Sashe 47
Zurfin Ciki Part 1 - 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta lumshe ido saboda jin dadi sunan daya fada
mata.
Alhmdllh ya sake karkatawa yana kallonta
sosai yace to masha allah, yanxu kinsan minene?
Ta tattara hankalinta gareshi tace a'a?
Yace kiyi
hnkr nasan a al'adar ta hausawa amarya ta Kan
yi sati daya cir ba tare data yi ko cangal ba.
Toh
hnkr zakiyi kinga ke tun daga kawoki jiya kin
soma da wanki toilet.
Sannan yanxu ma ina son
ki ciro rishonki a hada shi a sa kalanzir mu karya.
Kin dai ga yanayin yanda matar gidan take
gudanar da nata kishin.
Ummi ta gyara zama ta
tuna nasihar ummanta da tace in zaki yima
mijinki magana kalaman ya zamana kin zabo su
ne ba wai kin sakesu ba.
Ta kalle shi, shima ita
yake kallo, tace ya abba don wannan ne kake ban
hnkr?
Yayi murmushi tare da lumshe ido ya kuma
budesu lokacin guda, a yaran soyayya yana nufin
eh, itama ta fahimci yaren don haka taci gaba da
cewa.
Ya abba ni dama ba zama nazo ba, neman
aljanna nazo kuma zanyi komai don na sameta.
Don haka kadaina bani hnkr umurni kawai zaka
bani.
Tun daga tsakiyar Kan abba har zuwa
babban yatsansa sai da ya motsa, don sanyin
muryar da ummi tayi amfani da ita tare da
kyawawan kalaman ta.
A zuciyarshi yace tabbas
ummi haihuwar ummanshi ce, duk rainon umma
dole zai zama daban ciki ya'ya.
Ya kalli ummi
allah yayi maki albarka tace amin.
Ta mike ya
bita da kallo taje gurin da a ka shirga mata
kayan aiki ta zakulo risho yace to muje kicin dinZURFIN CIKI book 4 part 4
ZURFIN CIKI book 4 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:13
Ta mike ya bita dkallo tje gurin da aka shirge mta
kayan aiki ta zakulo risho yce to muje kicin din.
Tkarya murya, ya Abba amin afuwa, bna son in
shiga kicin din can kmin hakuri insa rishona
akofar daki.
Ykalleta, bazai tkura mta ba domin
ysan duk wnda yzauna da umma dole zai zama
me kyankyani, yce indai zai miki kiyi kawai , in na
smu ynd da nke so dga baya sai ayi miki kicin a
gurin, tce ngd.
Shi kan da kanshi yfito darisho yn
budewa ya hadashi, tafito da tukunya tanufi rijiya,
ta dauraye sannan tazubo ruwa.Bishira kuwa
dma tazo talabe duk tji maganganun dsu kayine,
jin abba zai fito da risho sai ta gudu daki.
Sintiri
ta dinga yi tna magana ita kadai, wato abban
walid nece mazai ce anga irin nawa kishin?
Yarinyar dya ce bsonta yke ba dole akayi masa
shine har ysoma kai mta gulmata.
Har dawani shi
mata albarka , tunda uwarta ta kitso mata ynda
zata ce ai dole yashi mta albarka, to ni ya tsine
min kawai.
Ummi ta amshi galan din kalanzir din
dga hannunshi tre da cewa ya abba kawo inzuba
zai ce ta barshi kenan wayarshi ta soma ruri,
yadaga.
Anty ce, suka gaisa tce tna son yin
magana da bishira ya mike ytafi kaimata ummi
kam ci gbata yi dasa kalanzir dinta takunna
rishon tdora ruwan zafinta takoma daki, shima
yna bt wayar ydawo.
Anty tce bishira dm na kira
kine inji bakuwar dta kwana a gidan da safennan
kin bta abin kari ko?
Bishira tahade rai tamkar
tana gabanta, anty tome mexan bta, ina ruwana
ma da ita?
Dazunnan fa suka gama gulmata wai
har yna ce mta tye hakuri tdai ga irin mtar gidan.
Anty tce hauka kike tyi shi ysa ai dole yce haka.
Ynzun dai sai ki tashi kibsu abin kari, hka da rna.
Karki sake yarinyar nan ta dora tukunya sai byan
sati daya, kina jina ko?
Bishira tace to bdan
zancan ykai ranta ta amsa ba.
Sai don tunanin
kada zancan zuwa makkanta yafasu .
Sunayin
sallama ta aje wayar tre da cewa, koda uwarta
tke ywo bzan dfa mta abinci ba.
Sai da ummi ta
wanke flas din shayin sannan tazuba ruwan, falon
bishira yje ydauko kayan shayin dbiredi.
Tace,
itama kakai mta ruwan zafin.
Yce ta dafa, ygama
yashirya tsaf don zuwa gurin aiki, harbakin kofar
daki tarakashi.
Yce, ummi naroke ki koda bishira
tna zaginki ne don Allah kda ki kulata, sambana
ganin laifinta don nasan sboda sona tkeyi.
Nan
da wni lokaci komai zai daidaita.
Ummi tce kada
kadamu insha Allah ba abin dazai faru, allah ya
tsare yace amin nagode.
Dakin bishira yaleka ya
amshi wayarshi, sannan yce mezakuyi drana?
Tzabga mishi harara, ina ruwana dawani abinci.
Ya aje mata dari hudu.
Gashi kusai nama nasan
akwai komai ko?
Tsaki taja, gara maka dauki
kudinka don bzan dafa ma munafukai suci suji
dadin zagina.
Yakalleta, Allah yganar dke.
Tdg
murya yganar dakai dai maci amana sainaga
bayanku.
Bki yataba kafin yafita, baice mata kala
ba.
Ummi ta kinkimi akwatinan kayan abba dya
kawo mt tgyara msu mzauni, sannan takwashe
'yan kofunan dasuka sha tea ta wanke.
Sannan
takoma dki tna jin wsu kawayen bishira sunzo
sunata habaice dazage-zage, ummi bt fito ba
bare ta tanka. **** **** Bashir abin duniya ya
ishe shi, ykasa sukuni sbd son ummi, yzuga
ummanshi sun kai suka gidan su sahabi don
afasa auran anfasa kuma duk da hk ummin
tzama btashiba.
Jinshi yke tamkar ykashe abba
don tsana, don hka koyaushe cikin zuga umma
yke dan kawai tatsani Abb.
Guraran sha biyu
ummi bacci yasoma dibanta sai tji muryar
umman bashi akofar dakinta tna cewa ina ummin
tke munafauka, fitsararriya tadaga labulan kofar
tarike. ummi takalle ta.
Kin kalle mi mna 'yar
makirai.
Kin bar smun zman lfy a gidannan, kuma
uwarki ko tn tsafi dbakin kare dbakin dodo sai
kinbar gidan dana.
Ke inzan tafi dazani daya
mtsawar bokaye da 'yan bori suna nunfashi kin
smun nutsuwa agidannan.
Bishira tace, umma
shima munafuki ne shida yce bai sonta amma
dazun haryi dni sukayi.
Umman bashir tce shi
Abba kimasa uzuri, duk abinda ykeyi byin knshi
bne, anriga an rikita shi, bakya ganin shi duk
afirgice yke?
'yar bori tafada min komai, ynzun
karya tambaya muke nema.
Bishira tce duk dhaka
ma ynso, ai ance asiri yan tarad dahali.
Umman
bashir tce hk ne, shi dinma ai ubansa zaici ba
dagin kafa.
Ummi datna zaune kai duke, sam
zantukansu bsu dme tba, abu dya yagirgizata
btun asiri.
Bta son ashiga tsakaninta da mijinta
tun kafin su fara son juna.
Saidai kuma dta tuna
da addu'o'inta da takeyi bta fsa yi ba.
Ga Azkar
safe dayamma, saitasamu ntsuwa tsan Allah
yafisu.ovels / ZURFIN CIKI book 4 part 5
ZURFIN CIKI book 4 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:33
Umman bashir tagama jarabarta tafita, karfe daya
drabi Abba ykira wayar dke hnnun ummi tdaga.
Cikin girmmawa tce, snnu da aiki ya Abba, ina ftn
kn cikin koshin lpy?
Yyi murmushi cikin jindadi
yce, lpy nke ummi, am...in...
Dama zan cene kin
ci abinci?
Tce A'a, amma bna jin yunwa, dnaji
yunwa zn sha tea ai, kda kdamu kai fa kci?
Yyi
dan tsaki, tsiyar bna cin abinci awaje ummi,
abincin umma kdai ke min dadi, Allah ys zki gjeta.
'yar driya ummi tayi, insha Allahu sai mna fita.
Yce anya kuwa?
Tce insha Allahu ai nace.
Kin
gma mgna yafadi tre dyin murmushi mai sauti,
yawwa bari in kirata ta turo miki da abinci, tce to
ngd.
Yce, nima na gode, sai ndawo.
Tce, to Ya
Abba kdawo lpy, ka kula min dkanka.
Tkashe
wayar, yjima yna kallon wyar tre dmamakin ynda
ummi ta iya zantuka masu kwantar dahankali, irin
wdanda bishira da ta ba ta shekaru bta iya ba.
Ykira lyin ummanshi suka gaisa, yce ummana don
Allah kitura ma ummi abinci, umma tce, kan wani
dlili Abba?
Tci gba dacewa, tbdijam!, bza ayi hk
dniba.
Abba ymarairaice murya, don Allh ummana
yunwa tke ji.
Umma tce, ta tashi tdora mna?
Abba tsaya kaji, dadai wta ce can kke aure ba
ummi ba sai na aika mta, amma ynzun ga
uwargidanka agidan shi kenan sai in aikamata da
abinci?
Wannan ba gsky bne, sannan zgin da ake
min ai sai ya linku yfi nada, yce umma duk wnda
yzageki rshin fhimta ne.
Kuma fana baiwa bishira
kudin cefane amma tki tdafa musu abinci, tce kila
tgaji ne, shiyasa bta dfa ba.
Ita ummi dba saita
amsa tdafa musu ba?
Yce, amma dai umma
tsakani da Allah kowacce amary bsai ta kwana 7
bsannan tke fara dfa abinci?
Umma tce, ai ba
addini bne al'ada ce, don takama girki ai ba laifi
tyi ba, yce, shikenan umma tunda kin hna sai
anjima, tce mujima dayawa.
Shiru abba yyi yna
tunanin mgangnun umma, ysan gsky tfada, amma
dmuwarshi ummi dbta ci komai ba.
Ykalli agogo,
saura kusan awa 2 ytashi, wayarta yske kira,
tdaga yce ummi kisha tea din umma bta da
abinci kfin ndawo.
Tce, to ya Abba, kkusa
dwowane?
Yce, sai nan da awa 2.
Tce to Ya
abba, sai ka iso.
Bta wni sha tea bdon bta jin
yunwa sam, tshi tayi tasake kakkabe dkinta don
mutane suna tshigowa ganin dki yra dmanya.
Tas
tkakkabe ko ina tafito tshare tsakar gidan lungu
dasako, bishira lokacin mbata gidan wsu yra
dsuka shigo tbasu kasko suka smo mt rushi
tzuba turaren wuta mai kyau dkamshi.
Tnayi tn
kallon agogo, saura minti ashirin yaya Abbanta
ydwo ta wanke byi tsake wnka, sannan tdibar
masa ruwan wanka shima ta aje akofarta.
Trufe
kafin ya iso, tshiga dki tna ta shafe-shafenta, sai
lokacin bishira ta shigo gida.
Tna rike da 'yarta
akafada, ita kanta 'yar ba amata wanka ba bre
uwar, tkwabe hijabi trataye, sannan tzauna akofar
dakin tna kallon tsakar gidan.
Duk da ita knta
gurin ybta sha'awa, amma bki ta taba tre dcewa,
wahalalliyar bnza.
Ummi tayi mtukar kya cikin
wando da riga nawani ydin dshi Abba ydinka mta
a babbar sallar dta gbata.
Tasaki gashinta sosai
tyi wani daurin dankwalin da ita ce ta iyashi
amma gshin nta duk yna wje.
Tfesa turarukanta
sannan tfada kan kujera, tkalli agogo minti goma
takaru akan lokacin dya fada mta.
Zuciyarta tdan
dmu tkosa sosai ta gnshi bta ki yzauna agida tyi
ta kallonshi tre da sauraron muryarshi ba.
mata.
Alhmdllh ya sake karkatawa yana kallonta
sosai yace to masha allah, yanxu kinsan minene?
Ta tattara hankalinta gareshi tace a'a?
Yace kiyi
hnkr nasan a al'adar ta hausawa amarya ta Kan
yi sati daya cir ba tare data yi ko cangal ba.
Toh
hnkr zakiyi kinga ke tun daga kawoki jiya kin
soma da wanki toilet.
Sannan yanxu ma ina son
ki ciro rishonki a hada shi a sa kalanzir mu karya.
Kin dai ga yanayin yanda matar gidan take
gudanar da nata kishin.
Ummi ta gyara zama ta
tuna nasihar ummanta da tace in zaki yima
mijinki magana kalaman ya zamana kin zabo su
ne ba wai kin sakesu ba.
Ta kalle shi, shima ita
yake kallo, tace ya abba don wannan ne kake ban
hnkr?
Yayi murmushi tare da lumshe ido ya kuma
budesu lokacin guda, a yaran soyayya yana nufin
eh, itama ta fahimci yaren don haka taci gaba da
cewa.
Ya abba ni dama ba zama nazo ba, neman
aljanna nazo kuma zanyi komai don na sameta.
Don haka kadaina bani hnkr umurni kawai zaka
bani.
Tun daga tsakiyar Kan abba har zuwa
babban yatsansa sai da ya motsa, don sanyin
muryar da ummi tayi amfani da ita tare da
kyawawan kalaman ta.
A zuciyarshi yace tabbas
ummi haihuwar ummanshi ce, duk rainon umma
dole zai zama daban ciki ya'ya.
Ya kalli ummi
allah yayi maki albarka tace amin.
Ta mike ya
bita da kallo taje gurin da a ka shirga mata
kayan aiki ta zakulo risho yace to muje kicin dinZURFIN CIKI book 4 part 4
ZURFIN CIKI book 4 part 4
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:13
Ta mike ya bita dkallo tje gurin da aka shirge mta
kayan aiki ta zakulo risho yce to muje kicin din.
Tkarya murya, ya Abba amin afuwa, bna son in
shiga kicin din can kmin hakuri insa rishona
akofar daki.
Ykalleta, bazai tkura mta ba domin
ysan duk wnda yzauna da umma dole zai zama
me kyankyani, yce indai zai miki kiyi kawai , in na
smu ynd da nke so dga baya sai ayi miki kicin a
gurin, tce ngd.
Shi kan da kanshi yfito darisho yn
budewa ya hadashi, tafito da tukunya tanufi rijiya,
ta dauraye sannan tazubo ruwa.Bishira kuwa
dma tazo talabe duk tji maganganun dsu kayine,
jin abba zai fito da risho sai ta gudu daki.
Sintiri
ta dinga yi tna magana ita kadai, wato abban
walid nece mazai ce anga irin nawa kishin?
Yarinyar dya ce bsonta yke ba dole akayi masa
shine har ysoma kai mta gulmata.
Har dawani shi
mata albarka , tunda uwarta ta kitso mata ynda
zata ce ai dole yashi mta albarka, to ni ya tsine
min kawai.
Ummi ta amshi galan din kalanzir din
dga hannunshi tre da cewa ya abba kawo inzuba
zai ce ta barshi kenan wayarshi ta soma ruri,
yadaga.
Anty ce, suka gaisa tce tna son yin
magana da bishira ya mike ytafi kaimata ummi
kam ci gbata yi dasa kalanzir dinta takunna
rishon tdora ruwan zafinta takoma daki, shima
yna bt wayar ydawo.
Anty tce bishira dm na kira
kine inji bakuwar dta kwana a gidan da safennan
kin bta abin kari ko?
Bishira tahade rai tamkar
tana gabanta, anty tome mexan bta, ina ruwana
ma da ita?
Dazunnan fa suka gama gulmata wai
har yna ce mta tye hakuri tdai ga irin mtar gidan.
Anty tce hauka kike tyi shi ysa ai dole yce haka.
Ynzun dai sai ki tashi kibsu abin kari, hka da rna.
Karki sake yarinyar nan ta dora tukunya sai byan
sati daya, kina jina ko?
Bishira tace to bdan
zancan ykai ranta ta amsa ba.
Sai don tunanin
kada zancan zuwa makkanta yafasu .
Sunayin
sallama ta aje wayar tre da cewa, koda uwarta
tke ywo bzan dfa mta abinci ba.
Sai da ummi ta
wanke flas din shayin sannan tazuba ruwan, falon
bishira yje ydauko kayan shayin dbiredi.
Tace,
itama kakai mta ruwan zafin.
Yce ta dafa, ygama
yashirya tsaf don zuwa gurin aiki, harbakin kofar
daki tarakashi.
Yce, ummi naroke ki koda bishira
tna zaginki ne don Allah kda ki kulata, sambana
ganin laifinta don nasan sboda sona tkeyi.
Nan
da wni lokaci komai zai daidaita.
Ummi tce kada
kadamu insha Allah ba abin dazai faru, allah ya
tsare yace amin nagode.
Dakin bishira yaleka ya
amshi wayarshi, sannan yce mezakuyi drana?
Tzabga mishi harara, ina ruwana dawani abinci.
Ya aje mata dari hudu.
Gashi kusai nama nasan
akwai komai ko?
Tsaki taja, gara maka dauki
kudinka don bzan dafa ma munafukai suci suji
dadin zagina.
Yakalleta, Allah yganar dke.
Tdg
murya yganar dakai dai maci amana sainaga
bayanku.
Bki yataba kafin yafita, baice mata kala
ba.
Ummi ta kinkimi akwatinan kayan abba dya
kawo mt tgyara msu mzauni, sannan takwashe
'yan kofunan dasuka sha tea ta wanke.
Sannan
takoma dki tna jin wsu kawayen bishira sunzo
sunata habaice dazage-zage, ummi bt fito ba
bare ta tanka. **** **** Bashir abin duniya ya
ishe shi, ykasa sukuni sbd son ummi, yzuga
ummanshi sun kai suka gidan su sahabi don
afasa auran anfasa kuma duk da hk ummin
tzama btashiba.
Jinshi yke tamkar ykashe abba
don tsana, don hka koyaushe cikin zuga umma
yke dan kawai tatsani Abb.
Guraran sha biyu
ummi bacci yasoma dibanta sai tji muryar
umman bashi akofar dakinta tna cewa ina ummin
tke munafauka, fitsararriya tadaga labulan kofar
tarike. ummi takalle ta.
Kin kalle mi mna 'yar
makirai.
Kin bar smun zman lfy a gidannan, kuma
uwarki ko tn tsafi dbakin kare dbakin dodo sai
kinbar gidan dana.
Ke inzan tafi dazani daya
mtsawar bokaye da 'yan bori suna nunfashi kin
smun nutsuwa agidannan.
Bishira tace, umma
shima munafuki ne shida yce bai sonta amma
dazun haryi dni sukayi.
Umman bashir tce shi
Abba kimasa uzuri, duk abinda ykeyi byin knshi
bne, anriga an rikita shi, bakya ganin shi duk
afirgice yke?
'yar bori tafada min komai, ynzun
karya tambaya muke nema.
Bishira tce duk dhaka
ma ynso, ai ance asiri yan tarad dahali.
Umman
bashir tce hk ne, shi dinma ai ubansa zaici ba
dagin kafa.
Ummi datna zaune kai duke, sam
zantukansu bsu dme tba, abu dya yagirgizata
btun asiri.
Bta son ashiga tsakaninta da mijinta
tun kafin su fara son juna.
Saidai kuma dta tuna
da addu'o'inta da takeyi bta fsa yi ba.
Ga Azkar
safe dayamma, saitasamu ntsuwa tsan Allah
yafisu.ovels / ZURFIN CIKI book 4 part 5
ZURFIN CIKI book 4 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 01:33
Umman bashir tagama jarabarta tafita, karfe daya
drabi Abba ykira wayar dke hnnun ummi tdaga.
Cikin girmmawa tce, snnu da aiki ya Abba, ina ftn
kn cikin koshin lpy?
Yyi murmushi cikin jindadi
yce, lpy nke ummi, am...in...
Dama zan cene kin
ci abinci?
Tce A'a, amma bna jin yunwa, dnaji
yunwa zn sha tea ai, kda kdamu kai fa kci?
Yyi
dan tsaki, tsiyar bna cin abinci awaje ummi,
abincin umma kdai ke min dadi, Allah ys zki gjeta.
'yar driya ummi tayi, insha Allahu sai mna fita.
Yce anya kuwa?
Tce insha Allahu ai nace.
Kin
gma mgna yafadi tre dyin murmushi mai sauti,
yawwa bari in kirata ta turo miki da abinci, tce to
ngd.
Yce, nima na gode, sai ndawo.
Tce, to Ya
Abba kdawo lpy, ka kula min dkanka.
Tkashe
wayar, yjima yna kallon wyar tre dmamakin ynda
ummi ta iya zantuka masu kwantar dahankali, irin
wdanda bishira da ta ba ta shekaru bta iya ba.
Ykira lyin ummanshi suka gaisa, yce ummana don
Allah kitura ma ummi abinci, umma tce, kan wani
dlili Abba?
Tci gba dacewa, tbdijam!, bza ayi hk
dniba.
Abba ymarairaice murya, don Allh ummana
yunwa tke ji.
Umma tce, ta tashi tdora mna?
Abba tsaya kaji, dadai wta ce can kke aure ba
ummi ba sai na aika mta, amma ynzun ga
uwargidanka agidan shi kenan sai in aikamata da
abinci?
Wannan ba gsky bne, sannan zgin da ake
min ai sai ya linku yfi nada, yce umma duk wnda
yzageki rshin fhimta ne.
Kuma fana baiwa bishira
kudin cefane amma tki tdafa musu abinci, tce kila
tgaji ne, shiyasa bta dfa ba.
Ita ummi dba saita
amsa tdafa musu ba?
Yce, amma dai umma
tsakani da Allah kowacce amary bsai ta kwana 7
bsannan tke fara dfa abinci?
Umma tce, ai ba
addini bne al'ada ce, don takama girki ai ba laifi
tyi ba, yce, shikenan umma tunda kin hna sai
anjima, tce mujima dayawa.
Shiru abba yyi yna
tunanin mgangnun umma, ysan gsky tfada, amma
dmuwarshi ummi dbta ci komai ba.
Ykalli agogo,
saura kusan awa 2 ytashi, wayarta yske kira,
tdaga yce ummi kisha tea din umma bta da
abinci kfin ndawo.
Tce, to ya Abba, kkusa
dwowane?
Yce, sai nan da awa 2.
Tce to Ya
abba, sai ka iso.
Bta wni sha tea bdon bta jin
yunwa sam, tshi tayi tasake kakkabe dkinta don
mutane suna tshigowa ganin dki yra dmanya.
Tas
tkakkabe ko ina tafito tshare tsakar gidan lungu
dasako, bishira lokacin mbata gidan wsu yra
dsuka shigo tbasu kasko suka smo mt rushi
tzuba turaren wuta mai kyau dkamshi.
Tnayi tn
kallon agogo, saura minti ashirin yaya Abbanta
ydwo ta wanke byi tsake wnka, sannan tdibar
masa ruwan wanka shima ta aje akofarta.
Trufe
kafin ya iso, tshiga dki tna ta shafe-shafenta, sai
lokacin bishira ta shigo gida.
Tna rike da 'yarta
akafada, ita kanta 'yar ba amata wanka ba bre
uwar, tkwabe hijabi trataye, sannan tzauna akofar
dakin tna kallon tsakar gidan.
Duk da ita knta
gurin ybta sha'awa, amma bki ta taba tre dcewa,
wahalalliyar bnza.
Ummi tayi mtukar kya cikin
wando da riga nawani ydin dshi Abba ydinka mta
a babbar sallar dta gbata.
Tasaki gashinta sosai
tyi wani daurin dankwalin da ita ce ta iyashi
amma gshin nta duk yna wje.
Tfesa turarukanta
sannan tfada kan kujera, tkalli agogo minti goma
takaru akan lokacin dya fada mta.
Zuciyarta tdan
dmu tkosa sosai ta gnshi bta ki yzauna agida tyi
ta kallonshi tre da sauraron muryarshi ba.