Sashe 21
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sunyi ban kwana bata da kudin mota, dan
duk tayi taba su safiya kudin gurinta, amma ta ce
yau ko da qafa ne xata gida.sun fito wajan mkrt
wata maryam tana cema,ki tsaya mota xato da
xata kaimu cikin kn.ummi tace baxan jira ba.sai
ga abba kamar daga sama,tsoro ya kamata karya
ce ta xauna gidan abokin sa da yace.hanka linta
ya tashi cikin in ina ta gaida shi ya amsa.ya
shiga mkrtn jim kadan ya dawo.hakan ta sha
alwashin yau ko da shiya saita je gida.shi kam
ma ya manta yai mata wannan maganan ma.ya
sabi akwatinta suka je suka shiga mota. abba
mamakin natsuwan ummi yake yi, ko da yake
baxai ce ta natsu ba, qila lafawa tayi.tundaga
soro ta saki jakanta da bokin tayi ciki da
gudu,cikin kuka tana kiran ummanta.umma ta
share do min tsohuwa tana cikin gida,kada tace
tayi rashin kara,sai tsohuwa ne ta tashi da sauri
tana fadin oyoyo takwara.suka qungume juna
tace to menene kuma na kuka?umma ta fito nan
fa ummi taje ta rungume ta.sai umma ta doje
tace bubi shirme,sakar ni ni.tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin, .
Tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin ganinki amma ki
gwasale ta? abba ya ce daman nasan ba
natsuwan da yarinyan nan tayi,har ina
yabonta.dubi yanda ta xubarda kayan a soro.to
xaki debo su.tsohuwa tace bari ni in debo mata
tunda kai baka da tausayi.laile umma taga
canji,do min ummi dai tunda ta dawo ko qofar
gida bata fita ba,sai ko in an aike ta.sannan
yanxu ba gudu da tsalle tsalle bare tsokana.ga
aiki har girki ita kema umma komai.alhj yana
shan shayi da safe,ummi ta yi sallama ta shiga.
can gefen su umma ta xauna,sannan ta gaida alhj
ta gaida umma wanda ta saka alhj agaba tana
masa fira.wannan qa'idan umma ne bata barin
mijinta shi kadai,in har yana gida.alhj yace
suwaiba kinga ummina ko?laile abba yayi namijin
qoqari. yarinya ta natsu.umma tace Allah ya
amsa addu'an mu ka duba tsayuwan daran da
muka dunga yi bayan tafiyan ta kan cewa Allah
ya kintsa mana ita.alhj yace hakane,ummi dai na
jinsu tana murmushi.can tace alhj anjima xanje
gidan inna saratu in gaishe ta. qanwan sahura ce
da ke aure a kabuga.ya ce to ummi, xanba
umman ki kudin mota ko? ummi ta ce,to na
gode.ta miqe ta fita ta bar mahaifanta cikin farin
ciki jin dadin natsuwarta, suna godiya ga Allah
mai shirya bayinsa.lkcn da ta shirya dan xuwa
kabuga.sai umma tace ki kwana dan bana san ta
fiyan yamma,kabuga da nisa.tace to sannan ta
dauki kayanta kala guda, sannan ta fito.har xata
wuce sai ta shiga gidan alhj qarami,sahura na
ganinta ta hade rai,daman daqar take amsa
gaisuwan ummi tunda ta dawo.ummi ta gaisheta
a ciki ta amsa,sam ummi bata damu ba,tace
umma ina fati?ta yatsine baki tace tana gidan
abba,tace to inta xo ki ce mata naje kabuga sai
gobe xan dawo.umman bashir tayi tsaki,tare da
cewa ni yar aiken ki ne?ita dai ta wuce.tun
dawowan ummi suke shiri da fati kamar me,ko
yaushe suna tare suna fira.ummi tana mata
labarin mkrtn su.ita kuma fati tana bata lbrn
saurayin da tayi fahad,da irin son da take
masa.ummi tace tab,ni ko xanyi saurayi nafi san
irin ya abba...... . fati ta dubeta da al'ajabi kina
nufin ya abba kike so?ummi ta xabura tana fadin
tir, ko a mafarki Allah ya kyauta.ina nufin mai irin
hirarsa da tsafta.fati ta qyalqyale da dariya tare
da cewa ai na xaci shi kike cewa,inko ya ji kici
duka ummi ta ce,ai ni ba ma da shi nake ba
tab,shi da yayi auran so?kusan ko yaushe
yanayin hiran tasu kenan.ummi tana tafe
wadansu samari suka yi ta binta, sun shawo
kanta ta tsaya da kyar,kuma har ta masu
kwatancen gidansu. kwanaki uku bayan haka tana
ki shingide kan kujeran dakin umma,misalin
takwas saura ma dare.krtn wani littafi take yi na
hausa da fati ta ara mata,sam ita bata taba krnt
irin littafin ba,amma fati ta ce mata ta karanta da
dadi sunan littafin NAGA TA KAINA na
(sodangi).kasance wan wannan ne karo na farko
da ta taba krnt lbrn soyayya,sai abin ya
birgeta.amma nata ganin gwarxon sojan nan xai fi
dacewa a ce abba ne, jefi jefi takan kalli abba da
ke xaune kan kujera kusa da umma suna wani
xance da bata jiyo su.
'Amma tasan ko me suke
tattaunawa mai mahimmanci ne a gare
su.sallamar wani yaro ne ya katse su,umma da
abba suka amsa mishi a lkc gudu.yace wai ana
kiran ummi a waje inji wadansu.da sauri abba ya
kalla yaron,sam ba xai ce me yasa xance yaran
ya fadar masa da gaba ba.sai ya lumshe ido
sannan ya kalli ummi wadda kunya ta rufe
kasancewar yau ce rana ta farko da aka soma yin
sallama da ita.umma wadda kullum fatanta ummi
ta samu miji,sai tayi murmushi,sannanta ce da
yaron kace tana xuwa.abba ya dube ta da sauri,
umma kin san ko su waye?ta ce, a'a.yace ya
kamata a san ko su wanene dan kin san bata da
kan gado,kowa ma sai ta jajibo kuma ma duk
nawa ummin take da har xata soma tsayawa da
samari?umma tace,to abba ai gara ta kama
dahir, tana qare sakan dire ba sai ayi mata aure
ba?yace gaskiya umma gara ta dan taba krt,dan
yanxu xamani ne na krt.umma tace,tayi acan a
dakinta.ta dubi ummi tasgi kije.ummi ta miqe ta
fita.abba ya miqe shi ma,umma bari dai in gani
ma su kamun kai ne? umma tace to.., .
Sun
gama gaisawa kenan sai ga abba ya fito.ganinsu
tsaye da ummi sai ya tsinci kanshi cikin wani
bacin rai.ya isa gun ya musu sallama, suka
amsa, sannan suka gaisa.yace daga ina kuke?
suka dube shi dayan ya ce lfy dai ko? ummi tayi
karaf ta ce yayana ne.anan suka sake gaida
abba.bai amsa ba, sai ma cewa yayi na tambeye
ku kai ma kana tambayana,wai lfy? suka ce,kayi
haquri,nan suka gabatar da sunansu.mai san
ummi shine nazir, abokinsa kuma sagir. sun 3a
masa cewa dukkansu daga kabuga suke.yace krt
kuke ko kasuwanci? sagir yace,eh krt muke,amma
muna taba kasuwanci a shagon mahaifinsa da ke
kwari.abba ya dan yi jim,sannan yace to kai ka
shirya aure ne?nazir yace eh to, nasan dai kafin a
tashi yi mata aure na shirya.abba ya ce, to ita
kam krt xata yi, kuma c ma buqatan ta hada krt
da soyayya. ya dubi ummi da fatan xaki sallame
su.ya juya gida.sagir ya ce, wannan wanki ne da
gaske? ummi tace qwarai kuwa. nazir ya ce to
yanxu ya kenan? kin ji abin da ya ce.ummi yayi
shiru tana tunani, ita fa basu kwanta mata rai,
tun randa ta hadu dasu,sam basu iya saka kaya
kalar yadda ya abba ke sawa ba.dan haka sai
tace, ina ganin xai fi mu haqura kada yaxo ni yayi
ta mun fada.nazir ya ce yanxun haka xaki ce?
ummi tace, um,sai da safenku.kada ku ja min
duka.sagir cikin jin haushi ya ce,ki xama
mangofak qarewan krt.sannan in kin gama wan
naki ya aure ki. ita dai ta shige gida.kusa da soro
ta iske umma da ya abba ta yo masa rakiya, tana
kuma ba shi aaki kan cewa yayi ta haquri,tace ina
fada maka ko yaushe ba fa fushi ko fada ne xai
saka matarka a hanya ba.lallashi da nashiha,ka
dunga koya mata giqki daka nutsu ka koya mata
ba gashi ka ce ta iya daidai gwargwado ba?abba
yace,hum lamarin yarinyan nan yayi nisa fa
umma,wankan jikinta ni xan koya mata? sallah fa
daga nake da ita.amma abin yaci tura.antynta
sau nawa tana xuwa tai mata fada duk a
cnxa,mkrtn ma ta qi xuwa.ni kuma da ce
ruwanta.umma cikin al'ajabi tace, sallah! sallai
ma bata san yi abba?abba yace umma baxan
mata sharri ba...
Ta ce Tabdi,to kuwa ba kuwa
kazantarta ta wuce jiki hr d zcy. wannan ita ce
kazanta mafi muni.
Don haka dole ne ka zage
damtse don ganin ta kama sallah,to menene
marabar arne d Muslmi in ba Sallah ba?Abba ya
ce Umma na mata nasiha na gaji.
Ta ce To kasa
ta a mkrntr Islamiyya,kila ta ji tsoran Allah in
tana jin Wa'azi.
Sannan ka dainga siyo mata
kasasuwan wa'azi.Abba ya ce Umma kaset nawa
na kawo mata bata sakawa,Kullum sai indiya da
Hausa fim,in naki sayan man fetur in tana da kudi
ta saya.
In kuma ba a ta da shi sai ta dauki
ittafin Hausa ta dukufa.umma ta ce Allah ya
kyauta,kaje kayi ta hkr tare da addu'a.
Ya kalli
Ummi,sannan ya ce ma umma,kada ta sake fita
gurin wadanan kananan yaran,sannan ya fita.
A
daki umma take tambayar Ummi daga ina suke?
Ta ce um,Umma kyale su ni sam ma ba su min
ba.
Umma ta ce to Allah dai ya miki za6i nagari.
Abba yana kwance a dakinsa ya yi lamo cikin
bargo,ya kasa amsa ma kanshi tarin tambayoyin
da ke yawo cikin kanshi.
Haka tambayoyi suke
zuwa masa daya-bayan-daya ,me yasa ya damu
da lamarin Ummi??me yasa da a ka yi sallama da
ita ya samu kanshi cikin wani tashin Hankali?
Me
ya sa ranar da zai je mata ziyara ya za6i ya sai
mata kayan kwalliya?
A fili ya ce,don tana
kanwata.Zuciyarshi ta ki amincewa da haka.
Me
yake shirin faruwa da ni ne? ya fada a fili.
Ya yi
juyi zuwa rigingine,sannan ya dauki filo ya manna
a kirjinshi, ya ci gaba da magana shi daya.
Bana
zaton cewa Son Ummi nake yi.don lkcn da na yi
tsananin Son Bishira bn ta6a samun kaina cikin
wannan yanayin ba.
Kai Allah ya tsare ni da Son
ummi,wannan mahaukaciyar
yarinyar..........bugun kofarshi da a ke yi ne ya
katse shi.
Murayar Bishira ce ta na cewa Babn
Walid!Babn Walid!!
Ya bude kofar da sauri,ta ce
Walid ne ke ta amai.
Ya fita ya dauki yaron daga
hannunta yana fadin Me zai hana shi amai,in ba a
ci sa'a ba har zawo sai ya yi,Saboda
kazantarki.Sam ba ki lura da me zai wawuro ya
tura bakinsa.
Ta ce Yau fa bai ci komai ba,tun da
safe yake wannan aman.Ya ce shi ne ba ki sanar
da ni ba?Ya cire masa kayan jikinsa wadanda ya
ji suna ta doka karni.. .
duk tayi taba su safiya kudin gurinta, amma ta ce
yau ko da qafa ne xata gida.sun fito wajan mkrt
wata maryam tana cema,ki tsaya mota xato da
xata kaimu cikin kn.ummi tace baxan jira ba.sai
ga abba kamar daga sama,tsoro ya kamata karya
ce ta xauna gidan abokin sa da yace.hanka linta
ya tashi cikin in ina ta gaida shi ya amsa.ya
shiga mkrtn jim kadan ya dawo.hakan ta sha
alwashin yau ko da shiya saita je gida.shi kam
ma ya manta yai mata wannan maganan ma.ya
sabi akwatinta suka je suka shiga mota. abba
mamakin natsuwan ummi yake yi, ko da yake
baxai ce ta natsu ba, qila lafawa tayi.tundaga
soro ta saki jakanta da bokin tayi ciki da
gudu,cikin kuka tana kiran ummanta.umma ta
share do min tsohuwa tana cikin gida,kada tace
tayi rashin kara,sai tsohuwa ne ta tashi da sauri
tana fadin oyoyo takwara.suka qungume juna
tace to menene kuma na kuka?umma ta fito nan
fa ummi taje ta rungume ta.sai umma ta doje
tace bubi shirme,sakar ni ni.tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin, .
Tsohuwa tace haba
suwaiba yarinya tana dokin ganinki amma ki
gwasale ta? abba ya ce daman nasan ba
natsuwan da yarinyan nan tayi,har ina
yabonta.dubi yanda ta xubarda kayan a soro.to
xaki debo su.tsohuwa tace bari ni in debo mata
tunda kai baka da tausayi.laile umma taga
canji,do min ummi dai tunda ta dawo ko qofar
gida bata fita ba,sai ko in an aike ta.sannan
yanxu ba gudu da tsalle tsalle bare tsokana.ga
aiki har girki ita kema umma komai.alhj yana
shan shayi da safe,ummi ta yi sallama ta shiga.
can gefen su umma ta xauna,sannan ta gaida alhj
ta gaida umma wanda ta saka alhj agaba tana
masa fira.wannan qa'idan umma ne bata barin
mijinta shi kadai,in har yana gida.alhj yace
suwaiba kinga ummina ko?laile abba yayi namijin
qoqari. yarinya ta natsu.umma tace Allah ya
amsa addu'an mu ka duba tsayuwan daran da
muka dunga yi bayan tafiyan ta kan cewa Allah
ya kintsa mana ita.alhj yace hakane,ummi dai na
jinsu tana murmushi.can tace alhj anjima xanje
gidan inna saratu in gaishe ta. qanwan sahura ce
da ke aure a kabuga.ya ce to ummi, xanba
umman ki kudin mota ko? ummi ta ce,to na
gode.ta miqe ta fita ta bar mahaifanta cikin farin
ciki jin dadin natsuwarta, suna godiya ga Allah
mai shirya bayinsa.lkcn da ta shirya dan xuwa
kabuga.sai umma tace ki kwana dan bana san ta
fiyan yamma,kabuga da nisa.tace to sannan ta
dauki kayanta kala guda, sannan ta fito.har xata
wuce sai ta shiga gidan alhj qarami,sahura na
ganinta ta hade rai,daman daqar take amsa
gaisuwan ummi tunda ta dawo.ummi ta gaisheta
a ciki ta amsa,sam ummi bata damu ba,tace
umma ina fati?ta yatsine baki tace tana gidan
abba,tace to inta xo ki ce mata naje kabuga sai
gobe xan dawo.umman bashir tayi tsaki,tare da
cewa ni yar aiken ki ne?ita dai ta wuce.tun
dawowan ummi suke shiri da fati kamar me,ko
yaushe suna tare suna fira.ummi tana mata
labarin mkrtn su.ita kuma fati tana bata lbrn
saurayin da tayi fahad,da irin son da take
masa.ummi tace tab,ni ko xanyi saurayi nafi san
irin ya abba...... . fati ta dubeta da al'ajabi kina
nufin ya abba kike so?ummi ta xabura tana fadin
tir, ko a mafarki Allah ya kyauta.ina nufin mai irin
hirarsa da tsafta.fati ta qyalqyale da dariya tare
da cewa ai na xaci shi kike cewa,inko ya ji kici
duka ummi ta ce,ai ni ba ma da shi nake ba
tab,shi da yayi auran so?kusan ko yaushe
yanayin hiran tasu kenan.ummi tana tafe
wadansu samari suka yi ta binta, sun shawo
kanta ta tsaya da kyar,kuma har ta masu
kwatancen gidansu. kwanaki uku bayan haka tana
ki shingide kan kujeran dakin umma,misalin
takwas saura ma dare.krtn wani littafi take yi na
hausa da fati ta ara mata,sam ita bata taba krnt
irin littafin ba,amma fati ta ce mata ta karanta da
dadi sunan littafin NAGA TA KAINA na
(sodangi).kasance wan wannan ne karo na farko
da ta taba krnt lbrn soyayya,sai abin ya
birgeta.amma nata ganin gwarxon sojan nan xai fi
dacewa a ce abba ne, jefi jefi takan kalli abba da
ke xaune kan kujera kusa da umma suna wani
xance da bata jiyo su.
'Amma tasan ko me suke
tattaunawa mai mahimmanci ne a gare
su.sallamar wani yaro ne ya katse su,umma da
abba suka amsa mishi a lkc gudu.yace wai ana
kiran ummi a waje inji wadansu.da sauri abba ya
kalla yaron,sam ba xai ce me yasa xance yaran
ya fadar masa da gaba ba.sai ya lumshe ido
sannan ya kalli ummi wadda kunya ta rufe
kasancewar yau ce rana ta farko da aka soma yin
sallama da ita.umma wadda kullum fatanta ummi
ta samu miji,sai tayi murmushi,sannanta ce da
yaron kace tana xuwa.abba ya dube ta da sauri,
umma kin san ko su waye?ta ce, a'a.yace ya
kamata a san ko su wanene dan kin san bata da
kan gado,kowa ma sai ta jajibo kuma ma duk
nawa ummin take da har xata soma tsayawa da
samari?umma tace,to abba ai gara ta kama
dahir, tana qare sakan dire ba sai ayi mata aure
ba?yace gaskiya umma gara ta dan taba krt,dan
yanxu xamani ne na krt.umma tace,tayi acan a
dakinta.ta dubi ummi tasgi kije.ummi ta miqe ta
fita.abba ya miqe shi ma,umma bari dai in gani
ma su kamun kai ne? umma tace to.., .
Sun
gama gaisawa kenan sai ga abba ya fito.ganinsu
tsaye da ummi sai ya tsinci kanshi cikin wani
bacin rai.ya isa gun ya musu sallama, suka
amsa, sannan suka gaisa.yace daga ina kuke?
suka dube shi dayan ya ce lfy dai ko? ummi tayi
karaf ta ce yayana ne.anan suka sake gaida
abba.bai amsa ba, sai ma cewa yayi na tambeye
ku kai ma kana tambayana,wai lfy? suka ce,kayi
haquri,nan suka gabatar da sunansu.mai san
ummi shine nazir, abokinsa kuma sagir. sun 3a
masa cewa dukkansu daga kabuga suke.yace krt
kuke ko kasuwanci? sagir yace,eh krt muke,amma
muna taba kasuwanci a shagon mahaifinsa da ke
kwari.abba ya dan yi jim,sannan yace to kai ka
shirya aure ne?nazir yace eh to, nasan dai kafin a
tashi yi mata aure na shirya.abba ya ce, to ita
kam krt xata yi, kuma c ma buqatan ta hada krt
da soyayya. ya dubi ummi da fatan xaki sallame
su.ya juya gida.sagir ya ce, wannan wanki ne da
gaske? ummi tace qwarai kuwa. nazir ya ce to
yanxu ya kenan? kin ji abin da ya ce.ummi yayi
shiru tana tunani, ita fa basu kwanta mata rai,
tun randa ta hadu dasu,sam basu iya saka kaya
kalar yadda ya abba ke sawa ba.dan haka sai
tace, ina ganin xai fi mu haqura kada yaxo ni yayi
ta mun fada.nazir ya ce yanxun haka xaki ce?
ummi tace, um,sai da safenku.kada ku ja min
duka.sagir cikin jin haushi ya ce,ki xama
mangofak qarewan krt.sannan in kin gama wan
naki ya aure ki. ita dai ta shige gida.kusa da soro
ta iske umma da ya abba ta yo masa rakiya, tana
kuma ba shi aaki kan cewa yayi ta haquri,tace ina
fada maka ko yaushe ba fa fushi ko fada ne xai
saka matarka a hanya ba.lallashi da nashiha,ka
dunga koya mata giqki daka nutsu ka koya mata
ba gashi ka ce ta iya daidai gwargwado ba?abba
yace,hum lamarin yarinyan nan yayi nisa fa
umma,wankan jikinta ni xan koya mata? sallah fa
daga nake da ita.amma abin yaci tura.antynta
sau nawa tana xuwa tai mata fada duk a
cnxa,mkrtn ma ta qi xuwa.ni kuma da ce
ruwanta.umma cikin al'ajabi tace, sallah! sallai
ma bata san yi abba?abba yace umma baxan
mata sharri ba...
Ta ce Tabdi,to kuwa ba kuwa
kazantarta ta wuce jiki hr d zcy. wannan ita ce
kazanta mafi muni.
Don haka dole ne ka zage
damtse don ganin ta kama sallah,to menene
marabar arne d Muslmi in ba Sallah ba?Abba ya
ce Umma na mata nasiha na gaji.
Ta ce To kasa
ta a mkrntr Islamiyya,kila ta ji tsoran Allah in
tana jin Wa'azi.
Sannan ka dainga siyo mata
kasasuwan wa'azi.Abba ya ce Umma kaset nawa
na kawo mata bata sakawa,Kullum sai indiya da
Hausa fim,in naki sayan man fetur in tana da kudi
ta saya.
In kuma ba a ta da shi sai ta dauki
ittafin Hausa ta dukufa.umma ta ce Allah ya
kyauta,kaje kayi ta hkr tare da addu'a.
Ya kalli
Ummi,sannan ya ce ma umma,kada ta sake fita
gurin wadanan kananan yaran,sannan ya fita.
A
daki umma take tambayar Ummi daga ina suke?
Ta ce um,Umma kyale su ni sam ma ba su min
ba.
Umma ta ce to Allah dai ya miki za6i nagari.
Abba yana kwance a dakinsa ya yi lamo cikin
bargo,ya kasa amsa ma kanshi tarin tambayoyin
da ke yawo cikin kanshi.
Haka tambayoyi suke
zuwa masa daya-bayan-daya ,me yasa ya damu
da lamarin Ummi??me yasa da a ka yi sallama da
ita ya samu kanshi cikin wani tashin Hankali?
Me
ya sa ranar da zai je mata ziyara ya za6i ya sai
mata kayan kwalliya?
A fili ya ce,don tana
kanwata.Zuciyarshi ta ki amincewa da haka.
Me
yake shirin faruwa da ni ne? ya fada a fili.
Ya yi
juyi zuwa rigingine,sannan ya dauki filo ya manna
a kirjinshi, ya ci gaba da magana shi daya.
Bana
zaton cewa Son Ummi nake yi.don lkcn da na yi
tsananin Son Bishira bn ta6a samun kaina cikin
wannan yanayin ba.
Kai Allah ya tsare ni da Son
ummi,wannan mahaukaciyar
yarinyar..........bugun kofarshi da a ke yi ne ya
katse shi.
Murayar Bishira ce ta na cewa Babn
Walid!Babn Walid!!
Ya bude kofar da sauri,ta ce
Walid ne ke ta amai.
Ya fita ya dauki yaron daga
hannunta yana fadin Me zai hana shi amai,in ba a
ci sa'a ba har zawo sai ya yi,Saboda
kazantarki.Sam ba ki lura da me zai wawuro ya
tura bakinsa.
Ta ce Yau fa bai ci komai ba,tun da
safe yake wannan aman.Ya ce shi ne ba ki sanar
da ni ba?Ya cire masa kayan jikinsa wadanda ya
ji suna ta doka karni.. .