ta shige daki dn yin gyaran gado.
Umma
na shiga kicin itama ta fito falo ta ciri wayr a caji
taje ta saka sim.
Take kuwa kiranshi ya shigo, ta
daga ta matse murya kamar yadda ta saba, ka
taso ne? ya ce Ina mota mun kusa tasowa.
Ki
turo mn adireshin.
Ta ce Ba fa wahala,d kun
sauka tasha sai ka ce a kawo ka unguwar sarki
gidn mai ba Gwamna shawara.
Ya ce Suhaila ma
su ba Gwamna shawara d yawa Ta ce Um to ai a
nan unguwar Sarki shi daya ne.
Ya ce Ya sunan
layin?ta ra sa me zata ce,gabnta y shiga
faduwa.Ta samu kanta da cewa, Abuja Ya ce
Abuja kuma Suhaila?ko dai Abuja road?
Ta ce Eh
gida mai lamba 6. ya ce To zan ci gaba da kiran
layin. ummi ta ce To," Ta zauna tana sauke
numfashi.
Tab da ya dogata d ta bani,Sannan ta
saka dry murna take yau yaya Abba zai sha
wahala.
Jefi-jefi ya kan kira ya ce sun zo gari,dk
lkcn d ya kira in ta ji ringing sai tayi bayi da
gudu, har Tsohuwa da suke zaune tare ta ce, ke
takwara gudawa ki ke ko atini ne?
Ta yamutsa
fuska, sannan ta ce Bacin ciki ne.
Tsohuwa ta ce,
To taso uwarki ta baki magani.
Ummi ta ce ya yi
min sauki ma.
Can kuma masu kiran layin suka
kara kira.
Ummi tayi kofar gida ta daga wayar a
ka ce ke ina ki ka samu wannan wayar?
Ta ce
Oho 'yan rainin wayau kada ku sake kirana.
Ta
kashe wayar ta koma gida.
Lokacin da Abba ya
ce sun shiga KD har ma sun kusa sauka, sai ta
cire layin ta ci gaba da harkokin gabanta ta
manta ma da labarin wani yaya Abba.
KADUNA
Abba suna sauka a tashar kawo, ya sauka ya
shiga raba ido yana kallon garin kaduna.
Yau ce
rana ta 2 d ya ta6a zuwa KD, daman sun zo
daurin auran wani abokin su bara waccan.
Ya
kalli wani dan aca6a sannan ya yafito shi da
hannu.
Ya iso yana cewa Ina za ka? ya ce
Unguwar Sarki.
Dan aca6a ya ce Wane layi?
Abba
ya ce Abuja Road.
Ya dubi Abba Rigasa kenan,
unguwar Sarki babu layi mai wannan sunan.
Abba ya ce, Ina zuwa, bari dai in kirata.
Koda ya
kira layin Ummi sai ya ji shi a kashe, yana ta kira
a kashe.
Ya dubi dan aca6a ya ce, Kasan gidn
Mai ba Gwamna shawara?
Dan aca6a ya ce, Hau
dai muje sai mu tambaya.
Abba ya hau mashin
yana mai ci gaba da nemn layin Suhaila.
Sun
zagaye unguwar Sarki layi-layi suna tambayar
masu gadi da 'yan dai-daikun mutanen da ke
giftawa kasancewar unguwa ce ta manyan
mutane, daga karshe dan aca6a yaba Abba
shawar ya tafi gida kawai.
Don haka sun gama
zagayen unguwar Sarki har da makotanta, amma
ba su samu ba.
Gida daya ne aka ce musu da
akwai Suhaila, amma yarinya ce ta goye.
Kusan
karfe 3 sannan suka koma tasha,ya biya dan
aca6a, sannan yaje ya yi sallah.
Zuciyarsa cike
da takaici sai yanzu yake Sallah. gashi ya kasa
samun layin Suhaila. kila ma tana sane ta kashe
wayr dn kawai ta tazarta shi.
Ya tuna d zagin d
wani mu2m ya masa lkcn d suka tambaye shi ko
ya san ina ne gidan mai ba wa Gwamna
shawara?
Mutuminya ce,mai ba Gwamna
shawara a kan me?
Ma su ba da shawara suna
da yawa, ya sunan layin da ka zo? ya sunan mai
gidan? kama ina lambarsu?
Abba ya ce, Lambr
kadai gare ni,km taki shiga.Mutumn ya ce,"Amma
kai soko ne,gashi kmar wayayye.Ya ja tsaki ya
wuce.
Shi kanshi sai yanzu yaga wautarshi. ko
me ya kawo shi gurin yarniyar?Shida dai ba za
ya ce sonta ya keba,km ba ya ce ba sonta yake
ba.
Wani ma ya zaci dn kudi ubanta yazo,shi kam
in ya koma shiru zai yi ko abokanshi zai ce musu
bai gane ba kawai,dn yabi ya fada musu lbrn
Suhaila,sun km san d batun zuwanshi gurinta
sarai,km yasan hlinsu za su maida abn na
tsokanarshi.
Cikin matukar takaici suke tafe cikin
motar kaduna zuwa kani,sun zo kwanar Dangora
tsautsayi ya akfa musu. in da tayar motarsu guda
ta fashe. .
Nan take motar ta bar hannunta ta
mulmula da su suna ta salati,nan aka kwashe su
xuwa asibiti.wasu sun mutu take,wasu sun yi
dogon suma.masu waya ta cikin wayarsu aka yi
ta kiran yan uwansu,shi ma abba a cikin wayarsa
aka kira lambar ummanshi da alhj da sauran su
aka shaida musu cewa mai wannan layin sun
samu hadari,kuma an kawo su asibitin mlm
aminu kano yanxu.iyakan rudewa su umma sun
rude,tsohuwa kam take cikinta ya kada ta soma
xagawa bandaki tana kuka tana face
majina.ummi bata gidan tana can gidan su amina
suna ta hira suna cin dariya ,tace bari in je in
qara sa layin in ya kira sai ince wayata chaji ne
sai yanxu nayi.sadaf sadaf ta shige daki,kan
kujera taga wayar,ta dauka ta saka sim din ta
cire wancan. tana kunnawa sakuna suka soma
shigowa. kafin ta bude ta duba sai ta jiyo muryar
tsohuwa cikin kuka tana cewa wannan yaro ashe
ajalh ne ya kira shi,ko me xashi yi kaduna?ni ban
sani ba.ummi ta fito da sauri tana cewa,tsohuwa
me ya faru?tace ba kina can gun yawanki na
tsiya ba.Mai sunan mlm da ya tafi kd sun tafka
hadari, yanxun haka suna asibitin mlm. ana xatan
shi ma
ya mutu.ummi ta saki ihu,sam bata san
ta damu da dan uwan ta abba ba sai yau,ko tana
kukan ita ce sila?oho.kafin kice haka,lbr ya watsu
a unguwa abba ya mutu.cikin kuka ummi ta
tambayi tsohuwa ina ummata? tace tare suka
nufi asibitin da ummarku.taqi yarda ta jira
su.ummi tana jiyo ihun kukan umman bashir ta
xaga gidan.gidan ya rincabe da kuka,ummi fa
hankalinta ya qara tashi.matarsa ta iso da kuka
da yan uwanta a motoci.yayyantamaza suka nufa
asibitin.can kusan qarfe takwas su alhj suka
shigo.alhj ya ba mutane haquri,ya ce bai mutu ba
dogm suma yayi.kuma Allah yayi taimako ba
karaya.likitocin sunce xast duba shi xuwa gobe
su gani.nan ko jama'a suka dinga fadin
alhamdulillah.ummi ma tadan ji dadi a
ranta,sanna fa kowa ya tafi dama wasu sunce xa
stje yin sallah su dawo.saida suka koma sannan
suka taho da umma,ummi cikin kuka tace umma
da gaske bai mutu ba, umma tace eh bai mutu
ba,muyi magana dashi. .
waya? ta ce wa ka ke nema?Ya ce Me wayr. ta
ce Ummata ce kuma tayi bacci.
Ya ce Yallabai
nake nema.
Ta ce Ban san wani yallabai ba,kada
ka dame ni Ta kashe wayar tare da jan tsaki.
Sannan ta cire layin ta maida na umma Wasa-
wasa cikin kwanakin Abba ya soma damuwa da
lamarin Suhaila kaduna, lokuta da dama ya kan
kira layinta amma sai ya ji shi a kashe.
Sam ba
ya samunta sai lkcn d ta kira shi,ko da ya yi
mata korafin hk,sai ta ce "Eh ita ce ke kashe
layin sbd ana damunta.
Sun yi jarabawar (J.
S.
C.E.)sakamako suke jira. dn hk yanzu tana gida
ko yaushe tsokana kuwa bata fasa ba.
Kullum ita
d Amina cikin shirya yadda za su yi wa Abba
waya suke, kudin cikin layin ya kare,Abba shi ke
tura kati yanzun.
Duk lkcn d Abba yazo gidansu d
ya ga ummi ya hade rannan yana muzurai,ita km
sai ta yi ta sheka dry,dmn tana tuno yadda yake
kwantat d murya a waya.
Wata rana hr duka ya yi
mata sbd dryr d ta dinga yi daga sallamrshi a
gdn.
Tsohuwa kam ranar yini tayi fada,wai ita za
ta bar gidan.Cin kashin d ake yi wa ummi ya yi
yawa.
A ce rashin 'yancin yakai ko dry ba a son
tayi.
Da kyar umma ta sha kanta t hkr.
Wannan
ta kaicin dukn yasa ummi tace ita kam sa tasa
shi wahala. dn hk ranar gdn su Amina taje. suka
shirya yadda in ta kira shi zata ce yaxo Kd ta
ganshi, ummi ta ce mugu dama in yaje ya 6ace in
huta.
Hakn kuwa ta fada mishi, a ranar d suna
waya.
Ta ce '"Idris.dn Allah yaushe za ka zo ne?
Ya ce Tun yaushe Suhaila nake cewa zan zo
amma kin ki,to yanzun yaushe zanzo? ta ce kazo
Juma'a ya ce A"a zan dai zo Asabar,Juma'a
rabin rana ce.
Ta ce,To sai kazo.Nan d kwana 4
kenan?ya ce Insha Allah,sannan ina son ki toro
min da adireshin dn gdnk,sannan ranar d zan zo
ki bar wayarki a kunne.
Ta ce To." Ranar Asabar
misalin goma na safe Abba ya shigo cikin sabbin
kaya,ya yi matukar kyau tamkar sabon Ango.
Umma ta ce za ka je gurin su Maigida ne?Ya ce
A"a umma koda yake zan bi ta can.Kd zan je.
Umma ta rike baki "Kd,?
Me a ke yi?ya ce sai na
dawo za ki ji.Ummi d ke wanke-wanke ta kwashe
da dry.
Umma ta dirma mata dundu tare d
cewa,Ke wai ciwon dry ne y kama ki?Abba ya
dubeta cike da tsana.
Ummi ba za ki shiga
hnklnki da ni ba?ta sunkuyar da kai tare d maida
dryrta ciki.
Sannan ta ce Yaya Abba dn Allah ka
siyo min biredi,wlh biredin Kd dadi ne da shi.
Lkcn d Amina suka dawo ta sammin.
Ya galla
mata harara,tare d fadin an ce miki nima bakauye
ne irinki?In ma ki ka sake min mgn sai na gabje
ki. .
Ya kalli Umma Kada ki ce ma Alhj nayi tafiya
amma in na dawo zan fada masa. ta ce ,To" Allah
ya tsare.
Abba ya fita.
Ummi tana gama wanke-
wanke ta shige daki dn yin gyaran gado.
Umma
na shiga kicin itama ta fito falo ta ciri wayr a caji
taje ta saka sim.
Take kuwa kiranshi ya shigo, ta
daga ta matse murya kamar yadda ta saba, ka
taso ne? ya ce Ina mota mun kusa tasowa.
Ki
turo mn adireshin.
Ta ce Ba fa wahala,d kun
sauka tasha sai ka ce a kawo ka unguwar sarki
gidn mai ba Gwamna shawara.
Ya ce Suhaila ma
su ba Gwamna shawara d yawa Ta ce Um to ai a
nan unguwar Sarki shi daya ne.
Ya ce Ya sunan
layin?ta ra sa me zata ce,gabnta y shiga
faduwa.Ta samu kanta da cewa, Abuja Ya ce
Abuja kuma Suhaila?ko dai Abuja road?
Ta ce Eh
gida mai lamba 6. ya ce To zan ci gaba da kiran
layin. ummi ta ce To," Ta zauna tana sauke
numfashi.
Tab da ya dogata d ta bani,Sannan ta
saka dry murna take yau yaya Abba zai sha
wahala.
Jefi-jefi ya kan kira ya ce sun zo gari,dk
lkcn d ya kira in ta ji ringing sai tayi bayi da
gudu, har Tsohuwa da suke zaune tare ta ce, ke
takwara gudawa ki ke ko atini ne?
Ta yamutsa
fuska, sannan ta ce Bacin ciki ne.
Tsohuwa ta ce,
To taso uwarki ta baki magani.
Ummi ta ce ya yi
min sauki ma.
Can kuma masu kiran layin suka
kara kira.
Ummi tayi kofar gida ta daga wayar a
ka ce ke ina ki ka samu wannan wayar?
Ta ce
Oho 'yan rainin wayau kada ku sake kirana.
Ta
kashe wayar ta koma gida.
Lokacin da Abba ya
ce sun shiga KD har ma sun kusa sauka, sai ta
cire layin ta ci gaba da harkokin gabanta ta
manta ma da labarin wani yaya Abba.
KADUNA
Abba suna sauka a tashar kawo, ya sauka ya
shiga raba ido yana kallon garin kaduna.
Yau ce
rana ta 2 d ya ta6a zuwa KD, daman sun zo
daurin auran wani abokin su bara waccan.
Ya
kalli wani dan aca6a sannan ya yafito shi da
hannu.
Ya iso yana cewa Ina za ka? ya ce
Unguwar Sarki.
Dan aca6a ya ce Wane layi?
Abba
ya ce Abuja Road.
Ya dubi Abba Rigasa kenan,
unguwar Sarki babu layi mai wannan sunan.
Abba ya ce, Ina zuwa, bari dai in kirata.
Koda ya
kira layin Ummi sai ya ji shi a kashe, yana ta kira
a kashe.
Ya dubi dan aca6a ya ce, Kasan gidn
Mai ba Gwamna shawara?
Dan aca6a ya ce, Hau
dai muje sai mu tambaya.
Abba ya hau mashin
yana mai ci gaba da nemn layin Suhaila.
Sun
zagaye unguwar Sarki layi-layi suna tambayar
masu gadi da 'yan dai-daikun mutanen da ke
giftawa kasancewar unguwa ce ta manyan
mutane, daga karshe dan aca6a yaba Abba
shawar ya tafi gida kawai.
Don haka sun gama
zagayen unguwar Sarki har da makotanta, amma
ba su samu ba.
Gida daya ne aka ce musu da
akwai Suhaila, amma yarinya ce ta goye.
Kusan
karfe 3 sannan suka koma tasha,ya biya dan
aca6a, sannan yaje ya yi sallah.
Zuciyarsa cike
da takaici sai yanzu yake Sallah. gashi ya kasa
samun layin Suhaila. kila ma tana sane ta kashe
wayr dn kawai ta tazarta shi.
Ya tuna d zagin d
wani mu2m ya masa lkcn d suka tambaye shi ko
ya san ina ne gidan mai ba wa Gwamna
shawara?
Mutuminya ce,mai ba Gwamna
shawara a kan me?
Ma su ba da shawara suna
da yawa, ya sunan layin da ka zo? ya sunan mai
gidan? kama ina lambarsu?
Abba ya ce, Lambr
kadai gare ni,km taki shiga.Mutumn ya ce,"Amma
kai soko ne,gashi kmar wayayye.Ya ja tsaki ya
wuce.
Shi kanshi sai yanzu yaga wautarshi. ko
me ya kawo shi gurin yarniyar?Shida dai ba za
ya ce sonta ya keba,km ba ya ce ba sonta yake
ba.
Wani ma ya zaci dn kudi ubanta yazo,shi kam
in ya koma shiru zai yi ko abokanshi zai ce musu
bai gane ba kawai,dn yabi ya fada musu lbrn
Suhaila,sun km san d batun zuwanshi gurinta
sarai,km yasan hlinsu za su maida abn na
tsokanarshi.
Cikin matukar takaici suke tafe cikin
motar kaduna zuwa kani,sun zo kwanar Dangora
tsautsayi ya akfa musu. in da tayar motarsu guda
ta fashe. .
Nan take motar ta bar hannunta ta
mulmula da su suna ta salati,nan aka kwashe su
xuwa asibiti.wasu sun mutu take,wasu sun yi
dogon suma.masu waya ta cikin wayarsu aka yi
ta kiran yan uwansu,shi ma abba a cikin wayarsa
aka kira lambar ummanshi da alhj da sauran su
aka shaida musu cewa mai wannan layin sun
samu hadari,kuma an kawo su asibitin mlm
aminu kano yanxu.iyakan rudewa su umma sun
rude,tsohuwa kam take cikinta ya kada ta soma
xagawa bandaki tana kuka tana face
majina.ummi bata gidan tana can gidan su amina
suna ta hira suna cin dariya ,tace bari in je in
qara sa layin in ya kira sai ince wayata chaji ne
sai yanxu nayi.sadaf sadaf ta shige daki,kan
kujera taga wayar,ta dauka ta saka sim din ta
cire wancan. tana kunnawa sakuna suka soma
shigowa. kafin ta bude ta duba sai ta jiyo muryar
tsohuwa cikin kuka tana cewa wannan yaro ashe
ajalh ne ya kira shi,ko me xashi yi kaduna?ni ban
sani ba.ummi ta fito da sauri tana cewa,tsohuwa
me ya faru?tace ba kina can gun yawanki na
tsiya ba.Mai sunan mlm da ya tafi kd sun tafka
hadari, yanxun haka suna asibitin mlm. ana xatan
shi ma
ya mutu.ummi ta saki ihu,sam bata san
ta damu da dan uwan ta abba ba sai yau,ko tana
kukan ita ce sila?oho.kafin kice haka,lbr ya watsu
a unguwa abba ya mutu.cikin kuka ummi ta
tambayi tsohuwa ina ummata? tace tare suka
nufi asibitin da ummarku.taqi yarda ta jira
su.ummi tana jiyo ihun kukan umman bashir ta
xaga gidan.gidan ya rincabe da kuka,ummi fa
hankalinta ya qara tashi.matarsa ta iso da kuka
da yan uwanta a motoci.yayyantamaza suka nufa
asibitin.can kusan qarfe takwas su alhj suka
shigo.alhj ya ba mutane haquri,ya ce bai mutu ba
dogm suma yayi.kuma Allah yayi taimako ba
karaya.likitocin sunce xast duba shi xuwa gobe
su gani.nan ko jama'a suka dinga fadin
alhamdulillah.ummi ma tadan ji dadi a
ranta,sanna fa kowa ya tafi dama wasu sunce xa
stje yin sallah su dawo.saida suka koma sannan
suka taho da umma,ummi cikin kuka tace umma
da gaske bai mutu ba, umma tace eh bai mutu
ba,muyi magana dashi. .