Sashe 77
Taki Zaman Aure Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya saka hannayensa ya tallafota ya maidata jikinsa yana taba cikin nata, a nan ta bude ido ta kalleshi.
“Dady ka zo?”
“Eh baki da lafiya”
“Eh amman da sauki”
“Fada min abun da kike ji”
Ta nuna masa gun da ke mata ciwo ta fada masa.
“Okay zan siyo miki magani yanzu, idan baki ji sauki ba daga nan zuwa gobe sai mu auna ki mu gani kin ji?”
Ta daga mishi kai tana kwantar da kanta jikinsa.
“Dady i miss you i miss our home, yaushe zamu koma?”
Ya kama hannunta ya rike yana wasa da shi.
“Tine akwai abun da ya kamata ku sani, the thing is...”
“Yara ne ba za su fahimta ba”
Yusura ta tari numfashinsa sai ya daka mata tsawa.
“We have to make them understand...”
“Are you Okay?”
“I'm Not...”
Nan ma ya amsa mata a tsawace, Tine ta dago daga jikinsa ta kalleshi
“Dady why are you shouting?”
“Am... Uhm..”
Ya rasa me zai ce, sai ya maida ita kirjinsa ya rumgume. Kamin ya kwantar da ita ya mike tsaye ya fice daga falon.
**** **** ****
Ta faka a harabar gidanta misalin karfe goma daidai na dare. Kanta ta jinginar a kujerar dake bayanta tana kuka.
“So cuta ne Allah ka cire min son bawan Allah nan, shi baya ganina ba ni ce a gabansa ba, ina kaunarsa amman baya gani”
Ta fada tana kuka sosai, ta bugi gambun motar.
“Ba zan kyale mutanen ba, taya za su lalata rayuwata su kuma su zauna a free? Ni na rayuwa a bakinciki shi kuma ya auri wacce yake so ya rayuwa cikin farinciki? Na san duk shi ya shirya wannan ai daman yana cire ciki, ta kashe aurenta ta fito yanzu ya aureta ko? Tun fa ya rabu da matarsa, bayan ni tawa rayuwar ta gama lalacewa, shiyasa ya fada mata sirrina, to ba ni kadai zai shafa ba har da kai Kareem, ganin yake idan yayi haka zai wanke kansa zai tsira ko? Okay zamu ga ni ai”
Ta bude motar ta fita sannan ta share hawayenta ta nufi cikin gidan cikin zafin zuciya tana taba wuyanta da dayan hannunta, dayan kuma yana rike da key din mota.Cikin motar ya shiga ya zauna ya lumshe idonta yana maida numfashi a hankali. Be dago ba sai da ya ji ana buga gilashin motar, juyawa yayi a hankali ya duba sai ya ga Areef tsaye rike da ipad. Ya sauke gilashin kasa yana murmushi
“Areef my love”
“Dady na hango ka ta window Hajiya”
Ya bude motar gaba daya ya dauko dansa ya zauna a saman jikinsa ya kwantar da shi jikinsa.
“Ka iya gulma ko Areef?”
Yayi dariya yana boye fuskarsa, Kareem ma murmushin yayi ya shafa bayan dansa. Yaransa na cikin farinciki da Allah ya ba shi domin yana son yara ko ba nasa ba balle kuma jininsa. Slowly ya sauke ajiyar zuciya tunawa da yayi da Noor ta raya abun da ta haifa, shi da yake namiji yake son yara balle kuma ita da haifa da kanta kuma ta yi nagudar abunta, ya lalabo wayarsa ya sake kiran line Noor da wayar yar'uwarta. Ta amsa kiran tana kuka sai har yana jinta.
“What now ta mutu ko?”
“I'm sorry for your lost, Allah ya baki wani mai albarka, and your sister...”
Yayi shiru for a while sannan ya furta.
“She's safe, but tana asibiti saboda ta dan bugu da mota, ba mu san yaushe ba amman haka aka zo mana da ita, amman tana raye”
“Ka rantse ka ce wallahi tana raye tana duniya”
“Me zai saka na yi miki karya?”
“Saboda na jidadi na kwantar da hankalina”
Murmushi mai kyau ya fadada fuskarsa.
“Kin sa ina son kwanciyar hankalinki kenan?”
“Eh na sani fada min gaskiya”
“Wallahi tana da rai tana asibiti”
“Me yasa ba zata yi magana ba? Me yasa kai kake rike da wayarta?”
“Saboda tana bachi, kuma na kira na fara tambayarki ko kin fadawa iyayenki gaskiyar abun da ya faru so that na san ya zan musu bayani”
“Na fadawa Mama ba ka ce na fada ba, amman Baba be sani ba, mama tace kar a fada masa tace ace bata ta yi kawai”
“Okay zan fada musu yanzu an gano ta”
“Zaka kira Mama yanzu?”
“Yeah”
“Zan aje wayar ka kirata sai na tabbatar da gaske kake tana raye”
Yayi murmushi. That's why i love you, ya fada a ransa a zahiri kuma sai ya amsa mata da
“Okay”
Ta katse kiran sai ya aje wayar ya murza key din motar ya fara tukawa tare da dansa ya tafi ya siyo maganin ya rubuta yadda zata sha sannan yayi mata tsarabar gasasshiyar kaza da snack domin ya san tana sonsu sosai, sannan ya dawo gidan Areef ya rika masa leda daya ya shiga ciki wannan karon ya same ta tana kallon tv ne ta lulluba da bargo.
“Tine ya jikin?”
“Na ji sauki”
Ya aje mata tsarabar ya bude maganin da kansa ya bata sannan yayi mata sallama tare da Areef ya fice, Uffan be cewa Yusura ba dake zaune a gafe daya tana kallonsu. Bangaren Hajiya ya shiga ya gaisa da ita da kannensa sannan ya fito ya nufi asibitin...
NOOR POV.
Hankali be kwanta ba har sai da kiran Mama ya shigo wayata ta fada min Kareem ya kira da wayar Hana ya fada mata tana asibiti, rumgume wayar na yi ina jin wani irin kima da mutuncin Kareem a ido na, na yarda wani lokacin Allah ya kan kawawa bawa abun da be yi zato ba, ina jin Allah ya hada ni da Kareem ne domin ya share min hawayen abububuwa da yawa.
Umma na kwalawa kira domin tun dazun take tambaya me ua faru na gagara fada mata saboda kuka, tana shigowa na fada mata cewar kukan da nake Hana ce ta bata daga sunan tafiya makaranta amman an ganta tana asibiti yanzu haka. Tun daga ranar kusan rabi damuwata sai na ji ya gushe, domin yar'uwata yana raye, rabuwa da miji abu ne mai sauki, kamar yadda samun wani dan ko yar yake da sauki a gurin Allah.
Duk yadda na so na tafi ganinta ban samu dama ba, sai waya na yi da ita, shi ma kuma sai washe gari bayan ta farka. Sai da na yi kwana uku sannan Baba ya yarda na tafi na ganta tare da kawata Zainab, da ake ta shirye shiryen aurenta a watan nan. Da dare muka fita saboda gujewa idanuwan mutane, Napep muka hau yana fara tafiya na kira Kareem na fada masa cewar zan zo na duba Hana.
“Bana asibitin yanzu, ba ki san gurin ba?”
Ban san gurin ba, amman Zainab ta sani domin ta je duba ta kamar yadda mutane unguwa da yawa suka je dubata, but i just neet to see him so nake na masa godiya i just miss him.
“Ni ban san gurin ba”
“Okay a me kika zo?”
“Napep”
“Ina family house yanzu nan na shigo, amman zan saka Aaryam ya zo ya tare ki? Ya nuna miki gurin. Kuma ina tunanin akwai wata kanwar mamanku a can ko ki kirata”
Na kashe wayar ba tare da nace masa komai ba. Sai dai ga mamaki ina mai napep na sauke mu a bakin asibitin sai hangon shi na yi ya taho da kafa zuwa inda muke tsaye.
“Ashe ku biyu kuke?”
Ina kallonsa murmushi ya zo min for no reason na sauke kaina kasa kamar mai jin kunya, murmushi ya mayar min ya kalli Zainab.
“Kawarmu ce wannan?”
“Eh sunanta Zainab”
Zainab ta gaishe shi ya amsa, sannan ya juya yana kallon wani mai kama da shi da ya doso inda muke yana fadin.
“Ga key dinka ka shiga da motar ka ciki, sai mu taka na nuna mata gurin”
Kareem ya ce.
“Malam kai zaka ja motar ka shiga da ita ciki”
“Aa Wallahi, ai ba motata ba ce kuma ba asibitina ba ce”
“Amman kai ka nace sai ka biyo ni”
“Da na ji ita ce ba, saboda na ganta mana, malama bismillah ga hanyar nan”
Ya nuna min titi da zamu mike da hannunsa, ni kuma na kalli Kareem irin kallon nan na jiran umarni.
“Karki damu, ni kanensa ne uwa daya uba daya, muje ke kuma kawarta ku je ya sauke ki inda zai faka motar”
Kareem ya karbi keys din hannunsa ya juya ya nufi gurin da motar take fake tare da Zainab. Ni da kanensa kuma muka fara takawa a kafa zuwa cikin asibiti dauriya kawai nake domin ina jin zafin dinkin da aka min har yanzu.
“Sunana Aaryam”
“Nice”
Na fada feeling so nervous.
“Ke fa ya sunanki?”
“Noor”
“Haka ne na tuna, na san baki san ni ba ko?”
“Eh”
“Haka ne, ni ma ina dan jin sunanki gurin big bro ne can sama haka”
Now kuma I'm feeling awkward like Kareem yana hirata ne da mutane? Domin Hafiz ma haka ya taba fada min farkon haduwarmu.
“Ni nake bin Kareem, shi ne babba a dakinmu, muna da kanen mata akwai daya da Momy ta bari sai kuma yaran Hajiya su uku, sai kuma Yusura”
Na kalleshi kamar na yi maganan sai kuma na fasa. Ashe ya lura
“Na san zaki ce Yusura ba matar Kareem ba ce?”
Na daga mishi kai.
“Haka ne, amman a gidanmu take zama a nan ta girma”
Ya ba ni labarin zamanta a gidan yadda aka yi aurenta da Kareem da kuma rashin son junansu da suke.
“Amman a haka Kareem yayi kokari ya bata duka hakokinta, har sai da ta nemi saki so yanzu sakin da yayi mata babu gyara a tsakaninsu”
Mamaki ya kama ni, Kareem be fada min ya saki matarsa, wata kila shiyasa yake cewa ba zata zo ta tararda da mu ba, jin cewar bata sonsa kuma ba sabu abu ba ne na fahimta tun a zuwana na farko gidan, kamin shi kansa Kareem din ya fada min yadda aka yi auren a wacan ranar da ya fada min sirrinsa.
“To yanzu yaran fa?”
“Dady ka zo?”
“Eh baki da lafiya”
“Eh amman da sauki”
“Fada min abun da kike ji”
Ta nuna masa gun da ke mata ciwo ta fada masa.
“Okay zan siyo miki magani yanzu, idan baki ji sauki ba daga nan zuwa gobe sai mu auna ki mu gani kin ji?”
Ta daga mishi kai tana kwantar da kanta jikinsa.
“Dady i miss you i miss our home, yaushe zamu koma?”
Ya kama hannunta ya rike yana wasa da shi.
“Tine akwai abun da ya kamata ku sani, the thing is...”
“Yara ne ba za su fahimta ba”
Yusura ta tari numfashinsa sai ya daka mata tsawa.
“We have to make them understand...”
“Are you Okay?”
“I'm Not...”
Nan ma ya amsa mata a tsawace, Tine ta dago daga jikinsa ta kalleshi
“Dady why are you shouting?”
“Am... Uhm..”
Ya rasa me zai ce, sai ya maida ita kirjinsa ya rumgume. Kamin ya kwantar da ita ya mike tsaye ya fice daga falon.
**** **** ****
Ta faka a harabar gidanta misalin karfe goma daidai na dare. Kanta ta jinginar a kujerar dake bayanta tana kuka.
“So cuta ne Allah ka cire min son bawan Allah nan, shi baya ganina ba ni ce a gabansa ba, ina kaunarsa amman baya gani”
Ta fada tana kuka sosai, ta bugi gambun motar.
“Ba zan kyale mutanen ba, taya za su lalata rayuwata su kuma su zauna a free? Ni na rayuwa a bakinciki shi kuma ya auri wacce yake so ya rayuwa cikin farinciki? Na san duk shi ya shirya wannan ai daman yana cire ciki, ta kashe aurenta ta fito yanzu ya aureta ko? Tun fa ya rabu da matarsa, bayan ni tawa rayuwar ta gama lalacewa, shiyasa ya fada mata sirrina, to ba ni kadai zai shafa ba har da kai Kareem, ganin yake idan yayi haka zai wanke kansa zai tsira ko? Okay zamu ga ni ai”
Ta bude motar ta fita sannan ta share hawayenta ta nufi cikin gidan cikin zafin zuciya tana taba wuyanta da dayan hannunta, dayan kuma yana rike da key din mota.Cikin motar ya shiga ya zauna ya lumshe idonta yana maida numfashi a hankali. Be dago ba sai da ya ji ana buga gilashin motar, juyawa yayi a hankali ya duba sai ya ga Areef tsaye rike da ipad. Ya sauke gilashin kasa yana murmushi
“Areef my love”
“Dady na hango ka ta window Hajiya”
Ya bude motar gaba daya ya dauko dansa ya zauna a saman jikinsa ya kwantar da shi jikinsa.
“Ka iya gulma ko Areef?”
Yayi dariya yana boye fuskarsa, Kareem ma murmushin yayi ya shafa bayan dansa. Yaransa na cikin farinciki da Allah ya ba shi domin yana son yara ko ba nasa ba balle kuma jininsa. Slowly ya sauke ajiyar zuciya tunawa da yayi da Noor ta raya abun da ta haifa, shi da yake namiji yake son yara balle kuma ita da haifa da kanta kuma ta yi nagudar abunta, ya lalabo wayarsa ya sake kiran line Noor da wayar yar'uwarta. Ta amsa kiran tana kuka sai har yana jinta.
“What now ta mutu ko?”
“I'm sorry for your lost, Allah ya baki wani mai albarka, and your sister...”
Yayi shiru for a while sannan ya furta.
“She's safe, but tana asibiti saboda ta dan bugu da mota, ba mu san yaushe ba amman haka aka zo mana da ita, amman tana raye”
“Ka rantse ka ce wallahi tana raye tana duniya”
“Me zai saka na yi miki karya?”
“Saboda na jidadi na kwantar da hankalina”
Murmushi mai kyau ya fadada fuskarsa.
“Kin sa ina son kwanciyar hankalinki kenan?”
“Eh na sani fada min gaskiya”
“Wallahi tana da rai tana asibiti”
“Me yasa ba zata yi magana ba? Me yasa kai kake rike da wayarta?”
“Saboda tana bachi, kuma na kira na fara tambayarki ko kin fadawa iyayenki gaskiyar abun da ya faru so that na san ya zan musu bayani”
“Na fadawa Mama ba ka ce na fada ba, amman Baba be sani ba, mama tace kar a fada masa tace ace bata ta yi kawai”
“Okay zan fada musu yanzu an gano ta”
“Zaka kira Mama yanzu?”
“Yeah”
“Zan aje wayar ka kirata sai na tabbatar da gaske kake tana raye”
Yayi murmushi. That's why i love you, ya fada a ransa a zahiri kuma sai ya amsa mata da
“Okay”
Ta katse kiran sai ya aje wayar ya murza key din motar ya fara tukawa tare da dansa ya tafi ya siyo maganin ya rubuta yadda zata sha sannan yayi mata tsarabar gasasshiyar kaza da snack domin ya san tana sonsu sosai, sannan ya dawo gidan Areef ya rika masa leda daya ya shiga ciki wannan karon ya same ta tana kallon tv ne ta lulluba da bargo.
“Tine ya jikin?”
“Na ji sauki”
Ya aje mata tsarabar ya bude maganin da kansa ya bata sannan yayi mata sallama tare da Areef ya fice, Uffan be cewa Yusura ba dake zaune a gafe daya tana kallonsu. Bangaren Hajiya ya shiga ya gaisa da ita da kannensa sannan ya fito ya nufi asibitin...
NOOR POV.
Hankali be kwanta ba har sai da kiran Mama ya shigo wayata ta fada min Kareem ya kira da wayar Hana ya fada mata tana asibiti, rumgume wayar na yi ina jin wani irin kima da mutuncin Kareem a ido na, na yarda wani lokacin Allah ya kan kawawa bawa abun da be yi zato ba, ina jin Allah ya hada ni da Kareem ne domin ya share min hawayen abububuwa da yawa.
Umma na kwalawa kira domin tun dazun take tambaya me ua faru na gagara fada mata saboda kuka, tana shigowa na fada mata cewar kukan da nake Hana ce ta bata daga sunan tafiya makaranta amman an ganta tana asibiti yanzu haka. Tun daga ranar kusan rabi damuwata sai na ji ya gushe, domin yar'uwata yana raye, rabuwa da miji abu ne mai sauki, kamar yadda samun wani dan ko yar yake da sauki a gurin Allah.
Duk yadda na so na tafi ganinta ban samu dama ba, sai waya na yi da ita, shi ma kuma sai washe gari bayan ta farka. Sai da na yi kwana uku sannan Baba ya yarda na tafi na ganta tare da kawata Zainab, da ake ta shirye shiryen aurenta a watan nan. Da dare muka fita saboda gujewa idanuwan mutane, Napep muka hau yana fara tafiya na kira Kareem na fada masa cewar zan zo na duba Hana.
“Bana asibitin yanzu, ba ki san gurin ba?”
Ban san gurin ba, amman Zainab ta sani domin ta je duba ta kamar yadda mutane unguwa da yawa suka je dubata, but i just neet to see him so nake na masa godiya i just miss him.
“Ni ban san gurin ba”
“Okay a me kika zo?”
“Napep”
“Ina family house yanzu nan na shigo, amman zan saka Aaryam ya zo ya tare ki? Ya nuna miki gurin. Kuma ina tunanin akwai wata kanwar mamanku a can ko ki kirata”
Na kashe wayar ba tare da nace masa komai ba. Sai dai ga mamaki ina mai napep na sauke mu a bakin asibitin sai hangon shi na yi ya taho da kafa zuwa inda muke tsaye.
“Ashe ku biyu kuke?”
Ina kallonsa murmushi ya zo min for no reason na sauke kaina kasa kamar mai jin kunya, murmushi ya mayar min ya kalli Zainab.
“Kawarmu ce wannan?”
“Eh sunanta Zainab”
Zainab ta gaishe shi ya amsa, sannan ya juya yana kallon wani mai kama da shi da ya doso inda muke yana fadin.
“Ga key dinka ka shiga da motar ka ciki, sai mu taka na nuna mata gurin”
Kareem ya ce.
“Malam kai zaka ja motar ka shiga da ita ciki”
“Aa Wallahi, ai ba motata ba ce kuma ba asibitina ba ce”
“Amman kai ka nace sai ka biyo ni”
“Da na ji ita ce ba, saboda na ganta mana, malama bismillah ga hanyar nan”
Ya nuna min titi da zamu mike da hannunsa, ni kuma na kalli Kareem irin kallon nan na jiran umarni.
“Karki damu, ni kanensa ne uwa daya uba daya, muje ke kuma kawarta ku je ya sauke ki inda zai faka motar”
Kareem ya karbi keys din hannunsa ya juya ya nufi gurin da motar take fake tare da Zainab. Ni da kanensa kuma muka fara takawa a kafa zuwa cikin asibiti dauriya kawai nake domin ina jin zafin dinkin da aka min har yanzu.
“Sunana Aaryam”
“Nice”
Na fada feeling so nervous.
“Ke fa ya sunanki?”
“Noor”
“Haka ne na tuna, na san baki san ni ba ko?”
“Eh”
“Haka ne, ni ma ina dan jin sunanki gurin big bro ne can sama haka”
Now kuma I'm feeling awkward like Kareem yana hirata ne da mutane? Domin Hafiz ma haka ya taba fada min farkon haduwarmu.
“Ni nake bin Kareem, shi ne babba a dakinmu, muna da kanen mata akwai daya da Momy ta bari sai kuma yaran Hajiya su uku, sai kuma Yusura”
Na kalleshi kamar na yi maganan sai kuma na fasa. Ashe ya lura
“Na san zaki ce Yusura ba matar Kareem ba ce?”
Na daga mishi kai.
“Haka ne, amman a gidanmu take zama a nan ta girma”
Ya ba ni labarin zamanta a gidan yadda aka yi aurenta da Kareem da kuma rashin son junansu da suke.
“Amman a haka Kareem yayi kokari ya bata duka hakokinta, har sai da ta nemi saki so yanzu sakin da yayi mata babu gyara a tsakaninsu”
Mamaki ya kama ni, Kareem be fada min ya saki matarsa, wata kila shiyasa yake cewa ba zata zo ta tararda da mu ba, jin cewar bata sonsa kuma ba sabu abu ba ne na fahimta tun a zuwana na farko gidan, kamin shi kansa Kareem din ya fada min yadda aka yi auren a wacan ranar da ya fada min sirrinsa.
“To yanzu yaran fa?”